Sashe 99
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Naimat wace ta koma can kofar shigowa gidan tai zaune cikin bacin rai,
Shigowar Anty Dije ce yasa tadan yi kamar ta sake, fuska,
Tambayar ta Anty ke yi ko may yasa ta fito waje, ina kuma su Maryam da Safiya,
A wanan lokacin suma suka i,so gurin suna neman ta ta,
Ko ba,a fada ma mutum ba yasan cewa a cikin bacin rai take kawai,
Safiya ce tai kokarin yiwa Anty bayani kamar yadda akayi da matan
Cikin bacin rai anty ke cewa su tsaya ta samu wanda zai maida su gida,
Sai yanzu take, da ta sani tabar su agida kamar yadda su ka bukata tun farko,
Cewa su bazasu zo ba za su zauna gida kawai har ta dawo ita da yara amma sai tace tun da buki yaune kawai su tafi tare kawai, yafi, shine har maryam ta gai,yato safiya don su tafi tare,
Zaune yake jikin shi duk kamar ba nashi ba Naimat tana ta labarta mai abinda ya faru,
Sai hawaye take ta zubar wa tana ta kokarin share hawayen da ya zubo mata a fuska da gyalen da ta yafa ajikin ta,
Maryam tana tsaye gefe guda tabi lafiyan bango tana sauraren yadda yake bata hakkuri,
Wani irin tausayin su take jin ya kama ta a lokaci
Batasan cewa hawaye na biyo mata fuska ba har sai da taji mutum tsaye gab da ita
Ta yadda bazata iya ko da motsawa ba handky ya mika ma ta batare dayi mata magana ba,
Girgiza kai tayi alamar aa ya barshi kawai yana kallo tasa habar hannun ta ta goge hawayen
Ko karin wucewa take yi zuwa ciki a lokacin batare da tace mai uffan ba,
Sai dai babu hanyar da zata bi ta wuce ko ka dan ga kamshin shi da ya cika mata hanci kamar kamfanin turaren,
May ki,ke,wa kuka maryam kifada min dan Allah
ZEEE SEENABU MAKAWA
[3/28, 9:00 AM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
6⃣1⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
IYAKA, NA,ABBUD WA,IYAKA NASTA,IN,,👏👏👏👏👏👏👏👏
Tsaye yake a tsakiyan falon gidan shi daga shi sai singlet da wandon shi dogo dake jikin tun da rana,
Safa da marwa yake yi a,cikin falon, a inda ya goya hannayen shi a bayan shi,
Komawa yayi yadan jingina bayan shi da bango kadan,
Yadan daga kafar shi guda ya dage a bayan bangon,
Da sauri ansar da tunanen shi ya bashi akai yai sauri girgiza kai tankar da wani yake magana alokacin,
Ina sam ba gaskiya bane sam sam yariyar da bata ko kai Ruth shekaru ba,
Ina sam wanan zancen banza ne may zan so gurun maryam,
Ko shi saurayin nata ai kawai rigimar tane ya kai ta amma ai da,sauran ta, kawai dai don tayi saurin fara karatu ne kamar yadda yaran hausawa ke saurin shiga makaranta,
Tsuki mai tsawo yaja batare da ci gaba da tunanen ba ya juya zuwa bedroom din shi,
Hakan ya fada saman gadon shi batare da tsayawa sauya kaya jikin shi ba
Sai cikin dare daidai lokacin da ya,saba tashi don yin kiyamallaini ya mike zuwa bathroom,
A gurin da yai sallah asuba yana lazumi nan barci ya kara daukan shi mai tsawo,
Wani mafarki ne yadan dauke shi zuwa duniyar mafarkai,
Tafe yake yana rike da hannun wata, mace wace, ke dauke da tsohon ciki a jikin ta
Tafiya matar keyi da kyat tana faman ciji baki don wahala,
Iya tausayi matar ta bashi hakan ne yasa shi zuwa ya dan taimaka mata,,
Dukawa tayi don wani irin azaban zafi da ya ziyarce ta, da sauri ta fisge hannun ta gare shi,
Ta dan kai wani lokaci agurin duke tana fama da murdan ciki,
Sannan matar ta dago fuskan ta da yaga ni shi yasa shi ja da baya cikin wani irin mamaki
Sai kokarin nunata da yatsa yake saboda bai san cewa itaba ce ke wanan wahalar,
Juyawa yayi daga inda yake a kwance,, daga haka sai yabar wancan mafarkin na farko,
Wani mafarkin kuma shiga yi inda yake tsaye yana tura wata yar matashiyar budurwa a saman wani lilo
A,hankali yake tura ta inda kanta yake duke, sannu a hankali ta dago kai zuwa saman kirkin shi ta kwantar da kai
Sun dauki tsowon lokaci a haka da ita sai dai sam baya iya ganin fuskan ta,
Ya kai wani lokaci agurin yana kwance a kasa saman carpet yana barci,
Zuwa yanzu tun bayan musuluntar shi yasaba da irin wanan kwanciyar a saman abin sallah shi idan ka gan shi ya dunkule guri guda zaka,zaci cewa ba shi bane,
À yadda zaka ganshi matashi dan kwalisa mai i,limin zamani kuma ga naira ta zauna zaka zaci cewa ba zaiyi jimirin jurewa yin ibada ba
Badon komai ba kuma sai,don za,a iya cewa haye yayiwa addinin a sama ,
Ba zai iya rike ta da kyau kamar yadda yakeyi a yanzu ba,
Karan wayan shi ce ta tashe shi daga barcin da ya samu mai dadi barcin safe ke nan,
Idon shi a rufe saboda dadin barcin ya mika hannu dai,dai inda karar wayan nashi yake fitowa, ya dauko ta cikin kasala,
Antonia ya gani rubuce, zubur ya mike don kiran da yagani daga NANI ANTONIA,
Hlo, how you na dey,
Batare da ta ansa mai ba,take cewa Oga Pipkin dey sick since yesterday,
E no even go to school woo,
Mikewa yayi zubur yace subbahanallah, gami da furta sunan dan yaron,
Abdulraham a fili, tare da kokarin mikewa tsaye, daga gurin da yake kwancen,,
Hlo,
Antonia yace cikin harshen turancin yan kudu,
Ki shirya, shi kun ji zan kira doctor yazo ya diba min shi yanzun nan pls,
Yana kashewa ya shiga neman nobar doctor chukuma,,
Doctor chukuma wani likitan yarane da yake yawan kai yaron gurin shi tun bayan dawowar su Abuja,
Ba wani bata lokaci ya kira doctor din ,wanda a kira na farko ya, samu nobar doctor din a gurguje yai mai bayani cewa ya je gidan shi ya diba mai boy bai,da lafiya,,
Wanka yafada saboda ya samu ya isa Abuja da wuri ranan
Sai alokacin yake mamakin irin wanan gwaunatin ta Nigeria,
Ace babban gari mai tsohon tarihi kamar garin kwantagora ,
Wacce ta tara din,bin al,umma iri,iri wai har yanzu ba ai mata wani abin cigaban al,umma kasar ba,
Ya kamata ace yadda take business center tana da hanyoyin masu sauki daga railway ,zuwa airport, da sauran su,
Amma saboda handama manyan kasar mu da basu da kishin zuci har yanzu an rasa wanda zai yiwa wanan kasar irin wanan aikin cigaban, na al,umma,
Shigowar Anty Dije ce yasa tadan yi kamar ta sake, fuska,
Tambayar ta Anty ke yi ko may yasa ta fito waje, ina kuma su Maryam da Safiya,
A wanan lokacin suma suka i,so gurin suna neman ta ta,
Ko ba,a fada ma mutum ba yasan cewa a cikin bacin rai take kawai,
Safiya ce tai kokarin yiwa Anty bayani kamar yadda akayi da matan
Cikin bacin rai anty ke cewa su tsaya ta samu wanda zai maida su gida,
Sai yanzu take, da ta sani tabar su agida kamar yadda su ka bukata tun farko,
Cewa su bazasu zo ba za su zauna gida kawai har ta dawo ita da yara amma sai tace tun da buki yaune kawai su tafi tare kawai, yafi, shine har maryam ta gai,yato safiya don su tafi tare,
Zaune yake jikin shi duk kamar ba nashi ba Naimat tana ta labarta mai abinda ya faru,
Sai hawaye take ta zubar wa tana ta kokarin share hawayen da ya zubo mata a fuska da gyalen da ta yafa ajikin ta,
Maryam tana tsaye gefe guda tabi lafiyan bango tana sauraren yadda yake bata hakkuri,
Wani irin tausayin su take jin ya kama ta a lokaci
Batasan cewa hawaye na biyo mata fuska ba har sai da taji mutum tsaye gab da ita
Ta yadda bazata iya ko da motsawa ba handky ya mika ma ta batare dayi mata magana ba,
Girgiza kai tayi alamar aa ya barshi kawai yana kallo tasa habar hannun ta ta goge hawayen
Ko karin wucewa take yi zuwa ciki a lokacin batare da tace mai uffan ba,
Sai dai babu hanyar da zata bi ta wuce ko ka dan ga kamshin shi da ya cika mata hanci kamar kamfanin turaren,
May ki,ke,wa kuka maryam kifada min dan Allah
ZEEE SEENABU MAKAWA
[3/28, 9:00 AM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
6⃣1⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
IYAKA, NA,ABBUD WA,IYAKA NASTA,IN,,👏👏👏👏👏👏👏👏
Tsaye yake a tsakiyan falon gidan shi daga shi sai singlet da wandon shi dogo dake jikin tun da rana,
Safa da marwa yake yi a,cikin falon, a inda ya goya hannayen shi a bayan shi,
Komawa yayi yadan jingina bayan shi da bango kadan,
Yadan daga kafar shi guda ya dage a bayan bangon,
Da sauri ansar da tunanen shi ya bashi akai yai sauri girgiza kai tankar da wani yake magana alokacin,
Ina sam ba gaskiya bane sam sam yariyar da bata ko kai Ruth shekaru ba,
Ina sam wanan zancen banza ne may zan so gurun maryam,
Ko shi saurayin nata ai kawai rigimar tane ya kai ta amma ai da,sauran ta, kawai dai don tayi saurin fara karatu ne kamar yadda yaran hausawa ke saurin shiga makaranta,
Tsuki mai tsawo yaja batare da ci gaba da tunanen ba ya juya zuwa bedroom din shi,
Hakan ya fada saman gadon shi batare da tsayawa sauya kaya jikin shi ba
Sai cikin dare daidai lokacin da ya,saba tashi don yin kiyamallaini ya mike zuwa bathroom,
A gurin da yai sallah asuba yana lazumi nan barci ya kara daukan shi mai tsawo,
Wani mafarki ne yadan dauke shi zuwa duniyar mafarkai,
Tafe yake yana rike da hannun wata, mace wace, ke dauke da tsohon ciki a jikin ta
Tafiya matar keyi da kyat tana faman ciji baki don wahala,
Iya tausayi matar ta bashi hakan ne yasa shi zuwa ya dan taimaka mata,,
Dukawa tayi don wani irin azaban zafi da ya ziyarce ta, da sauri ta fisge hannun ta gare shi,
Ta dan kai wani lokaci agurin duke tana fama da murdan ciki,
Sannan matar ta dago fuskan ta da yaga ni shi yasa shi ja da baya cikin wani irin mamaki
Sai kokarin nunata da yatsa yake saboda bai san cewa itaba ce ke wanan wahalar,
Juyawa yayi daga inda yake a kwance,, daga haka sai yabar wancan mafarkin na farko,
Wani mafarkin kuma shiga yi inda yake tsaye yana tura wata yar matashiyar budurwa a saman wani lilo
A,hankali yake tura ta inda kanta yake duke, sannu a hankali ta dago kai zuwa saman kirkin shi ta kwantar da kai
Sun dauki tsowon lokaci a haka da ita sai dai sam baya iya ganin fuskan ta,
Ya kai wani lokaci agurin yana kwance a kasa saman carpet yana barci,
Zuwa yanzu tun bayan musuluntar shi yasaba da irin wanan kwanciyar a saman abin sallah shi idan ka gan shi ya dunkule guri guda zaka,zaci cewa ba shi bane,
À yadda zaka ganshi matashi dan kwalisa mai i,limin zamani kuma ga naira ta zauna zaka zaci cewa ba zaiyi jimirin jurewa yin ibada ba
Badon komai ba kuma sai,don za,a iya cewa haye yayiwa addinin a sama ,
Ba zai iya rike ta da kyau kamar yadda yakeyi a yanzu ba,
Karan wayan shi ce ta tashe shi daga barcin da ya samu mai dadi barcin safe ke nan,
Idon shi a rufe saboda dadin barcin ya mika hannu dai,dai inda karar wayan nashi yake fitowa, ya dauko ta cikin kasala,
Antonia ya gani rubuce, zubur ya mike don kiran da yagani daga NANI ANTONIA,
Hlo, how you na dey,
Batare da ta ansa mai ba,take cewa Oga Pipkin dey sick since yesterday,
E no even go to school woo,
Mikewa yayi zubur yace subbahanallah, gami da furta sunan dan yaron,
Abdulraham a fili, tare da kokarin mikewa tsaye, daga gurin da yake kwancen,,
Hlo,
Antonia yace cikin harshen turancin yan kudu,
Ki shirya, shi kun ji zan kira doctor yazo ya diba min shi yanzun nan pls,
Yana kashewa ya shiga neman nobar doctor chukuma,,
Doctor chukuma wani likitan yarane da yake yawan kai yaron gurin shi tun bayan dawowar su Abuja,
Ba wani bata lokaci ya kira doctor din ,wanda a kira na farko ya, samu nobar doctor din a gurguje yai mai bayani cewa ya je gidan shi ya diba mai boy bai,da lafiya,,
Wanka yafada saboda ya samu ya isa Abuja da wuri ranan
Sai alokacin yake mamakin irin wanan gwaunatin ta Nigeria,
Ace babban gari mai tsohon tarihi kamar garin kwantagora ,
Wacce ta tara din,bin al,umma iri,iri wai har yanzu ba ai mata wani abin cigaban al,umma kasar ba,
Ya kamata ace yadda take business center tana da hanyoyin masu sauki daga railway ,zuwa airport, da sauran su,
Amma saboda handama manyan kasar mu da basu da kishin zuci har yanzu an rasa wanda zai yiwa wanan kasar irin wanan aikin cigaban, na al,umma,