Sashe 58
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Zaune yake a saman sallayar shi bayan ya idar da sallah asubah,
Sai a lokacin yaji tsayuwar motar Sonny wanda hakan na nufin a clubs ya kwana ke nan ba a gida ba,
Da yar alamar buguwa atare dashi lokacin da yashigo,
Yana rataye da coth din shi a kafadar shi da yar fara,ar shi yashigo gidan yana fito,
Alamar daren jiya yai mai, dadi kenan don har da yar waka yake yi,
Cak ya tsaya guri guda gami da yar murzar idon shi ko duk mayen da yake ciki ke sa shi ganin haka,
Tangal, tangal yadan kara karasowa inda Joseph yake zaune yana lazimi,
Sai kuma yadan ja baya kadan kamar wanda yaga wani abin tsoro,
Da yar babban yatsar shi ya nuna Joseph din, cikin mamaki da kuma tsifa kamar ta tsoro,,
Joseph yafada da alamar tambay
Are you, rely muslim, ?
A lokacin Yusuf yashafa, addu,an a fuskan shi, a hankali,
Kamar yadda yadafe da hannuwar asama yana addua haka kuma yadade da su a manne ajikin shi yana shafawa,
Saida ya mike tsaye ya dan fito daga wajen inda yai sallah,
Takalman roba ya sa ta yawo acikin gida,duk Sunny din yana kallon shi a cikin mamaki,
Gurin shi ya zo yana mai dan mai wani kallon daga ina kake
Iam asking you guy, ?
What's you see is true am rely muslim, now,
Yana mai jijiga kanshi
kan alamar tabbaci babu tanta ma akai,
Daga,haka ya, wuce inda,Sonny din yake tsaye saida u
yadan wuce shi kadan sanan yace You, better go and sleep, or have a bath, now,
Daga haka baikara ce mai komaiba yai shigewar shi kawai yabar shi tsaye sororo, cikin mamaki,
Sonny yasan halin Joseph inba abinda yace mai din yayi yatafi yiba ba,za azauna lafiya ba,
Ko a,da balle yanzu da ya ga yakoma Muslim sanin cewa akwai muslim da taurin kai so sai gaduk abin da suka sa a gaba,
Bayan shigar shi dakin, tare da aje abin sallah dake hannun shi,
Waya yadauko don yakira Ànty Dije wace miss,call din ta daya gani tun a hanya, yadan sa shi cikin kwankwanto ko lafiya,
Ba,adauki wani lokaci ba mai tsawo a ka daga wayar,
Saidai ko ba,a fada mai ba yasan muryan Maryam ce a layin,
Sam bata gane ko layin waye ba don gani bakon laba ce kuma ta kasan waje,
Cikin yar siririyar muryan ta tace Assalamu Alaikum,
A hankali shima yakarba anashi bangaren da wa,alaiku,mussalam warahamatullah
Sai dan shiru ya biyo baya don rashin fahintar mai kiran wayar da batayi ba,
Hello din da tace yai daidai shima yana cewa, Assalam fa dan Allah,
Sai alokacin ta gane cewa shine, ke magana alokacin
Assalam ya tafi school tace cikin yar muryan ta, ok to abani Anty ko, ?
Anty ta shiga bayi ok, kawai taji yace har zata aje wayan sai taji muryan shi
Kamar a marki yana ce mata ya,school din, Alhamdullah ta furta again,
Allah ya taimaka yakara cewa atashi bangaren,,
Maryam mamaki yakamata, don bata tsanmani cewa yasan tana school ba ma,
Maryam tana kokarin aje wayar ta,Anty Dije tafito, daga bayi tana kokarin sa hijab, ajikin ta duk da akwai ruwan wanka a jikin nata,
Wayar maryam tamika mata da,sauri tana kokarin kara mata,a kunnen, ta,
Waye Anty Dije ke tambayar maryam,Dan katuba din nan ne ,
Waye hakana, inji anty, tana mai yin sallama a wayar,
Maryam kan sa kai tayi zuwa karasa sauran aikin ta kafin lokaci ya kure ma,
Yusuf najin ta saidai sam bai fahinci may take nufi da hakan ba,
Murmushi yayi kawai yana mai cewa, hummm, don jin muryan ta tana fadawa anty ga waya,
Muryan Anty Dije,ce kemai sallama tana tambayar lafiyar shi alokaci guda,
Bayan yabata ansa ne Anty takara cewa Yusuf labarin da mukaji da gaskitane cewa an sace ka a kwantagora,
Wai wasu muslimi da basu son kashiga addinin su sun sace ka a Lagos, ?
Murmushi mai sautin yar kara yi, don jin irin sherin da aka kullawa muslmi,
No,no,no ba haka na bane Anty they said it, don su tayarwa mutane da hankali,
They just want to blackmail din na ne, so that zan bar musulunci,
Pls don't mind them gereh,
Yakara zance adan cikin bacin rai, don yaji haushin wanan bita da kullin da suke mai haka saboda kawai ya canza addinin shi,
Shin wai haka akewa duk wanda ya cazan addinin shi ko kuwa dai shi kawai sukewa hakan,ne,
Maganar mutu biyu tafado mai azuciyar shi itace.
Maganar Abdulsamad da yake ce mai zaka shiga ganin abubuwan rayuwa daga kowani bangare da ga yanzu,
Amma sai ka jajirce wa zuciyar ka kamai da komai ba komai ba tukun,
Ka kyale su duk wani barazanar da zasu kawo maka ko hari sai ka jajirce ka kalubalanci al,amarin su,
Inji Maryam ke nan aranan da ana gobe zai bar kwantagora,
Dan murmushi yayi acikin zuciyar shi yace har da karamar yarinya kuma mace tasan da wanan abin zai zo,
Jin yadan yi shiru Anty Dije wace takai zaune a lokacin saboda girman da cikin ta yayi
Taci gaba dacewa kadai yi hankali dasu pls kasan cewa a yanzu suna cikin jin haushin ka,
Kasan abin da akwai cin rai so sai baka ganin a wanan lokacin ma da muke a ciki,
Mukan mu musulmai a rarabe muke muna kojarin yiwa junar mu aibu, saboda banbancin akida kawai,
Bayan duk abu guda muke koyi dashi sunannar ma,aiki S,A,W,
Amma sai kaji, musulmi dan uwan musulmi yana kokarin kafirta dan uwan shi,
Shin idan har wasu kafirai ko Christian suna son shigowa kuma sukaji yadda muke sukan junar mu a fili dakuma cikin cassette kala kala,yakaga abin zai kasan ce,
Ai kawai tsoro zamu basu su dinga jin cewa mu kan mu ba,a hade yake ba, ai sai su dinga shaguber mu, su yi kokarin hana duk mai son shigowa cikin islama daga cikin su,
Kawai mu barwa Allah ubangiji zabi mudai mu dinga yin koyi da,sunanna mai karfi ba tare da mun, bari yan wani addini har sunji cewa da akwai baraka atsakanin mu ba,
Kawai dai abubuwan gasunan ne Yusuf Allah kawai yasa mu dace, da rahamar sa,
Bai iya furta komai ba sai cewa yayi Nagode Anty,
Harzata kashe waya sai yace mata kudin sadakar sun kare zuwa yanzu ko,
Kai kai kai haba dai Yusuf aiko rabi ban kashe ba, aciki,
Haka sukayi sallama yana mai jin wani irin kasals ya baibaye shi a lokaci guda,
Sai tunane yakeyi acikin zuciyar shi, na maganganun da sukayi da Anty Dije
Barci yasamu yadauke shi har zuwa wani lokaci, yasa yadan watsake gajiyar shi ,
Bayan yatashi yai wanka yaci abinci, a wajen shan iska yasamu Sonny zaune yana, dan shan yan abubuwan acikin wasu kwalabe,
Ko bai kallaba yasan cewa abin maye ne yake sha,
Zaman shi ga kujerar da ke fuskantar,wanda Sonny din yake sama,
Sai Sonny yadago mai cup tare kwalbar yana mai yi mai nuni dayasha,
Kai yagirgiza mai alamar a,a, baya sha saida yakai ga bakin shi ya kurba yana mai lashe baki,
Yadago kai yakalli Yusuf din yace mai cikin murmushi
How the you become Muslim?
Dan yamutsa fuska yayi yana mai kokarin daukar jaridar da yagani asamar tebur din da suke zaune,
Yace is a Long story, jo,
Cup a hannun shi yadakatar da shan da zai yi yanamai kafe Yusuf din da ido, don son karin bayani akan zancen,
A takaice Yusuf yace mai
I just want be,
Sai kawai ya bude littafin dake agabanshi yaci gaba da karatun shi,
Kara tsiyaya ruwan mayen, cikin kofi yayi yana yi yana mai kallon Yusuf yana dariya yana girgiza kai,
Yusuf yagane nufin shi sarai watau bai san abinda yake yi ba ke nan,
Anabi din dake ire agaban shi ya tsinka ya jefa abakin shi, a hankali,
Sonny dake kallon shi yana ta murmushi ganin yaci diyan Anabi din yace ma Yusuf so is true some food's or drinks are forbidden to Muslim's people,
Sai yar dariya dayayi yacewa Yusuf kagan ni nan shiyasa banyarda da wani addini ba can,,
Nafi son in zauna ahaka batare da wani takurawa ba yafi min, yakafa kofin mayen shi a baki yashiga kwankwada,
Ckin wani sallo ya kira sunan Joseph din yana mai mai kallon serious alokacin,
Stop calling me with dat name pls
Iam YUSUF,
Still Sonny bai yi fushi ba kamar yadda Yusuf ke mai magana a tsatsaye,
Yace woow so a Nice name, Yusuf I love the name,
Do u remember we have a course mate, from, Egypt with dis name,
Sun dauki wani lokaci a gurin Yusuf na ba abokin nashi kuma aminin shi labarin irin halin rayuwar da yake ciki,
Dakuma dalilin shigar shi cikin musulinci,
So u have faith in dat,
Yusuf din yana,mai kada kai yace rely,
Agogon hannun shi da yadan daga yadubu shi ya nuna mai ko karfe nawa,
Ba bata lokaci ya mike zuwa dauro alwala, don ya gabatar da sallah magrib,
Duk a binda yakeyi Sonny yana tsaye a jikin bango ya harde kafa yana kallon Yusuf din, cikin mamaki,
Azuciyar shi yana tunanen har yaushe ya fara islama da zai iya wanan abin dayaga sunayi time to time,
Daidai lokacin da Yusuf yai sallama yadaga hannaye shi sama yana addu,a zai shafa yaji a na taben hannaye a bayan shi,
Cikin mamaki ya juya Sonny ne tsaye, yana mai dariya ya na tafawa,
Yace so Are so serious with dis religion,?
Baima magana yadauke carpet din shi da yake sallah akai, yashige da abinshi, ciki don gudun kada wani najasa ya haukai,
Kwana biyu dayin haka suna zaune suna cin abinci ,rana kira yashigo a wayar Sonny,
Saida yadauki tissue, ya goge bakin shi da kyau sannan yakai hannu ya dauki wayar, dake kara sabon kira,
Sabon noba yagani wanda bai san may shi ba , da mamaki yadauka yana kallo a hankali,
Bayan gaisuwa shiru yayi yana sauraren mai magana daga dayan bangaren cikin natsuwa,
Idon shi suka sauka akan Yusuf wanda shi ma alokacin ya gama cin abinci yana goge bakin shi,
Abinda yaba mai maganar dashi ansa yasa Yusuf saurin dago kai ya kalli Sonny din,
Sonny ke cewa shi canza addinin shi ba matsalar shi bace iyakar haduwar su dama ta friendship ne, yazama masu amin taka
Don haka shi bazai iya sa Yusuf ba yadaina abin da yake so kamar yadda shima Yusuf bai isa ya hana shi irin rayuwar da yake so wa kan shi ba
Wanan is a personal matter not a business or a deals,
Daga haka ya dangware wayar ya na tsaki batare da ya kalli gurin da Yusuf yake ba yatagi fuuu, yabar gurin,
Mamaki kan Yusuf yayi matukar yin shi da wanan bita da kullin da ake mashi,
Bayan fitan Sonny a dining area din Yusuf yakai dan wani lokaci zaune yana tuna
Mikewa ya alokacin yanadan tako acikin dakin yaje ya dawo,
Yana tunanen wanan hali irin na mutanen su da basu da yarda da kaddara,
Sai alokacin yafara tantance tsakanin kafirci da imani,a musulunci
Yanzu yagane cewa,ko dan karamin yaro musulmi yafi katon kafiri imani,
Sannan ga sauki ga musulunci duk dadewan ka wanda bai sallah koda kakai shekara dari, ne
Duk ranan daka ce ka karbi kalmat shahadda duk zunuban ka sun wanke kadawo daidai da musulimi dan shekara dari,
Hannayen shi rungumay abaya yatsaya cak don tuna wani abu da,yayi a zuciyar shi,,,,,,
Sai a lokacin yaji tsayuwar motar Sonny wanda hakan na nufin a clubs ya kwana ke nan ba a gida ba,
Da yar alamar buguwa atare dashi lokacin da yashigo,
Yana rataye da coth din shi a kafadar shi da yar fara,ar shi yashigo gidan yana fito,
Alamar daren jiya yai mai, dadi kenan don har da yar waka yake yi,
Cak ya tsaya guri guda gami da yar murzar idon shi ko duk mayen da yake ciki ke sa shi ganin haka,
Tangal, tangal yadan kara karasowa inda Joseph yake zaune yana lazimi,
Sai kuma yadan ja baya kadan kamar wanda yaga wani abin tsoro,
Da yar babban yatsar shi ya nuna Joseph din, cikin mamaki da kuma tsifa kamar ta tsoro,,
Joseph yafada da alamar tambay
Are you, rely muslim, ?
A lokacin Yusuf yashafa, addu,an a fuskan shi, a hankali,
Kamar yadda yadafe da hannuwar asama yana addua haka kuma yadade da su a manne ajikin shi yana shafawa,
Saida ya mike tsaye ya dan fito daga wajen inda yai sallah,
Takalman roba ya sa ta yawo acikin gida,duk Sunny din yana kallon shi a cikin mamaki,
Gurin shi ya zo yana mai dan mai wani kallon daga ina kake
Iam asking you guy, ?
What's you see is true am rely muslim, now,
Yana mai jijiga kanshi
kan alamar tabbaci babu tanta ma akai,
Daga,haka ya, wuce inda,Sonny din yake tsaye saida u
yadan wuce shi kadan sanan yace You, better go and sleep, or have a bath, now,
Daga haka baikara ce mai komaiba yai shigewar shi kawai yabar shi tsaye sororo, cikin mamaki,
Sonny yasan halin Joseph inba abinda yace mai din yayi yatafi yiba ba,za azauna lafiya ba,
Ko a,da balle yanzu da ya ga yakoma Muslim sanin cewa akwai muslim da taurin kai so sai gaduk abin da suka sa a gaba,
Bayan shigar shi dakin, tare da aje abin sallah dake hannun shi,
Waya yadauko don yakira Ànty Dije wace miss,call din ta daya gani tun a hanya, yadan sa shi cikin kwankwanto ko lafiya,
Ba,adauki wani lokaci ba mai tsawo a ka daga wayar,
Saidai ko ba,a fada mai ba yasan muryan Maryam ce a layin,
Sam bata gane ko layin waye ba don gani bakon laba ce kuma ta kasan waje,
Cikin yar siririyar muryan ta tace Assalamu Alaikum,
A hankali shima yakarba anashi bangaren da wa,alaiku,mussalam warahamatullah
Sai dan shiru ya biyo baya don rashin fahintar mai kiran wayar da batayi ba,
Hello din da tace yai daidai shima yana cewa, Assalam fa dan Allah,
Sai alokacin ta gane cewa shine, ke magana alokacin
Assalam ya tafi school tace cikin yar muryan ta, ok to abani Anty ko, ?
Anty ta shiga bayi ok, kawai taji yace har zata aje wayan sai taji muryan shi
Kamar a marki yana ce mata ya,school din, Alhamdullah ta furta again,
Allah ya taimaka yakara cewa atashi bangaren,,
Maryam mamaki yakamata, don bata tsanmani cewa yasan tana school ba ma,
Maryam tana kokarin aje wayar ta,Anty Dije tafito, daga bayi tana kokarin sa hijab, ajikin ta duk da akwai ruwan wanka a jikin nata,
Wayar maryam tamika mata da,sauri tana kokarin kara mata,a kunnen, ta,
Waye Anty Dije ke tambayar maryam,Dan katuba din nan ne ,
Waye hakana, inji anty, tana mai yin sallama a wayar,
Maryam kan sa kai tayi zuwa karasa sauran aikin ta kafin lokaci ya kure ma,
Yusuf najin ta saidai sam bai fahinci may take nufi da hakan ba,
Murmushi yayi kawai yana mai cewa, hummm, don jin muryan ta tana fadawa anty ga waya,
Muryan Anty Dije,ce kemai sallama tana tambayar lafiyar shi alokaci guda,
Bayan yabata ansa ne Anty takara cewa Yusuf labarin da mukaji da gaskitane cewa an sace ka a kwantagora,
Wai wasu muslimi da basu son kashiga addinin su sun sace ka a Lagos, ?
Murmushi mai sautin yar kara yi, don jin irin sherin da aka kullawa muslmi,
No,no,no ba haka na bane Anty they said it, don su tayarwa mutane da hankali,
They just want to blackmail din na ne, so that zan bar musulunci,
Pls don't mind them gereh,
Yakara zance adan cikin bacin rai, don yaji haushin wanan bita da kullin da suke mai haka saboda kawai ya canza addinin shi,
Shin wai haka akewa duk wanda ya cazan addinin shi ko kuwa dai shi kawai sukewa hakan,ne,
Maganar mutu biyu tafado mai azuciyar shi itace.
Maganar Abdulsamad da yake ce mai zaka shiga ganin abubuwan rayuwa daga kowani bangare da ga yanzu,
Amma sai ka jajirce wa zuciyar ka kamai da komai ba komai ba tukun,
Ka kyale su duk wani barazanar da zasu kawo maka ko hari sai ka jajirce ka kalubalanci al,amarin su,
Inji Maryam ke nan aranan da ana gobe zai bar kwantagora,
Dan murmushi yayi acikin zuciyar shi yace har da karamar yarinya kuma mace tasan da wanan abin zai zo,
Jin yadan yi shiru Anty Dije wace takai zaune a lokacin saboda girman da cikin ta yayi
Taci gaba dacewa kadai yi hankali dasu pls kasan cewa a yanzu suna cikin jin haushin ka,
Kasan abin da akwai cin rai so sai baka ganin a wanan lokacin ma da muke a ciki,
Mukan mu musulmai a rarabe muke muna kojarin yiwa junar mu aibu, saboda banbancin akida kawai,
Bayan duk abu guda muke koyi dashi sunannar ma,aiki S,A,W,
Amma sai kaji, musulmi dan uwan musulmi yana kokarin kafirta dan uwan shi,
Shin idan har wasu kafirai ko Christian suna son shigowa kuma sukaji yadda muke sukan junar mu a fili dakuma cikin cassette kala kala,yakaga abin zai kasan ce,
Ai kawai tsoro zamu basu su dinga jin cewa mu kan mu ba,a hade yake ba, ai sai su dinga shaguber mu, su yi kokarin hana duk mai son shigowa cikin islama daga cikin su,
Kawai mu barwa Allah ubangiji zabi mudai mu dinga yin koyi da,sunanna mai karfi ba tare da mun, bari yan wani addini har sunji cewa da akwai baraka atsakanin mu ba,
Kawai dai abubuwan gasunan ne Yusuf Allah kawai yasa mu dace, da rahamar sa,
Bai iya furta komai ba sai cewa yayi Nagode Anty,
Harzata kashe waya sai yace mata kudin sadakar sun kare zuwa yanzu ko,
Kai kai kai haba dai Yusuf aiko rabi ban kashe ba, aciki,
Haka sukayi sallama yana mai jin wani irin kasals ya baibaye shi a lokaci guda,
Sai tunane yakeyi acikin zuciyar shi, na maganganun da sukayi da Anty Dije
Barci yasamu yadauke shi har zuwa wani lokaci, yasa yadan watsake gajiyar shi ,
Bayan yatashi yai wanka yaci abinci, a wajen shan iska yasamu Sonny zaune yana, dan shan yan abubuwan acikin wasu kwalabe,
Ko bai kallaba yasan cewa abin maye ne yake sha,
Zaman shi ga kujerar da ke fuskantar,wanda Sonny din yake sama,
Sai Sonny yadago mai cup tare kwalbar yana mai yi mai nuni dayasha,
Kai yagirgiza mai alamar a,a, baya sha saida yakai ga bakin shi ya kurba yana mai lashe baki,
Yadago kai yakalli Yusuf din yace mai cikin murmushi
How the you become Muslim?
Dan yamutsa fuska yayi yana mai kokarin daukar jaridar da yagani asamar tebur din da suke zaune,
Yace is a Long story, jo,
Cup a hannun shi yadakatar da shan da zai yi yanamai kafe Yusuf din da ido, don son karin bayani akan zancen,
A takaice Yusuf yace mai
I just want be,
Sai kawai ya bude littafin dake agabanshi yaci gaba da karatun shi,
Kara tsiyaya ruwan mayen, cikin kofi yayi yana yi yana mai kallon Yusuf yana dariya yana girgiza kai,
Yusuf yagane nufin shi sarai watau bai san abinda yake yi ba ke nan,
Anabi din dake ire agaban shi ya tsinka ya jefa abakin shi, a hankali,
Sonny dake kallon shi yana ta murmushi ganin yaci diyan Anabi din yace ma Yusuf so is true some food's or drinks are forbidden to Muslim's people,
Sai yar dariya dayayi yacewa Yusuf kagan ni nan shiyasa banyarda da wani addini ba can,,
Nafi son in zauna ahaka batare da wani takurawa ba yafi min, yakafa kofin mayen shi a baki yashiga kwankwada,
Ckin wani sallo ya kira sunan Joseph din yana mai mai kallon serious alokacin,
Stop calling me with dat name pls
Iam YUSUF,
Still Sonny bai yi fushi ba kamar yadda Yusuf ke mai magana a tsatsaye,
Yace woow so a Nice name, Yusuf I love the name,
Do u remember we have a course mate, from, Egypt with dis name,
Sun dauki wani lokaci a gurin Yusuf na ba abokin nashi kuma aminin shi labarin irin halin rayuwar da yake ciki,
Dakuma dalilin shigar shi cikin musulinci,
So u have faith in dat,
Yusuf din yana,mai kada kai yace rely,
Agogon hannun shi da yadan daga yadubu shi ya nuna mai ko karfe nawa,
Ba bata lokaci ya mike zuwa dauro alwala, don ya gabatar da sallah magrib,
Duk a binda yakeyi Sonny yana tsaye a jikin bango ya harde kafa yana kallon Yusuf din, cikin mamaki,
Azuciyar shi yana tunanen har yaushe ya fara islama da zai iya wanan abin dayaga sunayi time to time,
Daidai lokacin da Yusuf yai sallama yadaga hannaye shi sama yana addu,a zai shafa yaji a na taben hannaye a bayan shi,
Cikin mamaki ya juya Sonny ne tsaye, yana mai dariya ya na tafawa,
Yace so Are so serious with dis religion,?
Baima magana yadauke carpet din shi da yake sallah akai, yashige da abinshi, ciki don gudun kada wani najasa ya haukai,
Kwana biyu dayin haka suna zaune suna cin abinci ,rana kira yashigo a wayar Sonny,
Saida yadauki tissue, ya goge bakin shi da kyau sannan yakai hannu ya dauki wayar, dake kara sabon kira,
Sabon noba yagani wanda bai san may shi ba , da mamaki yadauka yana kallo a hankali,
Bayan gaisuwa shiru yayi yana sauraren mai magana daga dayan bangaren cikin natsuwa,
Idon shi suka sauka akan Yusuf wanda shi ma alokacin ya gama cin abinci yana goge bakin shi,
Abinda yaba mai maganar dashi ansa yasa Yusuf saurin dago kai ya kalli Sonny din,
Sonny ke cewa shi canza addinin shi ba matsalar shi bace iyakar haduwar su dama ta friendship ne, yazama masu amin taka
Don haka shi bazai iya sa Yusuf ba yadaina abin da yake so kamar yadda shima Yusuf bai isa ya hana shi irin rayuwar da yake so wa kan shi ba
Wanan is a personal matter not a business or a deals,
Daga haka ya dangware wayar ya na tsaki batare da ya kalli gurin da Yusuf yake ba yatagi fuuu, yabar gurin,
Mamaki kan Yusuf yayi matukar yin shi da wanan bita da kullin da ake mashi,
Bayan fitan Sonny a dining area din Yusuf yakai dan wani lokaci zaune yana tuna
Mikewa ya alokacin yanadan tako acikin dakin yaje ya dawo,
Yana tunanen wanan hali irin na mutanen su da basu da yarda da kaddara,
Sai alokacin yafara tantance tsakanin kafirci da imani,a musulunci
Yanzu yagane cewa,ko dan karamin yaro musulmi yafi katon kafiri imani,
Sannan ga sauki ga musulunci duk dadewan ka wanda bai sallah koda kakai shekara dari, ne
Duk ranan daka ce ka karbi kalmat shahadda duk zunuban ka sun wanke kadawo daidai da musulimi dan shekara dari,
Hannayen shi rungumay abaya yatsaya cak don tuna wani abu da,yayi a zuciyar shi,,,,,,