← Book details Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 56 OF 171

Sashe 56

Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Kwana biyu bayan tafiyar shi sanan mahaifin shi yasan cewa yabar gari,
Don haka ya kara daukaka fushin shi, don yasan cewa da gaske Joseph keyi yabar Christianity ke nan har abada,
Ya jijiga kan shi shi kadai a zaune saman kujer da ke bakin gidan man shi, yace impossible,
Waya yadauka yakira wani aminin shi dake zaune a Lagos din
Yusuf wanda a lokacin yadawo agajiye daga inda suka tafi can kusan boarder,
Ya zube saman kujerar dake cikin falon nashi, yana mai da numfashi guda guda
Kokari yakeyi yadan sasauta aninin da ya ke saman wuyar rigar shi don yadan ji shahakat,
Ido biyu yayi da wasu murda murdan katai cikin bakaken kaya da wani bakin glass a idonun su,
Addu,an da yagani cikin teach your self islam da yana ce saida ya haddace yai saurin zo mai arai,
A zuciyar shi yace bari ya fara gwada, wanan damar yagani,
Batare da ya nuna razana daganin su ba yace
LA,ILLA HA,ILLAH ,ANTA SUBBAHANAK INNI KUN TUN MINAL ZALLIMIN,,,,,,,
Cikin nuna rashin jin tsoro yace masu cikin natsuwa,
what's, do you want from me,?
Zagayowa sukayi inda yake zaune suma suka dan zauna mutum guda daga cikin su ne ya tsaya saitin kan shi da bindiga a hannun shi yana wasa da ita tankar bawani mugun abu yarika ba,
Mafi tsawo da kauri daga cikin su ne yadan gyara tsayin glass din idon shi yace,
Bama son komai daga gare ka,saidai kai kawai muke bukata, yana mai nuna Yusuf din da yatsar hannun shi,
Daga haka wanda ke tsaye ya sai mai wani kyale ya toshe mai hancin shi dashi,
Sai farkawa yayi yagan shi a cikin wani daki mai kama da dakin gwauraye,
Don yar katifa ce a kasa kawai sai wani dan tarin kaya mai kamada kayan wanki,
A hankali ya bidakin da kallo cikin mamaki, yadda har suka kawo shi nan batare da sanin shi ba,
Kusan minti goma sha da farkawan shi yaji anturo kofar dakin,
Wasu dattijai ne su uku cikin shigar coth da wando bakake
Fuskan su babu walwala acikin ta sam, sun kai wani lokaci suna kallon shi batare da sunyi mai magana ba
Guda daga cikin su ne yadan rage tsawon shi kamar yadda Yusuf din zai iya jin shi daga inda yake a kwance,
Yace mai ,Mr joe Y ,d u chose to live ur parents religion's,
And you even go to the wrong part,
A, hankali ya dago kanshi ya kalle shi tare da yin murmushin karfin hali irin ta, mayaudara yace,
That's where I want my life to be,,,,
Girgiza kai yayi alamar wanan yayi nisa, sosai baijin kira,
Dafa mai kafada mutumin yayi yana mai cewa kada ka yi taurin kai dan samari,
Bazan so ace wani abu makamancin haka yasamu daga cikin ku ba saboda ba,karamin, embraced zaka jawa zuriar ku ba,
Yusuf wanda kan shi yake a duke, yadan dago kan shi cikin wata malaciyar dariya,
Yace may ye na embracing acikin ra,ayin addini kuma ina, kowa abinda yake so zai yiwa kan sa zabi,
Mikewa mutumin yayi ya fara tafiya zuwa hanyar kofa,
Saida yakusa fita dakin yai wa sauran dake kokarin bin bayan shi,
Yace masu No Need of westing our time here,
Wa yan nan kaitan mutanen da suka dauko shi, daga gidan shi sune suka baiyana adakin
Bisa ga umarni wa yan can mutanen da suka fita suka fara dukan shi,
Sai addu,an daya iya abakin shi yake karantowa, Allah yakawo mai dauki,
Ya jibgu so sai a gurin su,suka dan fita, zuwa,, shan taba waje,,
Mutum guda daga cikin sune yadawo, daga baya yakawo mai ruwa a ledan pure water,
A hankali ya dan duka wajen shi cikin kashe murya, yace mai I will, free soon,
Daga haka yamike yai waje da sauri, gurin yan uwan shi,
Can cikin dare rashin sallah da bai samu yi ba duk ya damay shi,
Kamar daga sama yaji karar jiniyar yan sanda ya ji ya tunkaro, uguwar da suke,
Ba,afi yan mintina ba yakama jin karar bindiga, natashi duk unguwar yakaure da karan bindiga, zat tashin hankali,
Shiru yaji har nawani, dan lokaci, sai can yaji motsi alamar ana zuwa daidai kofar dakin da yake aciki,
Gaba daya suka hankado dakin cikin irin hikimar su ta yan kaki,
Kwance yake a daure, a hannu da kafa, shi a takure waje guda,
Kafin yan wasu mintoci har sun sance shi ko,
Da taimakon su, suka dan tallabashi zuwa, bakin motar,
Asibiti suka wuce dashi don diba lafiyar jikin shi Alhamdullah baiji wani mugun ciwo ba sai yan kananan raunuka da yasamu kawai ajikin shi,
Yusuf, yasamu sauki don har an sallamay shi bincike yanuna cewa sanadin musulutar da yayi ne yasa akai mai wanan ta,asar
Saidai wai ba,a san ko suwaye ba shi da kan shi yace a kashe case din don yasan cewa yana iya samun hannun mahaifin shi aciki dumu dumu,
Tun daga hospital yasa a sai, masa,ticket din fita waje,
Saboda yana son yaje yadan huta har komai ya samu natsuwa,
Kafain tafiyar shi yayi ta samun kiran waya daga yan uwa musuluma na kwantagora suna masa jaje dafantan Allah yakara tsarewa
Saura kwana biyu ya wuce mai gadin sho yashigo yana sheda mashi cewa, yana da bako a waje,
Tun daga nesa ya sheda shi ,daya daga cikin wayan nan da suka kawo mai hari ne suka sace shi,
Shine mutumin da yace wa Yusuf zai yi Free din shi a lokacin da yaje a hannun su,
Nan dai mutumin ke fada mai cewa, abokan mahaifinshine wa yan, nan mutane,
Duk abinda yagani da sa hannun mahaifin shi aciki,
Yaji cewa zasu mai dashi dan defar life shi yasa yaje ya report din su gurin yan sanda mafi kusa,
Amma cewa yayi ma police yana tuhumar akwai wanda akasato a gidan nan don yana jin ihun mai shi
Godiya sosai Yusuf yai masa in da yakawo alheri mai tsoka ya ba wa mutumin,
Amma sai yace aa shi abinda kawai yaje bukata yasamu aikin yi,
Don dama rashin abinda zai yi ne gashi da iyali, shiyasa ya shiga wanan harkan,
Kwarai Joseph ya tausayawa mutumin, don yasan talauci ne yasa shi ,shiga harkan da bai dace ba,,,

ZEEE MAKAWA
[3/11, 10:18 AM] ‪+234 808 968 1079‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣6⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA
Chapter 56 · 0% Book details