Sashe 77
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Wayan ke ta kara batare da an dauka ba, har wayan ta katse,
Wani sabon kira takara yi a karo na biyu, sai,dai ko rabi ba,ayi ba a ka daga wayar,
Ke yar kauye ya kike inji Jibrin yaje cewa Sadiya Mohammed joda,
Bayan sun zauna tare da yi wa juna barkwanci a tsakanin su,
Sai Sadiya tai shiru
Jibrin yace ke wai lafiya kika kirani da wanan ranan haka,
Hmmm ai kaima kasani don Alkah dai mubar wasa muyi maganar gaskiya yau,
Jibrin ina mutumin ka ne wai tafada tana yar dariya kasa,kasa,
Duk da ya gane watake nufi amma sai ya dake yana ce mata,
Wai wa kije nufi ne sadiya, haba Jibrin don kaga ina mutuwar son abokin ka shine kake min haka,
Wai har yanzu ki na ga son shi ne,, Sadiya ?
Murmushi tayi, tace ai kaima ka sani Jibri, ka dai ki hada mu da shine kawai,
Tausada taba jibrin don ya dade da,sanin cewa sadiya tana son Yusuf da da dewa,
Amma yau sai ta ba shi tausayi saboda irin yadda yaga,tana mutuwar son Yusuf, arayuwar ta,
Kin gane ne sadiya ki bari zan mashi magana insha Allah zaki kiji ko mai, a guri na,
Sadiya ba tasan lokacin da ta fara zabgawa Jibrin godiya ba,
Murmushi yai mata kawai, yana mai jin tausayin ta,
Don da da farko haushi take ba shi akan zancen amma yanzu yaga da gaske takeyi son Yusuf takeyi,
Jibrin bai ja wani dogon lokaci ba gurin tuntubar Yusuf da zance inda yakara mai bayani akan Sadiya, din,
Yusuf bai wani bashi amsa ba cikakke sai dai yar murmushin dayayi wanda murmushhi wani part ne na rayuwar shi
Don haka sai Jibrin yafara tuntubar Ànty Dije don yasan cewa ita abokiyar shawar Yusuf ne kuma,
Kwarai Anty tai murna da wanan labarin don har ta kasa boye farin cikin ta,
Rana ake kodawa saboda giragizai da suke yawo a sararin samaniya,
Garin sai yadauki zafi gashi NEPA sun dauke wuta,
A gajiye maryam ta dawo, saboda zafin ranan da akeyi duk ya kode ta,
Ànty Dije wace ke ta farin ciki da labarin da Jibrin yaba ta tana zaune da Abubakar sai waka take mai,
Hakan yasa maryam gane cewa, Anty ta cikin farin ciki yau,
Takalmin da tasa na Tommy, shi take ko,karin cirewa,
Ta wallwale daurin dake a kan ta da tayi na rolling, ta wurga a saman kushin,
Fridge ta nufa ta dauko, ruwa a cikin leda sanan tadawo inda anty take zaune ta zauna tana zukan ruwan a hankali,
Sannan tai yar ajiyar zuciya saboda sanyi da taji yadan ratsa ta alikacin,
Anty naga kina wani farin ciki ne yau tunda na shigo, ?
Marya na kokarin, mikewa tsaye, take tambayar yar nata, .
Kedai maryam kani na ya kusa zama ango shima,
Wake nan Anty ?
Maryam ta tanbaya a lokacin kai tsaye,
Yusuf mana,
Taba ansa a takaice, Maryam wace a lokacin ta kusa kai wa tsakiyan falon sai ta juyo tana yiwa Anty nata kallon mamaki kawai,
Yusuf fa Anty ?
Shifa inji anty sai kokarin yiwa Abubakar wasa takeyi,
Cak Maryam ta tsaya don karasa sauraron zancen da anty ke fada mata,
Wallahi ke dai maryam ina wanan cousin sister din ta Jibrin da muka gani a gidan atika,
Dammm Maryam taji gabanta ya bada sai dai bata san ko na maye ba dai,
Sai kuma ta yake baki tana cewa Allah yasa dauka,sirious, dai,
Daga haka tasa kai ta wuce zuwa cikin dakin ta kawai,
Tana shiga daki ta fada saman gado ta rub da ciki ,
A,cikin kasala ta dan jawo filo zuwa kan ta, sai da ta kwanta da kyau kanta na sama yana kallon silin sanan .
Maganar Anty yafado mata arai,
Azuciyar ta tace kai badon aure hafin Allah bane da sai tace, gaskiya basu dace ba sam,
Ita wanan Sadiyar da bata da marmari sam duk yadda kake bata iya gaishe ka ko kuma ta nuna ma sakin fuska,
Ire iren tunanen da taitayi ke nan har zuwa wani lokaci,
Don kan ta tamike zuwa watsa ma jikin ta ruwa don ta dan ji sanyi,
Abinci da take dauki ta dawo ta ci sai gashi har da tuni anty tai mata ,
Duk yinin yau a kasalance maryam ta , wuni
Amma bata san ko may ke damun ta ba, kawai dai sai taji batajin wani kuzari,
Don haka, tun shiganta daki, bata kara fitowa ba har dare.,
Anty Dije ce taga cewa maryam bata fito ba don haka ta, tashi ta aza masu girkin, dare,.
Anty Dije ce,ta matsawa maryam ,da cewa tafito su ci abinci,
Dole badon taso ba tafito ,
Abinci kadan tazuba a plate, amma duk da zaman shi kadan ta kasa cin shi, sai tsakura takeyi tana cusawa,,
Ido Anty ta zuba mata har na wani dan lokaci ,can ta nisa tace, maryam may ke damun ki, ne wai,
Cikin jin wani irin nauyi maryam tace, ranan da na kwaso ne, yasakar min ciwon kai,
Wayar Anty ce tai kara alamar kira ,
Maryam wace, ke kusa da,waya itace ta mikawa Anty wayar,
Da dariya Anty ta karba sallama tana cewa mun kusa shan buki ashe Yusuf,?
Magana sosai sukeyi da Anty ida maryam ke jin yadda Anty Dije take lalashin shi, akan ya daure ya yi wanan abin da jibrin ke kokari ganin ya hada,
Maryam dake zaune a kasa, saman ties, sai ta dan kai kwance, a bayan kushin,
Ta sa kan ta, saman kujerar da take zaune a kusa da shi ,
Murmushi, tayi tana wasa da Abubakar wanda ke ta washe baki, a gaban ta,
So,sai suka dauki lokaci tana kwantar wa Yusuf da hankali akan kudirin su,
Acewar Antyn wai yin auren zai rage mai damuwar shi sosai,
Su,kayi sallama Anty Dije ta dan kalli inda maryam take tana wasa da dan yaron,
Tajima kafin tayi barci a ranan, bayan tabar falon tayiwa, anty ban kwana,
Alwala ta daro ta dinga jero nafilfilu masu ma,ana,
Sai ji tayi zuciyae ta yai wasai, kamar ba ita bace ranta yake a jagule,
Sai a lokacin ta, maryam ke ji a ranta bata jin komai gamay da zancen da akafada mata, ,
Wani sabon kira takara yi a karo na biyu, sai,dai ko rabi ba,ayi ba a ka daga wayar,
Ke yar kauye ya kike inji Jibrin yaje cewa Sadiya Mohammed joda,
Bayan sun zauna tare da yi wa juna barkwanci a tsakanin su,
Sai Sadiya tai shiru
Jibrin yace ke wai lafiya kika kirani da wanan ranan haka,
Hmmm ai kaima kasani don Alkah dai mubar wasa muyi maganar gaskiya yau,
Jibrin ina mutumin ka ne wai tafada tana yar dariya kasa,kasa,
Duk da ya gane watake nufi amma sai ya dake yana ce mata,
Wai wa kije nufi ne sadiya, haba Jibrin don kaga ina mutuwar son abokin ka shine kake min haka,
Wai har yanzu ki na ga son shi ne,, Sadiya ?
Murmushi tayi, tace ai kaima ka sani Jibri, ka dai ki hada mu da shine kawai,
Tausada taba jibrin don ya dade da,sanin cewa sadiya tana son Yusuf da da dewa,
Amma yau sai ta ba shi tausayi saboda irin yadda yaga,tana mutuwar son Yusuf, arayuwar ta,
Kin gane ne sadiya ki bari zan mashi magana insha Allah zaki kiji ko mai, a guri na,
Sadiya ba tasan lokacin da ta fara zabgawa Jibrin godiya ba,
Murmushi yai mata kawai, yana mai jin tausayin ta,
Don da da farko haushi take ba shi akan zancen amma yanzu yaga da gaske takeyi son Yusuf takeyi,
Jibrin bai ja wani dogon lokaci ba gurin tuntubar Yusuf da zance inda yakara mai bayani akan Sadiya, din,
Yusuf bai wani bashi amsa ba cikakke sai dai yar murmushin dayayi wanda murmushhi wani part ne na rayuwar shi
Don haka sai Jibrin yafara tuntubar Ànty Dije don yasan cewa ita abokiyar shawar Yusuf ne kuma,
Kwarai Anty tai murna da wanan labarin don har ta kasa boye farin cikin ta,
Rana ake kodawa saboda giragizai da suke yawo a sararin samaniya,
Garin sai yadauki zafi gashi NEPA sun dauke wuta,
A gajiye maryam ta dawo, saboda zafin ranan da akeyi duk ya kode ta,
Ànty Dije wace ke ta farin ciki da labarin da Jibrin yaba ta tana zaune da Abubakar sai waka take mai,
Hakan yasa maryam gane cewa, Anty ta cikin farin ciki yau,
Takalmin da tasa na Tommy, shi take ko,karin cirewa,
Ta wallwale daurin dake a kan ta da tayi na rolling, ta wurga a saman kushin,
Fridge ta nufa ta dauko, ruwa a cikin leda sanan tadawo inda anty take zaune ta zauna tana zukan ruwan a hankali,
Sannan tai yar ajiyar zuciya saboda sanyi da taji yadan ratsa ta alikacin,
Anty naga kina wani farin ciki ne yau tunda na shigo, ?
Marya na kokarin, mikewa tsaye, take tambayar yar nata, .
Kedai maryam kani na ya kusa zama ango shima,
Wake nan Anty ?
Maryam ta tanbaya a lokacin kai tsaye,
Yusuf mana,
Taba ansa a takaice, Maryam wace a lokacin ta kusa kai wa tsakiyan falon sai ta juyo tana yiwa Anty nata kallon mamaki kawai,
Yusuf fa Anty ?
Shifa inji anty sai kokarin yiwa Abubakar wasa takeyi,
Cak Maryam ta tsaya don karasa sauraron zancen da anty ke fada mata,
Wallahi ke dai maryam ina wanan cousin sister din ta Jibrin da muka gani a gidan atika,
Dammm Maryam taji gabanta ya bada sai dai bata san ko na maye ba dai,
Sai kuma ta yake baki tana cewa Allah yasa dauka,sirious, dai,
Daga haka tasa kai ta wuce zuwa cikin dakin ta kawai,
Tana shiga daki ta fada saman gado ta rub da ciki ,
A,cikin kasala ta dan jawo filo zuwa kan ta, sai da ta kwanta da kyau kanta na sama yana kallon silin sanan .
Maganar Anty yafado mata arai,
Azuciyar ta tace kai badon aure hafin Allah bane da sai tace, gaskiya basu dace ba sam,
Ita wanan Sadiyar da bata da marmari sam duk yadda kake bata iya gaishe ka ko kuma ta nuna ma sakin fuska,
Ire iren tunanen da taitayi ke nan har zuwa wani lokaci,
Don kan ta tamike zuwa watsa ma jikin ta ruwa don ta dan ji sanyi,
Abinci da take dauki ta dawo ta ci sai gashi har da tuni anty tai mata ,
Duk yinin yau a kasalance maryam ta , wuni
Amma bata san ko may ke damun ta ba, kawai dai sai taji batajin wani kuzari,
Don haka, tun shiganta daki, bata kara fitowa ba har dare.,
Anty Dije ce taga cewa maryam bata fito ba don haka ta, tashi ta aza masu girkin, dare,.
Anty Dije ce,ta matsawa maryam ,da cewa tafito su ci abinci,
Dole badon taso ba tafito ,
Abinci kadan tazuba a plate, amma duk da zaman shi kadan ta kasa cin shi, sai tsakura takeyi tana cusawa,,
Ido Anty ta zuba mata har na wani dan lokaci ,can ta nisa tace, maryam may ke damun ki, ne wai,
Cikin jin wani irin nauyi maryam tace, ranan da na kwaso ne, yasakar min ciwon kai,
Wayar Anty ce tai kara alamar kira ,
Maryam wace, ke kusa da,waya itace ta mikawa Anty wayar,
Da dariya Anty ta karba sallama tana cewa mun kusa shan buki ashe Yusuf,?
Magana sosai sukeyi da Anty ida maryam ke jin yadda Anty Dije take lalashin shi, akan ya daure ya yi wanan abin da jibrin ke kokari ganin ya hada,
Maryam dake zaune a kasa, saman ties, sai ta dan kai kwance, a bayan kushin,
Ta sa kan ta, saman kujerar da take zaune a kusa da shi ,
Murmushi, tayi tana wasa da Abubakar wanda ke ta washe baki, a gaban ta,
So,sai suka dauki lokaci tana kwantar wa Yusuf da hankali akan kudirin su,
Acewar Antyn wai yin auren zai rage mai damuwar shi sosai,
Su,kayi sallama Anty Dije ta dan kalli inda maryam take tana wasa da dan yaron,
Tajima kafin tayi barci a ranan, bayan tabar falon tayiwa, anty ban kwana,
Alwala ta daro ta dinga jero nafilfilu masu ma,ana,
Sai ji tayi zuciyae ta yai wasai, kamar ba ita bace ranta yake a jagule,
Sai a lokacin ta, maryam ke ji a ranta bata jin komai gamay da zancen da akafada mata, ,