Sashe 74
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Sallama take ta kwadawa babu kowa a falon hannu ta dauke da basket, din abinci,
Sai TV da ke ta aiki shi kadai, a lokacin, babu kowa agurin
Tai mamaki kwarai na rashin ganin wani a gurin a lokacin,
Don haka sai tai shawaran ta diba dakin ko suna ciki,
Babu kowa a dakin sai shi kadai, ke kwance saman gado,
Idon shi a rufe tayi sallama ta shiga a tuna,nen ta ko barci yakeyi a lokacin,
Don haka sai ta juya a hankali don ta koma falo ta aje basket din,
Da wata dishashiyar murya yakira, sunan ta a hankali,
Batare da ya bude idon shi ba dake a rufe,
A, take jikin ta yai wani sanyi,
Cikin dakiyar murya tace ai ina ce ko barci kakeyi, ta samu kanta da fadar haka,
Shiru na dan wani lokaci bai sauke hannun shi da ya dafe goshin shi ba,
Don haka sai tai niyar juyawa still don ta aje abincin dake a hannunta,
Da sauri ya sauke hannu yakalle ta da rinanun idanun shi da sukayi jawur, sai kace wanda yai kuka,
Da sauri maryam tace subbahanallah,
Wanda fadar hakan yai daidai da shigowar Ibrahim wanda yaje dayan dakin yai wanka,
Ibrahim yace mata cikin muryan damuwa,har kin dawo ko ?
Ta amsa mashi da eh a takaice,,
Muryan Yusuf sukaji yana cewa cikin lumshe ido dan Allah ki kara yi min addu,an dazu don naji dadin shi sosai wallahi,
Basket din ta aje ta koma falo kamar dazu da dawo dauke da ruwa da cup,
Wanan karon a bakin gadon da yake zaune ta zauna da kanta,
Baiyi aune ba sai jin hannun ta yayi a saman goshin shin
Sannu a hankali tafara rairo mashi addu,oi tare da wasu ayoyi masu koran shedan,
A hankali ta zare hannu ta daga goshin na shi da ta rike,
Wani irin, lunshe ido yayi lokacin da yaji ta zare hannun ta daga goshin shi,
A cikin cup din take addau,a akaro na biyu indon ta a lumshi take rairo karatu,
Daga shi har Ibrahim kallon ta sukeyi cikin mamakin jin yadda take rairo karatu, cikin murya mai dadi,
Bayan tagama ta tofa sai ta mika mashi, tabash da kan ta ya karba yashan ye,
Sai yadan rage saura kamar yadda tace dazun, ayi, ibrahim ne ya matso da sauri, yakarba ya sha,shafa mai ko ina,
Har inda take taji yadda yake ajiyar zuciya, da karfi,
Tsam ta mike tsaye daga zaune zuciyar ta duk a chakushe, ,
Saboda dagani ko ba,a fada ma ba kasan yana jin abu, so sai,
Karan kara sauke ajiyar zuciya yayi tare da yin wani irn, atishawa, mai karfi,
Shiru yabiyo dakin duk kan su uku ba mai cewa komai har zuwa wani dan lokaci,
Kowa da abin da zuciyar shi ke sakawa, alokacin,,
Sautin muryan shi taji yana cewa ta taimaka ta zuba mai abin ci
Ba musu ta nufi gurin basket din nan,ta zuba mai leda guda na tuwon ta bude bai cikin place plate,
Amma sai yace ta rage ahankali takai duban ta ga abinci wanda ko rabin plate bai yi ba,
Dankadan ta zuba mai ya mike zaune da kyat, yana cije labe,
Takwao ruwa tazoba mai sai ta aje mai wani plate don wake hannu,
Kadan yaci yature plate din yace ya ko shi,
Su hudu suka shigo wanan karon on tare da wani tsoho mai farin gemu taf ga fuska,
Wanda sun shigo ba,a dade ba su KB da Jibrin suka shigo su ma wanda isowar su ke nan garin,
Ibrahim yakara basu labarin duk abin da ya faru bayan fitar su
Tsohon nan mai farin gashi yai yar murmushi irin ta manyan masana,
Kallo guda tsihon yai mashi ya matsa kusa da Yusuf din ya kamo mai hannun shi ya rike acikin nashi ya mai furta wasu addu,oi,
Sai ya sake hannuwar na Yusuf yakalli inda malm Abdulsamad yake yace,
Yace wallahi sihirine mai karfi akan shi, irin wanda, duk wanda akai mawa shi sai Allah,kawai,
Yace wasu kafiran aljannu aka hada shi dasu, don yaji cewa kasar kwantagora tafita a rayuwar shi kwata kwata,
Abdullsamad yaka da kan shi yace nasan za,ai haka gaskiya shi yasa naki bari mukaishi asibiti kamar yadda aka bukata, akai shi din,
Yace nasan halin mutanen mu basu barwa Allah abu sai in sun ga cewa abin yafi karfin su,
Yace wallahi akwai wace aka haukata, mace, saboda kawai ta musulunta, yace mai makon yan uwa musulmai su dauketa ai mata magani ko Allah zai kawo mata sauki sai akabarta har ta mutu hakanan,
Sai daga baya labari yazo min nan cewa ga irin abinda ya samay ta ai,
Amma a,lokacin ni banda karfin da zan taimaka mata, har manya nadinga bi ina fada masu amma ba wanda ya kula, mun,
Yace haka wata kuma itama mace ce wani abu suka turo mata agaba takoma wata iri duk inda taje sai kokarin tabudewa mutane suka gani taje yi, har ta kare a hakan,
Balle irin kabilar mahaifin shi Yusuf din ko a cikin IBO tsiron su ake ji don mugun tsafin su,
Shima ai an mashi mai kyau ke nan, tun da basu haukatashi ba,
Mahaifin Jibrin yace ina fa mai kyau malam Abdulsamada a haka,?
Allah dai ya haushe shi kan su kawai, zamu ce, yanzu kan dole ne mu tashi tsaye sosai gurin ganin mun yakince su,
Dakuma badhi tsari madu karfi ajiki da addu,oi masu kariya daga sammu,
Jakar da ya shigo da ita ya bude ya ciro wani shake ya mikawa, mahaifin jibirin din yace su shaka mai a fara gani,
Sai,kuma yafida wani kulli acikin wani tsunma, ya,mika masu, yace a samo garwashi mai wuta, amai hayaki da shi, yau zuwa gobe gaba daya kafin ya dawo,,,,,
ZEEE MAKAWA
[3/12, 10:47 PM] +234 813 139 5577: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
4⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,
Har kulun kira ga marubuta yan uwa na musada alheri ga al,uma yafi sada shedanci ga al,uma,
Bin ra,ayin wasu don farauta masu zuciya bashi zai taya ka zaman kabari, ba,
Duk sakon da muka rubuta gobe sai an tambaye mu akan shi,
Mutuwa ba fashi haka Hisabi ba fashin yin shin gobe kiyama,
Tun a makwancin ka zaka gane makomar ka,
Allah kaba ikon rubuta alheri a sakon nan mu,
👏👏👏👏👏👏👏
Sai TV da ke ta aiki shi kadai, a lokacin, babu kowa agurin
Tai mamaki kwarai na rashin ganin wani a gurin a lokacin,
Don haka sai tai shawaran ta diba dakin ko suna ciki,
Babu kowa a dakin sai shi kadai, ke kwance saman gado,
Idon shi a rufe tayi sallama ta shiga a tuna,nen ta ko barci yakeyi a lokacin,
Don haka sai ta juya a hankali don ta koma falo ta aje basket din,
Da wata dishashiyar murya yakira, sunan ta a hankali,
Batare da ya bude idon shi ba dake a rufe,
A, take jikin ta yai wani sanyi,
Cikin dakiyar murya tace ai ina ce ko barci kakeyi, ta samu kanta da fadar haka,
Shiru na dan wani lokaci bai sauke hannun shi da ya dafe goshin shi ba,
Don haka sai tai niyar juyawa still don ta aje abincin dake a hannunta,
Da sauri ya sauke hannu yakalle ta da rinanun idanun shi da sukayi jawur, sai kace wanda yai kuka,
Da sauri maryam tace subbahanallah,
Wanda fadar hakan yai daidai da shigowar Ibrahim wanda yaje dayan dakin yai wanka,
Ibrahim yace mata cikin muryan damuwa,har kin dawo ko ?
Ta amsa mashi da eh a takaice,,
Muryan Yusuf sukaji yana cewa cikin lumshe ido dan Allah ki kara yi min addu,an dazu don naji dadin shi sosai wallahi,
Basket din ta aje ta koma falo kamar dazu da dawo dauke da ruwa da cup,
Wanan karon a bakin gadon da yake zaune ta zauna da kanta,
Baiyi aune ba sai jin hannun ta yayi a saman goshin shin
Sannu a hankali tafara rairo mashi addu,oi tare da wasu ayoyi masu koran shedan,
A hankali ta zare hannu ta daga goshin na shi da ta rike,
Wani irin, lunshe ido yayi lokacin da yaji ta zare hannun ta daga goshin shi,
A cikin cup din take addau,a akaro na biyu indon ta a lumshi take rairo karatu,
Daga shi har Ibrahim kallon ta sukeyi cikin mamakin jin yadda take rairo karatu, cikin murya mai dadi,
Bayan tagama ta tofa sai ta mika mashi, tabash da kan ta ya karba yashan ye,
Sai yadan rage saura kamar yadda tace dazun, ayi, ibrahim ne ya matso da sauri, yakarba ya sha,shafa mai ko ina,
Har inda take taji yadda yake ajiyar zuciya, da karfi,
Tsam ta mike tsaye daga zaune zuciyar ta duk a chakushe, ,
Saboda dagani ko ba,a fada ma ba kasan yana jin abu, so sai,
Karan kara sauke ajiyar zuciya yayi tare da yin wani irn, atishawa, mai karfi,
Shiru yabiyo dakin duk kan su uku ba mai cewa komai har zuwa wani dan lokaci,
Kowa da abin da zuciyar shi ke sakawa, alokacin,,
Sautin muryan shi taji yana cewa ta taimaka ta zuba mai abin ci
Ba musu ta nufi gurin basket din nan,ta zuba mai leda guda na tuwon ta bude bai cikin place plate,
Amma sai yace ta rage ahankali takai duban ta ga abinci wanda ko rabin plate bai yi ba,
Dankadan ta zuba mai ya mike zaune da kyat, yana cije labe,
Takwao ruwa tazoba mai sai ta aje mai wani plate don wake hannu,
Kadan yaci yature plate din yace ya ko shi,
Su hudu suka shigo wanan karon on tare da wani tsoho mai farin gemu taf ga fuska,
Wanda sun shigo ba,a dade ba su KB da Jibrin suka shigo su ma wanda isowar su ke nan garin,
Ibrahim yakara basu labarin duk abin da ya faru bayan fitar su
Tsohon nan mai farin gashi yai yar murmushi irin ta manyan masana,
Kallo guda tsihon yai mashi ya matsa kusa da Yusuf din ya kamo mai hannun shi ya rike acikin nashi ya mai furta wasu addu,oi,
Sai ya sake hannuwar na Yusuf yakalli inda malm Abdulsamad yake yace,
Yace wallahi sihirine mai karfi akan shi, irin wanda, duk wanda akai mawa shi sai Allah,kawai,
Yace wasu kafiran aljannu aka hada shi dasu, don yaji cewa kasar kwantagora tafita a rayuwar shi kwata kwata,
Abdullsamad yaka da kan shi yace nasan za,ai haka gaskiya shi yasa naki bari mukaishi asibiti kamar yadda aka bukata, akai shi din,
Yace nasan halin mutanen mu basu barwa Allah abu sai in sun ga cewa abin yafi karfin su,
Yace wallahi akwai wace aka haukata, mace, saboda kawai ta musulunta, yace mai makon yan uwa musulmai su dauketa ai mata magani ko Allah zai kawo mata sauki sai akabarta har ta mutu hakanan,
Sai daga baya labari yazo min nan cewa ga irin abinda ya samay ta ai,
Amma a,lokacin ni banda karfin da zan taimaka mata, har manya nadinga bi ina fada masu amma ba wanda ya kula, mun,
Yace haka wata kuma itama mace ce wani abu suka turo mata agaba takoma wata iri duk inda taje sai kokarin tabudewa mutane suka gani taje yi, har ta kare a hakan,
Balle irin kabilar mahaifin shi Yusuf din ko a cikin IBO tsiron su ake ji don mugun tsafin su,
Shima ai an mashi mai kyau ke nan, tun da basu haukatashi ba,
Mahaifin Jibrin yace ina fa mai kyau malam Abdulsamada a haka,?
Allah dai ya haushe shi kan su kawai, zamu ce, yanzu kan dole ne mu tashi tsaye sosai gurin ganin mun yakince su,
Dakuma badhi tsari madu karfi ajiki da addu,oi masu kariya daga sammu,
Jakar da ya shigo da ita ya bude ya ciro wani shake ya mikawa, mahaifin jibirin din yace su shaka mai a fara gani,
Sai,kuma yafida wani kulli acikin wani tsunma, ya,mika masu, yace a samo garwashi mai wuta, amai hayaki da shi, yau zuwa gobe gaba daya kafin ya dawo,,,,,
ZEEE MAKAWA
[3/12, 10:47 PM] +234 813 139 5577: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
4⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,
Har kulun kira ga marubuta yan uwa na musada alheri ga al,uma yafi sada shedanci ga al,uma,
Bin ra,ayin wasu don farauta masu zuciya bashi zai taya ka zaman kabari, ba,
Duk sakon da muka rubuta gobe sai an tambaye mu akan shi,
Mutuwa ba fashi haka Hisabi ba fashin yin shin gobe kiyama,
Tun a makwancin ka zaka gane makomar ka,
Allah kaba ikon rubuta alheri a sakon nan mu,
👏👏👏👏👏👏👏