Sashe 33
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan fitowar su ne wanan yariyar ta rungumay Maryam tsam a jikin ta tana ta zuba godiya anan take sheda mata cewa sunan ta Safiya,
Tundaga wanan ranan suka kulla friendship mai àkarfi a tsakanin su har takai in har guda baiga guda ba, bai jin dadi,
Yau tsawon kwana biyu kenan Safiya bata shigo makaranta ba,
Don haka Maryam tashiga cikin damuwa sosai,
Nobar wayan ta takira wanda kwana biyu kenan nobar bata shiga koda takira sai ace is switch off,
Yau kira guda Allah yasa nobar yashiga, batare da wani bata lokaci ba aka dauka a dayan bangaren,
Nan take jin cewa ai safiya mahaifiyar tace bata da lafiya suna asibiti da ita,
Maryam taima safiya alkawarin zuwa dubata, insha Allah,
Sukayi sallama tare da aje wayan cikin nuna tausayi,
Maryam ta fadawa Anty abinda yasamu mahaifiyar safiya,da ke asibiti kwance,
Itama dai anty ta tausayawa safiya da mahaifiyar ta,
Cikin wata raunaniyar murya tace wa anty idan tasamu time weekend zata tafi ta dibo maralafiyan,
Anty Dije tace Allah yasa don dai ke ce da kanki kikayi wanan alkawarin don nasan cewa bazaki tafi ba,
Cikin dan marairaice murya, Maryam tace, insha,Allah zan kokarta in tafi, ai saboda safiya nada kokari wlh,,
Da dare suna zaune a harabar tsakar gidan su suna shan iska
Saboda dauke wutan neper da akayi yau garin yai zafi,
Sallama suka akofar shigowa gida, Maryam wace ke kwance saman wata tabar roba da suka baza tana karatu don tana da test a cikin satin nan,,,,
Cikin mamaki gaba dayan su suke cewa muryan baba ne fa,
Cikin farin cike duk suka mike suna tariyan shi,
Wani tabarma aka dauko wa baba yazauna tare da jawo Isslam da Assalam zuwa jikin shi,,,
Sun gaisa sosai da baba sai shiru yadan biyo baya,
Baba yace wa Anty Dije yazo ne yadibi lafiyan su, da kuma zancen maryam,
Maryam wace ke zaune gefe guda gaban ta yaba da damm,
Nan baba yake tambayar Anty may ake ciki ne da zancen
Anty Dije wace ke dan gefe tsugunne tadan kara gyara zaman ta tace wa baba,
Baba maryam fa karatu takeyi yanzu dan Allah ba ba kayi hakkuri har tadan karasa sai ai zancen auren ta,
Baba ya ce, a,a Dije banaki tanaki bane saidai kin san cewa yanzu mutane ba sui ma baya,
Kin,ga gara tun inada rai muyi mata aure kada in mutu in barki da nauyi ke kadai,
Maganar taso taba anty Dije dariya sai dai ta yar murmusa kawai tace
Insha Allah baba kana da rai maryam zatayi aure kuma kaida kanka zaka aurar da abinka,
Amma zancen cewa zaka tallafa min sa abinda zan aurar da ita don Allah baba ka daina wanan zance,,
Allah zai hore min duk wani abu da za,ai mata, baba ya ce haba Dije ayi haka,?
Da ki bari in saida yar shanun da nake kiwo sai in baki ki kara don kinga mahaifiyar ta nasan ba komai za,a samu a gurin ta ba tun da a kauye suke,
Daga Anty har maryam saida tausayin dan tsohon ya kama su,
Anty Dije tace cikun wasa baba kaje ka saida shanun ka kuci abinci da iyalin ka,
Allah na nan zai rufa asiri insha Allah,
Mudai fatan shine kai mata addua Allah yabata miji na gari,
Ameen Ameen baba yafara fadi yana mai jerowa yqr diyar tashi dayake kauna aboye kuma take bashi tausayi kasan cewar ta ita kadai a gidan,
Bayan tafiyan baba nan su ka zauna suna tausayin mahafin nasu mutun wanda baison hayaniya kuma bai shiga harkan kowa,
Auren KB yataso sosai da ma so yake ya karasa ginar shi sai ata da zancen,
Don haka yanzu da ya karasa ginan ya ta da zancen,
Saboda yana bukatar yai azumin bana da matar sa,
Saidai gidan matar sun dan kawo mashi tasa matsalar cewa basu shirya ba,
Nan KB din yabude masu wuta babu sassautawa, cewa shi fa yana bukatar matar kafin watan ramadan,
Maryam dake kitchen tanawa anty aikin abinci tanajin yadda KB ke fadawa wani wanda bata fahinci kowaye ba acikin waya,
Saidai daga karshen zance taji KB din nacewa nifa gaskiya na kashe kudi masu yawa a wanan harkan,
Sannu sanu taji yana rage tsauriñ masifar da yaketa zubawa a waya, da alamar wanda suke wayar ya dan lalashe shi ne,
Cike da takaici maryam ke aikin ta tana sauraren kb wanda ke zaune a falo shida mijin anty dije, da ita anty dijen,
Jin ya ambaci sunan Joseph yasa ta tuna dashi saboda da,dewan da yayi bai shi garin ba,
Zancen tsohon nan yafado mata arai ganin cewa ga mijin antyn ta agari gashi bai zo ba akan zancen,
A cikin hikima da dabara ta tunawa anty da zancen nan anty ta kwashe komai ta fadawa maigidan ta,
Shiru yadan yi yana tunanen zance,
Can yace wa matar shi kin san wanan wani babban al,amari ne,
Don dai da wuya Joseph ya can za zuwa wani addini tunda har kikaga yakai war haka bai nuna wani alama ba,
Don haka kawai kubar wanan zancen kada ku dauko min magana at last,
Maryam dake sauraren bayan nin mijin yar nata sai taji wani haushin shi yakama ta,
Bata san irin halin mijin yar uwar nata ba da rashin son tallafawa addini,
Wanan ai taimako ne amna sai gashi yana kakaucewa,
Batare da wani kwakwaran magana ba mijin yar nata yabar gari,wanda hakan yakona wa Maryam rai,
Dadare bayan tagama komai ta sa wanan sim din nata na boye ta dauko tasa,a wayar ta,
Tai rubutu kamar haka
A TRUE BELIEVERS, BELIEVE IN ISLAM,,,,,
ZEEEE MAKAWA,,,,,,,,
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
2⃣1⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Tun Mr Ema yana fushi da dan shi kan laifin da yayi sai gashi yanzu shi da kan shi ke bukatan dan yazo gari,
Saboda irin dadewawar da yayi bai shigo garin ba,
A, gaskiya kuma baida time yanzu kamar da, da bai wani aiki mai yau, don yanzu ko kasar bai faye zama ba,
Duk wanda yadade baiga Joseph ba idan ya gan shi yanzu yasan cewa akwai canji so sai,
Yanzu ya zama mai dole ya shigo badon komai ba saidon kare mutuncin church din su,
Church din su da ke fuskantar barazana daga sauran churches din dakw garin,
Taro ne zasu yi nakasa mai girma wanda saboda hadin kai irin nasu duk inda mabiyi wanan church din yake dole ne yazo da jamar, sa, saboda da ci gaba,
Yan churching su Joseph sun gano cewa ana so a zarta su daga wata kungiyar kirtawa,
Don hakane suka hada wanan taron na ci gaban su,
Shiri so sai Joseph yaiwa wanan tafiyar saboda irin dadewar da yayi bai shigo garin ba,
Maman Choima da Ejoma da danta, sai shi Joseph din dake jan su da kan shi tun daga Lagos,
Tanks god ya furta a hankali kamar yadda yasaba maganar shi cikin natsuwa,,,
A,lokacin da yahango irin aikin da yaita turowa ana gyara masu gidan su,
Ginan yayi mai sosai don tun daga nesa yahango ginan ya fada da anguwa sosai,,
Baka jin komai a motar sai muryan wata mawakin IBO mai waken churches, Rabeca Gebrin,
Joseph nason wakokin wanan mawakiyar mai zakin murya saboda iya fitar da baitoci da takeyi ga Jesus,
A hankali shima yake marming din wakar inda kusan daidai da mawakiyar bakin su ke tafiya,
"Keddo, "Edema yye Jesu, Na,belewawooo,,,,
Shima bin wakae yakeyi yana dan dukar sitiyarin motar,tashi,,
Kyawon motar kesa mutane na waiga wa don bakuwar motace da nobar Lagos,
Mr Ema yai murna kwarai daga ganin dan nashi wanda sun kusa shekara guda bai,zo ba, gashi yai, wani irin fresh,
Yazama full getle man, ya aje wani irin saje da yadan kewaye mai fuska gwanin sha,a wa,
Duk Wanda ke gidan yau murna sukeyi da zuwan Joseph tare da su Granny, da Ejoma,
Kamshi kakeji duk inda kabi kala,kala, a cikin gidan jen yan mabiya churching Catholic,,
Shi kan shi Joseph yaji dadin yadda ya, samu mahaifin shi a cikin koshin lafiya,,,
Inda mahaifin yake ya iso ya dafa kasa da hannu guda yana mai daga kafa guda ta baya,daidai saitin kafar mr Emanuel,
Kan yaron nashi yadafa yana mai yi mai addu,a,acikin ki,rari,,,,
Dan murmushi yayi yana mai mikewa cikin jindadi, samun blessing din ya yi daga mahaifin shi,
Daga Maman Choima da Ejoma duk sun zo inda yake sun gaishe shi,
Ya amsa ba yabo babu fallasa,tunda baida yadda,zai da halin dan shi wanda yasha warning din shi kan su,,,
Bawani abinci Joseph yaci ba sosai don haka suka ci gaba da shirye shiryen su,
Tundaga wanan ranan suka kulla friendship mai àkarfi a tsakanin su har takai in har guda baiga guda ba, bai jin dadi,
Yau tsawon kwana biyu kenan Safiya bata shigo makaranta ba,
Don haka Maryam tashiga cikin damuwa sosai,
Nobar wayan ta takira wanda kwana biyu kenan nobar bata shiga koda takira sai ace is switch off,
Yau kira guda Allah yasa nobar yashiga, batare da wani bata lokaci ba aka dauka a dayan bangaren,
Nan take jin cewa ai safiya mahaifiyar tace bata da lafiya suna asibiti da ita,
Maryam taima safiya alkawarin zuwa dubata, insha Allah,
Sukayi sallama tare da aje wayan cikin nuna tausayi,
Maryam ta fadawa Anty abinda yasamu mahaifiyar safiya,da ke asibiti kwance,
Itama dai anty ta tausayawa safiya da mahaifiyar ta,
Cikin wata raunaniyar murya tace wa anty idan tasamu time weekend zata tafi ta dibo maralafiyan,
Anty Dije tace Allah yasa don dai ke ce da kanki kikayi wanan alkawarin don nasan cewa bazaki tafi ba,
Cikin dan marairaice murya, Maryam tace, insha,Allah zan kokarta in tafi, ai saboda safiya nada kokari wlh,,
Da dare suna zaune a harabar tsakar gidan su suna shan iska
Saboda dauke wutan neper da akayi yau garin yai zafi,
Sallama suka akofar shigowa gida, Maryam wace ke kwance saman wata tabar roba da suka baza tana karatu don tana da test a cikin satin nan,,,,
Cikin mamaki gaba dayan su suke cewa muryan baba ne fa,
Cikin farin cike duk suka mike suna tariyan shi,
Wani tabarma aka dauko wa baba yazauna tare da jawo Isslam da Assalam zuwa jikin shi,,,
Sun gaisa sosai da baba sai shiru yadan biyo baya,
Baba yace wa Anty Dije yazo ne yadibi lafiyan su, da kuma zancen maryam,
Maryam wace ke zaune gefe guda gaban ta yaba da damm,
Nan baba yake tambayar Anty may ake ciki ne da zancen
Anty Dije wace ke dan gefe tsugunne tadan kara gyara zaman ta tace wa baba,
Baba maryam fa karatu takeyi yanzu dan Allah ba ba kayi hakkuri har tadan karasa sai ai zancen auren ta,
Baba ya ce, a,a Dije banaki tanaki bane saidai kin san cewa yanzu mutane ba sui ma baya,
Kin,ga gara tun inada rai muyi mata aure kada in mutu in barki da nauyi ke kadai,
Maganar taso taba anty Dije dariya sai dai ta yar murmusa kawai tace
Insha Allah baba kana da rai maryam zatayi aure kuma kaida kanka zaka aurar da abinka,
Amma zancen cewa zaka tallafa min sa abinda zan aurar da ita don Allah baba ka daina wanan zance,,
Allah zai hore min duk wani abu da za,ai mata, baba ya ce haba Dije ayi haka,?
Da ki bari in saida yar shanun da nake kiwo sai in baki ki kara don kinga mahaifiyar ta nasan ba komai za,a samu a gurin ta ba tun da a kauye suke,
Daga Anty har maryam saida tausayin dan tsohon ya kama su,
Anty Dije tace cikun wasa baba kaje ka saida shanun ka kuci abinci da iyalin ka,
Allah na nan zai rufa asiri insha Allah,
Mudai fatan shine kai mata addua Allah yabata miji na gari,
Ameen Ameen baba yafara fadi yana mai jerowa yqr diyar tashi dayake kauna aboye kuma take bashi tausayi kasan cewar ta ita kadai a gidan,
Bayan tafiyan baba nan su ka zauna suna tausayin mahafin nasu mutun wanda baison hayaniya kuma bai shiga harkan kowa,
Auren KB yataso sosai da ma so yake ya karasa ginar shi sai ata da zancen,
Don haka yanzu da ya karasa ginan ya ta da zancen,
Saboda yana bukatar yai azumin bana da matar sa,
Saidai gidan matar sun dan kawo mashi tasa matsalar cewa basu shirya ba,
Nan KB din yabude masu wuta babu sassautawa, cewa shi fa yana bukatar matar kafin watan ramadan,
Maryam dake kitchen tanawa anty aikin abinci tanajin yadda KB ke fadawa wani wanda bata fahinci kowaye ba acikin waya,
Saidai daga karshen zance taji KB din nacewa nifa gaskiya na kashe kudi masu yawa a wanan harkan,
Sannu sanu taji yana rage tsauriñ masifar da yaketa zubawa a waya, da alamar wanda suke wayar ya dan lalashe shi ne,
Cike da takaici maryam ke aikin ta tana sauraren kb wanda ke zaune a falo shida mijin anty dije, da ita anty dijen,
Jin ya ambaci sunan Joseph yasa ta tuna dashi saboda da,dewan da yayi bai shi garin ba,
Zancen tsohon nan yafado mata arai ganin cewa ga mijin antyn ta agari gashi bai zo ba akan zancen,
A cikin hikima da dabara ta tunawa anty da zancen nan anty ta kwashe komai ta fadawa maigidan ta,
Shiru yadan yi yana tunanen zance,
Can yace wa matar shi kin san wanan wani babban al,amari ne,
Don dai da wuya Joseph ya can za zuwa wani addini tunda har kikaga yakai war haka bai nuna wani alama ba,
Don haka kawai kubar wanan zancen kada ku dauko min magana at last,
Maryam dake sauraren bayan nin mijin yar nata sai taji wani haushin shi yakama ta,
Bata san irin halin mijin yar uwar nata ba da rashin son tallafawa addini,
Wanan ai taimako ne amna sai gashi yana kakaucewa,
Batare da wani kwakwaran magana ba mijin yar nata yabar gari,wanda hakan yakona wa Maryam rai,
Dadare bayan tagama komai ta sa wanan sim din nata na boye ta dauko tasa,a wayar ta,
Tai rubutu kamar haka
A TRUE BELIEVERS, BELIEVE IN ISLAM,,,,,
ZEEEE MAKAWA,,,,,,,,
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
2⃣1⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Tun Mr Ema yana fushi da dan shi kan laifin da yayi sai gashi yanzu shi da kan shi ke bukatan dan yazo gari,
Saboda irin dadewawar da yayi bai shigo garin ba,
A, gaskiya kuma baida time yanzu kamar da, da bai wani aiki mai yau, don yanzu ko kasar bai faye zama ba,
Duk wanda yadade baiga Joseph ba idan ya gan shi yanzu yasan cewa akwai canji so sai,
Yanzu ya zama mai dole ya shigo badon komai ba saidon kare mutuncin church din su,
Church din su da ke fuskantar barazana daga sauran churches din dakw garin,
Taro ne zasu yi nakasa mai girma wanda saboda hadin kai irin nasu duk inda mabiyi wanan church din yake dole ne yazo da jamar, sa, saboda da ci gaba,
Yan churching su Joseph sun gano cewa ana so a zarta su daga wata kungiyar kirtawa,
Don hakane suka hada wanan taron na ci gaban su,
Shiri so sai Joseph yaiwa wanan tafiyar saboda irin dadewar da yayi bai shigo garin ba,
Maman Choima da Ejoma da danta, sai shi Joseph din dake jan su da kan shi tun daga Lagos,
Tanks god ya furta a hankali kamar yadda yasaba maganar shi cikin natsuwa,,,
A,lokacin da yahango irin aikin da yaita turowa ana gyara masu gidan su,
Ginan yayi mai sosai don tun daga nesa yahango ginan ya fada da anguwa sosai,,
Baka jin komai a motar sai muryan wata mawakin IBO mai waken churches, Rabeca Gebrin,
Joseph nason wakokin wanan mawakiyar mai zakin murya saboda iya fitar da baitoci da takeyi ga Jesus,
A hankali shima yake marming din wakar inda kusan daidai da mawakiyar bakin su ke tafiya,
"Keddo, "Edema yye Jesu, Na,belewawooo,,,,
Shima bin wakae yakeyi yana dan dukar sitiyarin motar,tashi,,
Kyawon motar kesa mutane na waiga wa don bakuwar motace da nobar Lagos,
Mr Ema yai murna kwarai daga ganin dan nashi wanda sun kusa shekara guda bai,zo ba, gashi yai, wani irin fresh,
Yazama full getle man, ya aje wani irin saje da yadan kewaye mai fuska gwanin sha,a wa,
Duk Wanda ke gidan yau murna sukeyi da zuwan Joseph tare da su Granny, da Ejoma,
Kamshi kakeji duk inda kabi kala,kala, a cikin gidan jen yan mabiya churching Catholic,,
Shi kan shi Joseph yaji dadin yadda ya, samu mahaifin shi a cikin koshin lafiya,,,
Inda mahaifin yake ya iso ya dafa kasa da hannu guda yana mai daga kafa guda ta baya,daidai saitin kafar mr Emanuel,
Kan yaron nashi yadafa yana mai yi mai addu,a,acikin ki,rari,,,,
Dan murmushi yayi yana mai mikewa cikin jindadi, samun blessing din ya yi daga mahaifin shi,
Daga Maman Choima da Ejoma duk sun zo inda yake sun gaishe shi,
Ya amsa ba yabo babu fallasa,tunda baida yadda,zai da halin dan shi wanda yasha warning din shi kan su,,,
Bawani abinci Joseph yaci ba sosai don haka suka ci gaba da shirye shiryen su,