Sashe 70
Gidan Aro Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Saurayin da gumi ya wankesa sai jinjina kai yake yana haki yana Godiya. Daga nan Assad take ma Mu’azzam baya yai cikin sauri, dan tuni Mu’azzam d’in ya kunna Mota. Suka nufi location saida k’wayan Danger da yaron ya sanar dasu.
**
Maleeka ta d’ago tana duban Chief da tsananin mamaki kafin ta girgiza kai tace “I don’t get you.. Chief.”
Ya kuma murmusawa yana mai zama saman gadon Otel room d’in kafin yace “You are on the path of no return Maleeka.. You know too much already..!” Ya mik’e tsaye yana zagayeta yana mata wani irin duba fuskarsa d’aukeda muguwar murmushi.. Lokaci guda ya kamo fuskarta mai cikeda tsoro kafin yace “Turning back will be dangerous for you.. Not only you, you don’t want drag your loved ones into this.. I mean your family..” Ya k’arashe murmushi saman fuskarsa.
“Mai kuke so na maku yanzu..?” Ta tambaya tana duban Chief.
Chief ya murmusa kafin yace “Inaso ki haifar da rashin yarda a tsakanin team d’inku..”
“Mai kake nufi da haka..?” Maleeka ta tambaya tana dubansa.
“Detective you know exactly what I mean.. Inaso ki haifar da rashin yarda tsakanin Mu’azzam da abokinsa Assad.. If those two are working together bazamu tab’a cin nasara wajen Kai Mu’azzam k’asa ba. Ina fata kin fahimci abinda nake nufi.”
Girgiza kai Maleeeka tai tana sakin murmushin da yafi kama da yak’e “You know this is not possible.. Those are like brothers.. They always have each other’s back... Bazaku tab’a iya shiga tsakaninsu ba..”
Chief ya murmusa kafin yace “Bazamu iya ba amma ke zaki iya..”
“How..?” Ta tambaya tana dubansa lokaci guda taci gaba da fad’in “We are talking about Mu’azzam Gamji here.. Kasan shi d’in wane irin mutum ne..”
“I don’t know how Maleeka.. Amma dole zaki samo hanyar da zaki saka shakku da kokonto tsakaninsa da amininsa Assad.. Idan kikayi haka, kinada reward mai girma daga wajen BAT..” Ya k’arashe yana mai k’arasawa yanda kayansa ke ajiye ya d’aga ya ciro bunch d’in ‘yan d’ari biyar biyar ya mik’a mata “Somin tab’i ne wannan.. BAT yace a baki kisha minti daidai..”
Maleeka tai tsaye tana dubansa shida kud’in kafin ta girgiza kai tace “I can’t do this Chief.. Bazan iya cin amanan abokan aikina irin haka ba. I’m not a betrayal... I can’t accept your offer.. I’m sorry, Sir..!” Ta k’arashe cikin tsananin tsimewa tana duban fuskarsa.
Chief ya kuma sakar mata murmushi kafin yace “Kin riga da kin shiga ciki Maleeka. Kuma Bazaki iya fitar da kanki ba.. If I were you zan karb’i kud’ad’en nan kuma nayi biyayya.. Idan har Kinyi valuing rayuwarki..”
Maleeka Ta murmusa kafin tace “You and your accomplices can go ahead and eliminate me but I’ll never ever allow you to destroy Mu’azzam..”
Chief yai wata dariyar rainin hankali kafin yace “I like your courage yarinya.. I wish yanda kike son kare Mu’azzam shi zai iya miki haka.. Shin akan Waye kike d’aga jijiyan wuya.? Mutumin da mata biyu zuk’a zuk’a ke garesa mai zaiyi dake Maleeka.. Dama kin daina b’atawa kanki lokaci ne dan Officer Gamji babu abinda zai dake.. Da wannan kumfan bakin da kike da zuwa kikai kika taimaka masa da neman matarsa da yake wacce aka saceta a safiyar yau..”
Da tsananin mamaki Maleeka ke dubansa kafin ta girgiza kai tace “Kana nufin an sace Safeenah..?”
Ya kuma murmusawa yana mai kishingid’uwa saman gado “Da alama Bakida labarin auren tsohuwar fiancée d’in Sagir da Mu’azzam yai.. And it seems your team members basu sanar dake komai.. Da alama suna zarginki..!” Ya k’arashe yana mai kuma fashewa da dariya.
Zuciyar Maleeka yaci gaba da tsinkewa, Ta shiga girgiza kai tana duban Chief wanda keta kyakyata dariyar mugunta.
Lokaci guda Chief yaci gaba da fad’in “You are Trapped Maleeka.. Idan akwai wanda Mu’azzam Gamji zai suspecting cikin team d’insa Toh ki sani kece.. Tun kafin ki bari ya fara zarginki gwara shi ki dasa masa shakkun Abokinsa Assad cikin zuciyarsa. Dan abinda ya miki saura a halin yanzu shine ki nemawa kanki mafita ba ki tsaya kina b’ata lokacinki kan Mu’azzam Gamji ba wanda sam ba samunsa zakiyi ba..”
Gijif Maleeka ta zauna saman gadon tanajin Hawaye na gangaro mata.. Tanata fafatawa tana k’ok’arin taga ta cire Safeenah daga rayuwar Mu’azzam ashe haukarta take. Yaushe duk hakan ya faru batada labari.. Kenan Yusuf ma ya sani amma bai sanar da ita ba.. Toh mai suke nufi da ita ne wai.. Tana nan tana k’ok’arin karesu gaba d’aya team d’in daga sharrinsu Jaja ashe su suna can suna aiwatar da abubuwansu ba tareda saninta ba.. Tayi imani Mu’azzam Gamji ba son wannan yarinyar yake ya aureta ba saidai sabida ci gaban case d’insu.. Ta lumshe idanunta tana jin zuciyarta na mata d’aci hawaye na gangaro mata.. Dikda haka bataji son Mu’azzam ya ragu koda da percentage guda ne cikin zuciyarta. Tana jin hannayen Jaja a jikinta ta kuma rintse idanunta.
**
Daddy yana zaune parlonsa na k’asa yana duba wasu takardu da suka shafi Kampaninsu yaji sallama kaman Ta d’anuwansa Salman. Ya bar abinda yake ya d’ago da tsananin mamaki yana duban K’anin nasa wanda sam baisan yaushe yazo garin ba.
Murmushi saman fuskar Uncle Salman ya k’araso yana mai mik’awa Daddy hannu alamun musabaha.
Tsananin mamaki ne saman fuskar Daddy dan ko hannu ya gaza mik’a ma D’anuwan nasa.
Uncle Salman ya murmusa kafin ya zauna gefen Daddy yana mai kishingid’uwa cikin kujera “Aren’t you going to welcome your brother..?” Ya tambaya yana karkad’a k’afarsa wanda ke bisa d’aya.
Daddy ya aje takardun dake hannunsa had’ida zame Farin gilashi wanda yake sanyawa idan zai karatu. Ya karkato yana duban Uncle Salman sosai.
“Salman yaushe kazo garin nan.. Sannan ya akai baka sanar dani kana garin nan ba..?”
Murmusawa Uncle Salman ya kumayi kafin ya gyara zamansa yace “First gaisuwa ya kamata mu farayi dan munga juna a matsayinmu na ‘yanuwa.. Sannan sauran tambayoyi su biyo baya..”
Daddy ya girgiza kai yace “Salman bazaka tab’a canzawa ba.. You like to surprise people..”
Uncle Salman ya kuma murmusawa kafin yace “Exactly.. No one knows me better than my brother.” Ya k’arashe yana sakin murmushi.
Daddy ma murmushi ya sakar masa kafin ya mik’o masa hannu sukai masabaha.
Gaisawa suka shiga yi Daddy na tambayarsa mutan gida.
Nan Uncle Salman d’in ke fad’in ko Shemau batasan yana garin ba, sunyi waya yace mata zaizo sa amma tin lokacin da suke wayar ma yana cikin Abuja.
Daddy ya kuma murmusawa had’ida girgiza kai kad’an kafin yace “Salman kenan. Bazaka daina wannan d’abi’ar taka ba.. Na tuna a baya haka kakeyiwa Inne duk lokacin hutunka sa’ilin kana makaranta.. Zakuyi waya da Inne ta tambayeka ya karatu ka amsa mata komai lafiya. Kuna ida waya saidai Inne ta ganka akanta..”
Suka d’an dara gaba d’aya kafin Uncle Salman yace “Toh haka ai yafi.. ka dinga surprising mutane. Watarana zasuyi kewarka.. Gashi na samu Magaji a zuri’a mai irin halina Wato Mu’azzam.. Yaje yayi aure ba tareda saninku ba ya baku shock da surprise..”
Daddy ya d’ago yana duban Uncle Salman da mamaki kafin yace “Kanada labarin auren Sirrin da Mu’azzam yai ne..?”
Uncle Salman yai k’asaitacciyar murmushi kafin yace “Au dama bai sanar dakai cewa ni ya wakilta na karb’a masa auren ba..?”
Daddy ya girgiza kai disbelievingly yana duban Salman d’in ba tareda ya iya furta komai ba.
Uncle Salman ya murmusa kafin yace “It seems like bai yarda dakai bane shiyasa bai wakiltaka ba ya tsallakeka ya je wajena dukda cewa bama jituwa..”
Daddy ya girgiza kai yace “Salman meye nufinka na karb’awa Mu’azzam wannan auren.. Na tabbata bakayi haka bane dan Farin cikin Mu’azzam.. Kanada dalili.. Because you never loved Mu’azzam..!”
Mik’ewa Uncle Salman yai yana huci kafin ya soma fad’in “Idan akwai wanda baya k’aunar Mu’azzam da ci gabansa that person must be you dear brother.. Let me remind you har yau kak’i ka sanar da kowa ina kake kai dukiyar Mu’azzam.. Kar ka mance Mu’azzam ya kawo k’arfi da zai iya kula da dukiyarsu da mahaifinsu ya mutu ya bari.. Amma har yau kak’i la sanar da kowa harta shi Mu’azzam d’in.. Mai kake nufi da haka.. Ko auren mahaifiyarsa da Kayi ne kake tunanin ka samu cikakken dama da iko akan dukiyarsu..?!”
A fusace Daddy ya mik’e kaman zai mari Uncle Salman sai kuma ya dakata yana nunasa da yatsa “Kar ka bari na tono abinda ya wuce shekaru masu yawa Salman.. Nayi shiru ne Salman sabida bana so ahalinmu Ta tarwatse.. Nayi shiru ne sabida bana so k’unci ya halak’a mahaifiyarmu.. Nayi shiru ne to protect Mu’azzam from you..!” Ya k’arashe yana nuna Uncle Salman hannunsa har rawa yake.
Cak Musaddiq dake k’ok’arin shigowa parlorn ya dakata yana sauraron abinda Mahaifin nasa ke fad’i zuciyarsa na wane irin yankewa..
SameenaAleeyou📚
*GIDAN ARO*
*37*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Shaye da tsananin mamaki Uncle Salman ke duban Daddy kafin ya girgiza kai kad’an “Mai kake nufi..?”
Daddy ma jinjina kan nasa yake fuskarsa gauraye da tashin hankali yake furta “I lived with this Salman tsawon rayuwata.. I know exactly what happened that day.. Ranan da Yayanmu Abubakar ya rasu..!”
Uncle Salman ya kuma girgiza kai kafin yace “I still don’t get you.. Shin mai kake nufi..?”
**
Maleeka ta d’ago tana duban Chief da tsananin mamaki kafin ta girgiza kai tace “I don’t get you.. Chief.”
Ya kuma murmusawa yana mai zama saman gadon Otel room d’in kafin yace “You are on the path of no return Maleeka.. You know too much already..!” Ya mik’e tsaye yana zagayeta yana mata wani irin duba fuskarsa d’aukeda muguwar murmushi.. Lokaci guda ya kamo fuskarta mai cikeda tsoro kafin yace “Turning back will be dangerous for you.. Not only you, you don’t want drag your loved ones into this.. I mean your family..” Ya k’arashe murmushi saman fuskarsa.
“Mai kuke so na maku yanzu..?” Ta tambaya tana duban Chief.
Chief ya murmusa kafin yace “Inaso ki haifar da rashin yarda a tsakanin team d’inku..”
“Mai kake nufi da haka..?” Maleeka ta tambaya tana dubansa.
“Detective you know exactly what I mean.. Inaso ki haifar da rashin yarda tsakanin Mu’azzam da abokinsa Assad.. If those two are working together bazamu tab’a cin nasara wajen Kai Mu’azzam k’asa ba. Ina fata kin fahimci abinda nake nufi.”
Girgiza kai Maleeeka tai tana sakin murmushin da yafi kama da yak’e “You know this is not possible.. Those are like brothers.. They always have each other’s back... Bazaku tab’a iya shiga tsakaninsu ba..”
Chief ya murmusa kafin yace “Bazamu iya ba amma ke zaki iya..”
“How..?” Ta tambaya tana dubansa lokaci guda taci gaba da fad’in “We are talking about Mu’azzam Gamji here.. Kasan shi d’in wane irin mutum ne..”
“I don’t know how Maleeka.. Amma dole zaki samo hanyar da zaki saka shakku da kokonto tsakaninsa da amininsa Assad.. Idan kikayi haka, kinada reward mai girma daga wajen BAT..” Ya k’arashe yana mai k’arasawa yanda kayansa ke ajiye ya d’aga ya ciro bunch d’in ‘yan d’ari biyar biyar ya mik’a mata “Somin tab’i ne wannan.. BAT yace a baki kisha minti daidai..”
Maleeka tai tsaye tana dubansa shida kud’in kafin ta girgiza kai tace “I can’t do this Chief.. Bazan iya cin amanan abokan aikina irin haka ba. I’m not a betrayal... I can’t accept your offer.. I’m sorry, Sir..!” Ta k’arashe cikin tsananin tsimewa tana duban fuskarsa.
Chief ya kuma sakar mata murmushi kafin yace “Kin riga da kin shiga ciki Maleeka. Kuma Bazaki iya fitar da kanki ba.. If I were you zan karb’i kud’ad’en nan kuma nayi biyayya.. Idan har Kinyi valuing rayuwarki..”
Maleeka Ta murmusa kafin tace “You and your accomplices can go ahead and eliminate me but I’ll never ever allow you to destroy Mu’azzam..”
Chief yai wata dariyar rainin hankali kafin yace “I like your courage yarinya.. I wish yanda kike son kare Mu’azzam shi zai iya miki haka.. Shin akan Waye kike d’aga jijiyan wuya.? Mutumin da mata biyu zuk’a zuk’a ke garesa mai zaiyi dake Maleeka.. Dama kin daina b’atawa kanki lokaci ne dan Officer Gamji babu abinda zai dake.. Da wannan kumfan bakin da kike da zuwa kikai kika taimaka masa da neman matarsa da yake wacce aka saceta a safiyar yau..”
Da tsananin mamaki Maleeka ke dubansa kafin ta girgiza kai tace “Kana nufin an sace Safeenah..?”
Ya kuma murmusawa yana mai kishingid’uwa saman gado “Da alama Bakida labarin auren tsohuwar fiancée d’in Sagir da Mu’azzam yai.. And it seems your team members basu sanar dake komai.. Da alama suna zarginki..!” Ya k’arashe yana mai kuma fashewa da dariya.
Zuciyar Maleeka yaci gaba da tsinkewa, Ta shiga girgiza kai tana duban Chief wanda keta kyakyata dariyar mugunta.
Lokaci guda Chief yaci gaba da fad’in “You are Trapped Maleeka.. Idan akwai wanda Mu’azzam Gamji zai suspecting cikin team d’insa Toh ki sani kece.. Tun kafin ki bari ya fara zarginki gwara shi ki dasa masa shakkun Abokinsa Assad cikin zuciyarsa. Dan abinda ya miki saura a halin yanzu shine ki nemawa kanki mafita ba ki tsaya kina b’ata lokacinki kan Mu’azzam Gamji ba wanda sam ba samunsa zakiyi ba..”
Gijif Maleeka ta zauna saman gadon tanajin Hawaye na gangaro mata.. Tanata fafatawa tana k’ok’arin taga ta cire Safeenah daga rayuwar Mu’azzam ashe haukarta take. Yaushe duk hakan ya faru batada labari.. Kenan Yusuf ma ya sani amma bai sanar da ita ba.. Toh mai suke nufi da ita ne wai.. Tana nan tana k’ok’arin karesu gaba d’aya team d’in daga sharrinsu Jaja ashe su suna can suna aiwatar da abubuwansu ba tareda saninta ba.. Tayi imani Mu’azzam Gamji ba son wannan yarinyar yake ya aureta ba saidai sabida ci gaban case d’insu.. Ta lumshe idanunta tana jin zuciyarta na mata d’aci hawaye na gangaro mata.. Dikda haka bataji son Mu’azzam ya ragu koda da percentage guda ne cikin zuciyarta. Tana jin hannayen Jaja a jikinta ta kuma rintse idanunta.
**
Daddy yana zaune parlonsa na k’asa yana duba wasu takardu da suka shafi Kampaninsu yaji sallama kaman Ta d’anuwansa Salman. Ya bar abinda yake ya d’ago da tsananin mamaki yana duban K’anin nasa wanda sam baisan yaushe yazo garin ba.
Murmushi saman fuskar Uncle Salman ya k’araso yana mai mik’awa Daddy hannu alamun musabaha.
Tsananin mamaki ne saman fuskar Daddy dan ko hannu ya gaza mik’a ma D’anuwan nasa.
Uncle Salman ya murmusa kafin ya zauna gefen Daddy yana mai kishingid’uwa cikin kujera “Aren’t you going to welcome your brother..?” Ya tambaya yana karkad’a k’afarsa wanda ke bisa d’aya.
Daddy ya aje takardun dake hannunsa had’ida zame Farin gilashi wanda yake sanyawa idan zai karatu. Ya karkato yana duban Uncle Salman sosai.
“Salman yaushe kazo garin nan.. Sannan ya akai baka sanar dani kana garin nan ba..?”
Murmusawa Uncle Salman ya kumayi kafin ya gyara zamansa yace “First gaisuwa ya kamata mu farayi dan munga juna a matsayinmu na ‘yanuwa.. Sannan sauran tambayoyi su biyo baya..”
Daddy ya girgiza kai yace “Salman bazaka tab’a canzawa ba.. You like to surprise people..”
Uncle Salman ya kuma murmusawa kafin yace “Exactly.. No one knows me better than my brother.” Ya k’arashe yana sakin murmushi.
Daddy ma murmushi ya sakar masa kafin ya mik’o masa hannu sukai masabaha.
Gaisawa suka shiga yi Daddy na tambayarsa mutan gida.
Nan Uncle Salman d’in ke fad’in ko Shemau batasan yana garin ba, sunyi waya yace mata zaizo sa amma tin lokacin da suke wayar ma yana cikin Abuja.
Daddy ya kuma murmusawa had’ida girgiza kai kad’an kafin yace “Salman kenan. Bazaka daina wannan d’abi’ar taka ba.. Na tuna a baya haka kakeyiwa Inne duk lokacin hutunka sa’ilin kana makaranta.. Zakuyi waya da Inne ta tambayeka ya karatu ka amsa mata komai lafiya. Kuna ida waya saidai Inne ta ganka akanta..”
Suka d’an dara gaba d’aya kafin Uncle Salman yace “Toh haka ai yafi.. ka dinga surprising mutane. Watarana zasuyi kewarka.. Gashi na samu Magaji a zuri’a mai irin halina Wato Mu’azzam.. Yaje yayi aure ba tareda saninku ba ya baku shock da surprise..”
Daddy ya d’ago yana duban Uncle Salman da mamaki kafin yace “Kanada labarin auren Sirrin da Mu’azzam yai ne..?”
Uncle Salman yai k’asaitacciyar murmushi kafin yace “Au dama bai sanar dakai cewa ni ya wakilta na karb’a masa auren ba..?”
Daddy ya girgiza kai disbelievingly yana duban Salman d’in ba tareda ya iya furta komai ba.
Uncle Salman ya murmusa kafin yace “It seems like bai yarda dakai bane shiyasa bai wakiltaka ba ya tsallakeka ya je wajena dukda cewa bama jituwa..”
Daddy ya girgiza kai yace “Salman meye nufinka na karb’awa Mu’azzam wannan auren.. Na tabbata bakayi haka bane dan Farin cikin Mu’azzam.. Kanada dalili.. Because you never loved Mu’azzam..!”
Mik’ewa Uncle Salman yai yana huci kafin ya soma fad’in “Idan akwai wanda baya k’aunar Mu’azzam da ci gabansa that person must be you dear brother.. Let me remind you har yau kak’i ka sanar da kowa ina kake kai dukiyar Mu’azzam.. Kar ka mance Mu’azzam ya kawo k’arfi da zai iya kula da dukiyarsu da mahaifinsu ya mutu ya bari.. Amma har yau kak’i la sanar da kowa harta shi Mu’azzam d’in.. Mai kake nufi da haka.. Ko auren mahaifiyarsa da Kayi ne kake tunanin ka samu cikakken dama da iko akan dukiyarsu..?!”
A fusace Daddy ya mik’e kaman zai mari Uncle Salman sai kuma ya dakata yana nunasa da yatsa “Kar ka bari na tono abinda ya wuce shekaru masu yawa Salman.. Nayi shiru ne Salman sabida bana so ahalinmu Ta tarwatse.. Nayi shiru ne sabida bana so k’unci ya halak’a mahaifiyarmu.. Nayi shiru ne to protect Mu’azzam from you..!” Ya k’arashe yana nuna Uncle Salman hannunsa har rawa yake.
Cak Musaddiq dake k’ok’arin shigowa parlorn ya dakata yana sauraron abinda Mahaifin nasa ke fad’i zuciyarsa na wane irin yankewa..
SameenaAleeyou📚
*GIDAN ARO*
*37*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Shaye da tsananin mamaki Uncle Salman ke duban Daddy kafin ya girgiza kai kad’an “Mai kake nufi..?”
Daddy ma jinjina kan nasa yake fuskarsa gauraye da tashin hankali yake furta “I lived with this Salman tsawon rayuwata.. I know exactly what happened that day.. Ranan da Yayanmu Abubakar ya rasu..!”
Uncle Salman ya kuma girgiza kai kafin yace “I still don’t get you.. Shin mai kake nufi..?”