Sashe 157
Nama Ya Dahu Romo Danye Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
ba zata dawo ba saiya sake mata kayan É—akinta kab. Sai garashi take yi sunata cin kuÉ—inshi" Jim nayi ina nazarin maganganun BaÉ—É—o. Kullum sai yaje wajen Hama? Maza mutananmu kenan. A zahiri nace. "Ita Dason dawa take wannan hirar?" "Da Sadiyan Yafendo A'i suke hira. Har tana faÉ—a mata wai hatta dukan Hama da Adda Uwani tayi ashe sai da Yaya Hamma ya ba Hama dubu goma wai kuÉ—in magani" Ajjiyar zuchiya na sauke nace. Hmm wannan a wajen namiji ba komai bane BaÉ—É—o. Babu komai. Ina mamakin yadda Daso Æ™iri_Æ™iri ta zama maÆ™iyiyata akan kawai Yaya Hamma." Zuwa bayan Isha su BaÉ—É—o duk suka watse bayan sunci tuwon biki, yaran ma Yafendo ta kama hannunsu suka tafi tare Tuwon da nayi ma sai dai su Dada su ci da safe dan ko buÉ—eshi ba ai ba, sun samu na gidan biki mai nama. Ni dai ina tsakar gida jigum nayi zurfi a cikin tuntuntuni sai ga sallamar Yaya Hamma. ÆŠagowa nayi na kalleshi, shima ni É—in yake kallo. Sai wani murmushi yake yi mun. Ni kuwa haushi murmushin ya Æ™aramun. Sannu da zuwa" Iyakar abinda na ce dashi kenan. Sai ya sha jinin jikinshi, ya fuskanci raina a É“ace yake. "Dada fa?" Tana ciki, yanzu ta shiga" Sai ya kutsa kai cikin É—akin. Ya daÉ—e a ciki kafin ya fito yace in taso muje. Sallama nayi musu na bishi muka tafi. Tun fa a hanya yake magiyar in faÉ—a mishi menene ya É“ata mun rai. Amman amsa É—aya nake bashi cewar babu komai. A haka har muka iso gidan. Matan gidan suna tsakar gida, tare da matan maÆ™ota da nake ma karatu. Suna ganina suka soma murnar ganina. HaÆ™uri na basu akan sui haÆ™uri sai gobe zamu yi karatu, duk na sallamesu suka tafi gidajensu. A É—akin Yafendo na samu Yaya Hamma tana mishi maganar Hama. Da naji haka saina gaisheta na fice abina na jirashi a Æ™ofar lungunmu harya iso muka shiga. Ina shiga É—akin sai gabana ya yanke ya faÉ—i haka. Cikin dauriya muka sha tea da balangu da masa dai mu kai shirin kwanciya. Baccin da bai yiwu ba kenan fa. Irin na daren jiya sai abinda ya Æ™aru dan É—akin har jijjiga naji yanayi Æ™asa na zubowa. Wannan yanayi sai ya zame mun jiki, ni da bacci sai na rana, kuma sai dai in wuni a tsakar gida ko wajen Yafendo dai. Mu'amalar aure ba sai ta gagara ba. Sai mun haÉ—u zuwa gobe kumaâœðŸ» Mrs Bukhari