Sashe 223
Dama Ta Biyu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saida koina ya nutsu uncle abdulrahaman yace
"Yanzun meye abunyi...wane shawara kuke ganin ya dace...don tunda an San he is responsible Bai kamata ace ya barta haka Nan ba...kowa yasan cewa babu Wanda zai bar danshi yace zai aureta.... duk inda zata ma zagi zata jawa family dinmu...Amma yanzun na Bari kowa ya Fadi abinda ke ranshi.. " ya fada Yana kallon kowa da kowa har da alhaji Muhammad da tunda yazo Nan Babu abinda yake cewa sai kallon su kawai yake
"Ai kawai a hadasu...babu wani two ways about it.. " wanda ya fara magana Bai karasa ba alhaji Muhammad yace
"Baa hadamin ya da wannan shaidanin..." Ya fada breaking his silence,
"Why?..."alhaji abdulrahaman ya tambayeshi
"Because I said so...Baku ganin yaron Nan Baiyi min hallaci kou kadan ba... it's better yata ta zauna a gidana har tsawon rayuwarta da ta hada zuria da maciyin Amana irinshi...yaron da nayi nurturing baiji kunyata ba...baiji tsoron Allah ba...yayiwa yata Haka...." Alhaji Muhammad Bai Karasa ba wani yace
"The mistake is from both of them...ba Habib kadai yayi laifi ba...ita Amira data boye abinda yayi Mata taki Fadi fa?... both of them have to be punished...ba Habib kadai zaa hukunta ba..." Still wanda ya fara Magana Bai karasa ba alhaji Muhammad ya sake cewa
'"ban damu da duk irin hukuncin da zakuyi mata ba...kawai dai banso hada zuria da Habib..."
"We understand your pain.. " wani ta Fara fada Bai Karasa ba alhaji yace
"Non of you will ever understand my pain.. " ya fada cikin muryar dake Nuna he is in so much pain and agony
"Babu Wanda zai Gane halin da nake fiki ace yadon da na Raina ya rasa wacce zai lalata sai yata.." ya fada Yana dafe goshinshi Yana tsayar da maganar Da ya farayi as kuka na neman kufce mashi
"We understand...yaran zamani sai hakuri...kana naka suna nasu...all of us sun San kayi kokari da Habib, ai ni na raini Yar uwarshi Amma we all know you gave Habib what is I didn't give saudatu,..kayi hakuri..."
"Nayi hakuri....in banyi hakuri ba ya zanyi?...will that change anything?.." alhaji ya fada Yana murza idanuwa, ganin alhaji Muhammad is in a very bad mood yasa alhaji abdulrahaman yace
"Yanzun dai kowa ya tafi... Muhammadu kaje ka huce... zamuyi magana Nan da sati guda..."
"Aa...I don't need Time to heal...bana bukatar time to heal...kawai bana son jin maganar hada Amira da Habib...abinda ya faru is destined to be..."
"We know..." Alhaji abdulrahaman ya fadawa alhaji Muhammad cikin rarrashi, don yanda yake magana kasan dannewa kawai yake Bai kuka but he is broken to the core, it's like it happened today and not More than 4 years ago, inda wani Chan yayi zaifi mashi sauki sosai Amma kasan cewa Wanda is ciyar ka shayar ka tufatar sannan ka bawa muhallin da all the necessities of life yaci amanarka da zafi
"Yanzun dai zamu samu haduwa next week sai a San abunyi..." Alhaji abdulrahaman ya fada, Nan sai aka rufe taron da adua.
Amira Tana zuwa gidan ta fadawa mum dinta abinda ya faru da Kuma abinda taji uncle abdulrahaman ya Fadi, Idanuwa lumshe hajiya tace
"Hakan is the only way ai....in bashi ba ina Zaki samu mijin aure...kawai hakuri zakiyi..." Bata karasa ba Amira ta zube kasa tare da rike mum dinta Tana cewa
"Dan Allah mummy Kar ki ce Haka...Kar ki yarda a hadani dashi... ranar dayazo ya fadamin Yana da matar da zai aura a Lagos...nasan yayi aurenshi... wallahi I will rather die than to be married to him..." Amira ta fada cikin matsanacin kuka
"Hmmm kimayi adua ya yarda ya aureki...ai yanzun you're not like every lady out there...he is the father and the person beyond all this mess...so Baki da zabi...da ya wuce kije ki aureshi... you have no choice my dear..." Hajiya ta fada Mata atakaice tana goge face dinta.
Alhamdullilah
3/17/21, 8:35 AM - Ummi Tandama: 94â¤ðŸ’™ðŸ’šðŸ’œðŸ§?
Dawn of a new beginning
💜🧡â¤ðŸ’šðŸ’™ðŸ¤?
9ï¸âƒ£4ï¸âƒ£
Yanda ismail ya taho Habib Bai sani ba sai dai yaji wani irin naushi a Cikin shi, irin force din da Ismail yayi using yasa Habib ya fadi kasa wanwar lokaci guda, Habib Saurin boye face dinshi da hannunshi dake da ciwo yayi ya kudundune kasa yayinda ismail ya dinga harbinshj da kafa ta kowanne Angle, Yayar habib ce ta rike ismail Amma Sam yaki rukuwa
"Butulu....azzalumi....Dan iska...tsinanne...Allah yaisa..." Ismail ya dinga Fadi Yana Harbin Habib ya koina, ihu ya sake cika gida tunda har Yan daukan Amarya sunzo matan kokarin rike ismail suke Amma kou an janye shi daga gareshi before Habib ya sake Mikewa ya sake Kai mashi duka, duk jikin habib ciwo yake mashi sabida duka, dukda Yana boye kanshj sabida bakinshi Saida Ismail yayi nasaran Kai mashi duka guda bakinshi Wanda yasa ya saki ihu, Gam maigadi ya rike shi da karfin da Allah yayi mashi Amma Still ya tureshi, duk dukan da zaiyiwa Habib sai ya hada da zagi, Amira da Ismail yaje Kira ta fito taga abinda ke faruwa gefe daya ta tsaya Yana kallon su, she just feel a bar Ismail, haushin masu rike ismail kawai take ji, she hates this guy on the floor to bastard, Bata kaunar Mai kaunarshj, yayarshi da taga duk an kasa rike ismail ta shiga ciki da gudu yayinda Daman asiya tana gaban hajiya Tana cewa
"Mummy...ga Yaya... Chan...zai kashe Yaya...Habib..." Take fadawa hajiya da hawayen face dinta yaki bushewa, sai zuba kawai yake second by second, kawai tunanin how she treated this boy like her own son take, how she pampered him, give him money, give him freedom that Yana shjga koina na gidan, Bata tabayi mashi barrier ba, Bata taba hanashi shjga wani wajen a gidan ba, he walks freely, Amma ya Zama Wanda zai cuceta ya dasa Mata bakin cikin da har ta mutu bazai taba wankuwa ba a zuciyar ta, duk maganar da asiya take Mata Sam Bata ji, hankalin ta na Chan wani wajen, she's thinking so deep, wato da gaske Wanda ka taimaka Yana saka ka a wani irin Hali Haka, wato ka saka mutum a inuwa shi Kuma ya fiddaka Rana, Asiya was busy calling her Amma she was staring at same spot Bata kou blinking,da gudu Yayar habib ta shigo tana Kiran
,"Hajiya.... hajiya...kiyi Mana Rai... kiyiwa Ismail magana...Kar ya kashe shi...Habib yayi nadaman abinda yayi Dan Allah..." Ta fada cikin ihu tana kuka,maganar ta ya maido hajiya cikin hayyancinta, ahankali ta daga Kai Idanuwa cike da kwalla, Nasir na tsaye gaban hajiya dake kuka, sai kallon face dinta yake babu bakin da zai tambayeta what's up, ahankali hajiya ta Mike ta fita Nasir yabi bayanta, Yayar habib kallonshi tayi Tana kuka, dukda Ana cewa da Amira yake kaman she sees her brother, resemblance dinshi da kaninta yafi nashi da na Amira, she just wondered yanda akayi baa sani ba, don ita Bata gan abinda zaisa ba zata gane Dan Habib bane all this while ba,kawai dai Bata taba ganin yaron ba sai yau, duk sanda zata zo Gidan Bata ganinshi, hannunshi ta rike suka fita waje da sauri yayinda ismail was still busy punching habib kaman his life depends on it, da sauri hajiya ta fito taga abinda ke faruwa, before hajiya tayi magana Amira tayi Saurin riketa tana cewa
"Mummy...ki kyalesu.... just leave him..." Ta fada tana rike hannun mum dinta, fixgewa hajiya tayi ya kalli Ismail tace
"Ka Bari..." Ta fada mashi,still Ismail Bai daina ba don sai ka rantse shine victim di sabida yanda yake fada, he is so hurt and angry right now that in har Baa hanashi ba he won't stop fighting, he won't stop until yaga he is not moving anymore, so yake ya bazar dashi har lahira
"I said leave him!!!.." ta saka mashi
"No!!!" Ismail ya fada cikin anger, ita kanta hajiya Bata San Yana da irin wannan fushi ba sai yau, she have never seen him cry, Yayar habib sai kuka take tana yarfa hannuwa tana dorasu bisa Kai tana cewa
"Dan Allah Kar ka kasheshi...ka barshi Dan Allah..." Take fada yayinda take kuka Sosai, da sauri Hajiya ta isa Wajen Ismail ta jashi da karfin ta, kwacewa yayi Yana cewa
"Mummy let...me kill him....gwanda in kasheshi ayimin...daurin Rai da Rai..."
"Aa...barshi da halinshi... barshi Allah ya saka Mana amanan mu dayaci...ka barshi duniya yayi judging Dinshi..."ta fada tana janshi, Habib na kwance ya boye kanshj recieving all the punch that comes to him, inda zaa fadawa Amira she can watch Habib bleed sai ta ranste bazata iya ba Amma dayake iya daidai yanda ta soshi Haka take kinshi she won't mind a bar Ismail ya kashe shi, she won't mind watching him bleed to death, da kyar hajiya taja Ismail daga Kan Habib dake Nishi da kyar feeling more pain that he ever felt a rayuwar shi, he feels in har ya rayu with the pain he is feeling then he is really given a second chance, Ana barin shi Yayar shi ta rike shi, still bakin fara zubar da jini, Yana mikewa zaune ya zubda jinin bakinshi ya bude idanuwa da kyar, dukda gari yayi duhu he can see his son staring at him while he is holding someone, ahankali ya daga Kai yaga it's Amira, Kura Mata Ido yayi Yana kallon ta yayinda ita June take mashi wani irin kallon tsana da zallah kiyayya, ahankali ya sadda kanshj kasa, duk yanayin shi ya sauya, Ismail dake tsaye Kallon shi yayi yace
"Ka sani this will continue...duk sanda muka hadu da Kai...duk inda muka hadu da Kai...theFight continue.... wallahi in Kai Dan iska ne sai my nuna maka ni Mai cinuwar Yan iska ne...." Ya fada Yana barin wajen, part dinshi ya koma ya sauya Kaya ita Kuma hajiya ta koma ciki leaving Amira da danta waje, ahankali yayarshi ya rikeshj ya Mike zaune Yana zubda saliva Yana goge hawayen face dinshi, sai kallon Amira kawai yake, he still sees hate, he sees anger, Ismail na fitowa Suka Shiga Mota zuwa inda ake kiransu.
"Yanzun meye abunyi...wane shawara kuke ganin ya dace...don tunda an San he is responsible Bai kamata ace ya barta haka Nan ba...kowa yasan cewa babu Wanda zai bar danshi yace zai aureta.... duk inda zata ma zagi zata jawa family dinmu...Amma yanzun na Bari kowa ya Fadi abinda ke ranshi.. " ya fada Yana kallon kowa da kowa har da alhaji Muhammad da tunda yazo Nan Babu abinda yake cewa sai kallon su kawai yake
"Ai kawai a hadasu...babu wani two ways about it.. " wanda ya fara magana Bai karasa ba alhaji Muhammad yace
"Baa hadamin ya da wannan shaidanin..." Ya fada breaking his silence,
"Why?..."alhaji abdulrahaman ya tambayeshi
"Because I said so...Baku ganin yaron Nan Baiyi min hallaci kou kadan ba... it's better yata ta zauna a gidana har tsawon rayuwarta da ta hada zuria da maciyin Amana irinshi...yaron da nayi nurturing baiji kunyata ba...baiji tsoron Allah ba...yayiwa yata Haka...." Alhaji Muhammad Bai Karasa ba wani yace
"The mistake is from both of them...ba Habib kadai yayi laifi ba...ita Amira data boye abinda yayi Mata taki Fadi fa?... both of them have to be punished...ba Habib kadai zaa hukunta ba..." Still wanda ya fara Magana Bai karasa ba alhaji Muhammad ya sake cewa
'"ban damu da duk irin hukuncin da zakuyi mata ba...kawai dai banso hada zuria da Habib..."
"We understand your pain.. " wani ta Fara fada Bai Karasa ba alhaji yace
"Non of you will ever understand my pain.. " ya fada cikin muryar dake Nuna he is in so much pain and agony
"Babu Wanda zai Gane halin da nake fiki ace yadon da na Raina ya rasa wacce zai lalata sai yata.." ya fada Yana dafe goshinshi Yana tsayar da maganar Da ya farayi as kuka na neman kufce mashi
"We understand...yaran zamani sai hakuri...kana naka suna nasu...all of us sun San kayi kokari da Habib, ai ni na raini Yar uwarshi Amma we all know you gave Habib what is I didn't give saudatu,..kayi hakuri..."
"Nayi hakuri....in banyi hakuri ba ya zanyi?...will that change anything?.." alhaji ya fada Yana murza idanuwa, ganin alhaji Muhammad is in a very bad mood yasa alhaji abdulrahaman yace
"Yanzun dai kowa ya tafi... Muhammadu kaje ka huce... zamuyi magana Nan da sati guda..."
"Aa...I don't need Time to heal...bana bukatar time to heal...kawai bana son jin maganar hada Amira da Habib...abinda ya faru is destined to be..."
"We know..." Alhaji abdulrahaman ya fadawa alhaji Muhammad cikin rarrashi, don yanda yake magana kasan dannewa kawai yake Bai kuka but he is broken to the core, it's like it happened today and not More than 4 years ago, inda wani Chan yayi zaifi mashi sauki sosai Amma kasan cewa Wanda is ciyar ka shayar ka tufatar sannan ka bawa muhallin da all the necessities of life yaci amanarka da zafi
"Yanzun dai zamu samu haduwa next week sai a San abunyi..." Alhaji abdulrahaman ya fada, Nan sai aka rufe taron da adua.
Amira Tana zuwa gidan ta fadawa mum dinta abinda ya faru da Kuma abinda taji uncle abdulrahaman ya Fadi, Idanuwa lumshe hajiya tace
"Hakan is the only way ai....in bashi ba ina Zaki samu mijin aure...kawai hakuri zakiyi..." Bata karasa ba Amira ta zube kasa tare da rike mum dinta Tana cewa
"Dan Allah mummy Kar ki ce Haka...Kar ki yarda a hadani dashi... ranar dayazo ya fadamin Yana da matar da zai aura a Lagos...nasan yayi aurenshi... wallahi I will rather die than to be married to him..." Amira ta fada cikin matsanacin kuka
"Hmmm kimayi adua ya yarda ya aureki...ai yanzun you're not like every lady out there...he is the father and the person beyond all this mess...so Baki da zabi...da ya wuce kije ki aureshi... you have no choice my dear..." Hajiya ta fada Mata atakaice tana goge face dinta.
Alhamdullilah
3/17/21, 8:35 AM - Ummi Tandama: 94â¤ðŸ’™ðŸ’šðŸ’œðŸ§?
Dawn of a new beginning
💜🧡â¤ðŸ’šðŸ’™ðŸ¤?
9ï¸âƒ£4ï¸âƒ£
Yanda ismail ya taho Habib Bai sani ba sai dai yaji wani irin naushi a Cikin shi, irin force din da Ismail yayi using yasa Habib ya fadi kasa wanwar lokaci guda, Habib Saurin boye face dinshi da hannunshi dake da ciwo yayi ya kudundune kasa yayinda ismail ya dinga harbinshj da kafa ta kowanne Angle, Yayar habib ce ta rike ismail Amma Sam yaki rukuwa
"Butulu....azzalumi....Dan iska...tsinanne...Allah yaisa..." Ismail ya dinga Fadi Yana Harbin Habib ya koina, ihu ya sake cika gida tunda har Yan daukan Amarya sunzo matan kokarin rike ismail suke Amma kou an janye shi daga gareshi before Habib ya sake Mikewa ya sake Kai mashi duka, duk jikin habib ciwo yake mashi sabida duka, dukda Yana boye kanshj sabida bakinshi Saida Ismail yayi nasaran Kai mashi duka guda bakinshi Wanda yasa ya saki ihu, Gam maigadi ya rike shi da karfin da Allah yayi mashi Amma Still ya tureshi, duk dukan da zaiyiwa Habib sai ya hada da zagi, Amira da Ismail yaje Kira ta fito taga abinda ke faruwa gefe daya ta tsaya Yana kallon su, she just feel a bar Ismail, haushin masu rike ismail kawai take ji, she hates this guy on the floor to bastard, Bata kaunar Mai kaunarshj, yayarshi da taga duk an kasa rike ismail ta shiga ciki da gudu yayinda Daman asiya tana gaban hajiya Tana cewa
"Mummy...ga Yaya... Chan...zai kashe Yaya...Habib..." Take fadawa hajiya da hawayen face dinta yaki bushewa, sai zuba kawai yake second by second, kawai tunanin how she treated this boy like her own son take, how she pampered him, give him money, give him freedom that Yana shjga koina na gidan, Bata tabayi mashi barrier ba, Bata taba hanashi shjga wani wajen a gidan ba, he walks freely, Amma ya Zama Wanda zai cuceta ya dasa Mata bakin cikin da har ta mutu bazai taba wankuwa ba a zuciyar ta, duk maganar da asiya take Mata Sam Bata ji, hankalin ta na Chan wani wajen, she's thinking so deep, wato da gaske Wanda ka taimaka Yana saka ka a wani irin Hali Haka, wato ka saka mutum a inuwa shi Kuma ya fiddaka Rana, Asiya was busy calling her Amma she was staring at same spot Bata kou blinking,da gudu Yayar habib ta shigo tana Kiran
,"Hajiya.... hajiya...kiyi Mana Rai... kiyiwa Ismail magana...Kar ya kashe shi...Habib yayi nadaman abinda yayi Dan Allah..." Ta fada cikin ihu tana kuka,maganar ta ya maido hajiya cikin hayyancinta, ahankali ta daga Kai Idanuwa cike da kwalla, Nasir na tsaye gaban hajiya dake kuka, sai kallon face dinta yake babu bakin da zai tambayeta what's up, ahankali hajiya ta Mike ta fita Nasir yabi bayanta, Yayar habib kallonshi tayi Tana kuka, dukda Ana cewa da Amira yake kaman she sees her brother, resemblance dinshi da kaninta yafi nashi da na Amira, she just wondered yanda akayi baa sani ba, don ita Bata gan abinda zaisa ba zata gane Dan Habib bane all this while ba,kawai dai Bata taba ganin yaron ba sai yau, duk sanda zata zo Gidan Bata ganinshi, hannunshi ta rike suka fita waje da sauri yayinda ismail was still busy punching habib kaman his life depends on it, da sauri hajiya ta fito taga abinda ke faruwa, before hajiya tayi magana Amira tayi Saurin riketa tana cewa
"Mummy...ki kyalesu.... just leave him..." Ta fada tana rike hannun mum dinta, fixgewa hajiya tayi ya kalli Ismail tace
"Ka Bari..." Ta fada mashi,still Ismail Bai daina ba don sai ka rantse shine victim di sabida yanda yake fada, he is so hurt and angry right now that in har Baa hanashi ba he won't stop fighting, he won't stop until yaga he is not moving anymore, so yake ya bazar dashi har lahira
"I said leave him!!!.." ta saka mashi
"No!!!" Ismail ya fada cikin anger, ita kanta hajiya Bata San Yana da irin wannan fushi ba sai yau, she have never seen him cry, Yayar habib sai kuka take tana yarfa hannuwa tana dorasu bisa Kai tana cewa
"Dan Allah Kar ka kasheshi...ka barshi Dan Allah..." Take fada yayinda take kuka Sosai, da sauri Hajiya ta isa Wajen Ismail ta jashi da karfin ta, kwacewa yayi Yana cewa
"Mummy let...me kill him....gwanda in kasheshi ayimin...daurin Rai da Rai..."
"Aa...barshi da halinshi... barshi Allah ya saka Mana amanan mu dayaci...ka barshi duniya yayi judging Dinshi..."ta fada tana janshi, Habib na kwance ya boye kanshj recieving all the punch that comes to him, inda zaa fadawa Amira she can watch Habib bleed sai ta ranste bazata iya ba Amma dayake iya daidai yanda ta soshi Haka take kinshi she won't mind a bar Ismail ya kashe shi, she won't mind watching him bleed to death, da kyar hajiya taja Ismail daga Kan Habib dake Nishi da kyar feeling more pain that he ever felt a rayuwar shi, he feels in har ya rayu with the pain he is feeling then he is really given a second chance, Ana barin shi Yayar shi ta rike shi, still bakin fara zubar da jini, Yana mikewa zaune ya zubda jinin bakinshi ya bude idanuwa da kyar, dukda gari yayi duhu he can see his son staring at him while he is holding someone, ahankali ya daga Kai yaga it's Amira, Kura Mata Ido yayi Yana kallon ta yayinda ita June take mashi wani irin kallon tsana da zallah kiyayya, ahankali ya sadda kanshj kasa, duk yanayin shi ya sauya, Ismail dake tsaye Kallon shi yayi yace
"Ka sani this will continue...duk sanda muka hadu da Kai...duk inda muka hadu da Kai...theFight continue.... wallahi in Kai Dan iska ne sai my nuna maka ni Mai cinuwar Yan iska ne...." Ya fada Yana barin wajen, part dinshi ya koma ya sauya Kaya ita Kuma hajiya ta koma ciki leaving Amira da danta waje, ahankali yayarshi ya rikeshj ya Mike zaune Yana zubda saliva Yana goge hawayen face dinshi, sai kallon Amira kawai yake, he still sees hate, he sees anger, Ismail na fitowa Suka Shiga Mota zuwa inda ake kiransu.