Sashe 70
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A, dadafe yafito daga cikin motar shi da taimakon Samuel yasamu yau yafito zuwa shagon,
Inda yakan zauna can nisa kadan saman kujera yadinga kallon masu harkokin su a cikin gari,
Wani dan kabilar su saman wata mashin ta matasa yazo ahan mai,
Ganin Mr Ema a gurin yasa shi zuwa gaida shi har inda yake,
Anan bayan sun gaisai sunyi ya kwana biyu ya jiki mutumin ke tambayar shi cewa a she, Joe yana gari ne, ?
Da mamaki yakara tambaya yana mai kada kai da kafar shi yana rage haushin da maganar ta rasta mai acikin zuciyar shi,
Inda mutumin ke tambayan shi cewa ko suna da mara lafiya ne a asibitin tagwai, ?
Wani sabon mamaki ne ya kara kamashi inda yake cewa, w
Watau Joseph yana nan yana yiwa hausawa da yaran su dawai niya ke nan,
Zaune yake idan kagane shi a lokacin zaka dauka cewa, cikin jin dadi yake
Amma sam cikin tashin hankali yake inda yanzu yasha alwashin cewa, sai ya koyawa Joseph hankali tukun,
Akwai wasu samari yaran hausawa yan wi,wi yan daba su yayi haya,
Inda ya fada masu abin da yake da bukata su yi mashi akan Yusuf,
Shiko Yusuf yana can a unguwar Rimaye ystafi kaiwa wani malami dake unguwar sadaka,
Wanda zai tallafawa almajiran shi da su a gina masu babban daki inda zasu dinga kwana,
Malam Shehu mai almajirai na Rimaye yai mamaki kwarai da wanan alherin da Allah ya basu cikin lokaci guda,
Addau,a na muhinmin yasa ai mashi cikin, dafifin almajirai inda yabisu da sadakan yan hamsin,
Sai wani makarantar matan aure da ke Kan Wuri, bayan sectaria inda yakai masu sadakan abin zama tare da kara masu girman makarantar,
Wanan abin ya jawo magana sosai duk da duk inda yakai alheri sai yace dan Allah kada a fadi a saya shi domin Allah yayi,
Amma ina mutane saboda mamakin irin halaiyar shi sai an fada cewa da ace sauran masu kudin mu zasuyi koyi da shi da sun taimaka wa al,umman musulai, da basu dashi,
Daga hotel din ya ke yana sauri saboda yana son zuwa gurin wani mutum da zasu yi hurdan ,Noma a shekarar bana,
Wasu matasa ne a saman mashin guda uku, suka biyu shi,
Dafari bai kula da cewa shi suke bi ba saidaga baya ya hankalta da su,
Sannu,sannu ya fahinci cewa shi suke bi, a baya a hankali yasa signal, ya tsaya gurin wani katon iccen mangaro,
Security guard din shi ya kunna nan da na signal yakai gurin security din shi da koyaushe a cikin shiri suke suna biye dashi,
Kafin yafito yaji saukar sanda a bayan motar shi duk da hankalin shi ya tashi amma sam bai nuna masu tsoro ba,
Muyan matasan yan daban yayi suna cewa kai karamin dan isaka wa zai yarda da musuluntar ka,
Har yanzu mu kafiri kake a gurin mu. Don bamuga ka iya sallah ba tukun ko sabbi saukan mata baka iya ba,,,,,,
Wasu bakaken motoci ne wulk guda biyu suka gani shake da security cikin bakaken kaya suka tun karo su,
Da gudu suke kokarin haye mashin din dasukayo haya don su gudu,,
Cikin rashin sa,a sai guda yafadi kafin yai wani yunkuri aka cafke shi,
Nan da nan gurin ya cika da jama,a makil, mutane da son ganin gulma,
Shiko dan matashin sai cewa yakeyi
Dan Allah kuyi hakkuri ba nikadai bane turo mu Ema mai manja yayi muyi mashi haka wai yai mashi laifi,
Yusuf najin haka ran shi ya baci sosai bai tsaya ba sai kawai ya shiga motar shi
A fusace ya isa gidan nasu tun daga wahe yake kwaka wa mahaifin shi kira,
Wanda shiko Ema yana can yana fada da samarin nan yace may yasa suka bishi a cikin gari,
Jin yadda Yusuf ke kiranshi yasa shi katse wayar don jin abin da yazo da shi,
Yana zaune falin shi saye da wata yar babban ringar banga ta lace, baka, kanshi saye hular su ta yan kabilar IBO,
Dad if you want to killed me killed me by yourself pls,
Amma kada ka sa kanka cikin harkan yan daba yaran da basu san komai ba sai kudi,
Su jawo maka magana kawai
Idan da suna da wayo da wallahi bazasu karbi aikin ka ba akaina,
Gaskiya baba wanan abin da ka aikata yabani mamaki,
Dad idan kaso pls kayi hakkuri da musulunta na dan ba zan taba komawa cikin kuba don kuma muna maku fatan dawowa hanya mafi alheri,
Daga haka yasa kai yabar gidan cikin bacin rai, da kunar zuciya,
Direct police station, yanufa don yasa a sake yaran don shi sam baiga lai,fin su ba,
Duk yadda police sukaso a dau,kaka karan bai,yardan masu ba saboda yasan cewa mahaifinshi zai wulakanta akanshi,
Duk abinda ake ciki Mr Ema nada labarin komai saboda yan leken asirin da yasa tabaya,
Tun da yabar police station din yaji kawai ya ma rasa inda zai nufa,
Kai tsaye ya kama hanya sai kamfanin Bobi, inda ya shiga garin bayan la,asar lokacin har maryam sun gama girkin abincin dare ko,
Cikin mutunci mutanen suke gaishe shi tare da nuna kulawar su da jin dadin su,
Sai godiya suke mashi akan irin taimakon da yaiwa mama,
Wani dan dadttijo yace yaro mungode kaji, Allah ya hada hankulan da diyagga kaji,
Sam bai fahici manufar su ba saboda hausan shi bai,kai can ba,
Tare da kanin mijin mama suka shigo cikin gidan shi yai mashi iso,
Harzuwa dakin mama Alhamdullahi don yau mama,azaune take saman tabarman roba da maryam ta shimfida, mata, a can gefen dakin ta,
Kai tsaye inda take zaune suka nufa inda Awalu ke mata sheri yana cewa a,a,a yaukan sauki yasamu kece zaune a waje,
Yusuf yana kokarin zama yana gaushe ta yana kuma yi mata ya jiki,
A cikin gwari,gwarin hausar shi yake ma mama ya jikin yakuma take ji yanzu,
Sai a lokacin maryam ta iso gurin shi cikin sakin fuska taje mai sannu da zuwa, dakuma ya hanya,
A hankali bayan ya furta mata cewa lafiya ya jikin mama sai take ce mai ya su Assalam da Issalam,
Saida yai murmushi sanan yake cewa, gaskiya yau bai samu zuwa gidan su ba,
Amma dai sunyi waya da Anty Dije da safe, kafin ya fito,
Yauce rana ta farko da wani magana mai dan tsawo ya taba shiga tsakanin su,
Maryam na kokarin mikewa ne taji muryan mama tana cewa ke yar baba ki ki bashi abinci a daki,
A razane maryam ta dago kanta don tasan cewa, bazai ci ba,
Amma sai taji baice komai komai alamar zaici,
Muryan Awalu ne ke cewa, haba yaushe Alhaji zai iya cin ,abincin mu,
Maryam ta fahinci zai ci don haka bata kara cewa komai ba ta hada mai a saman tire takai mai dakin mama inda ta dan fito,
Sai cike take da jin kunya kalar abincin nasu da zai gani,
Tuwon dawa ne da miyar danyen karkashi sai, naman kassa na rago da aka zuba, aciki, irin local miya akayi shi bawai da stew daban ba,
Ruwa ta debo mai a,randar kasa mai sanyi cikin kwanon sha,
A hankali taji muryan shi kamar mai rada ya na,cewa,, ki dan taimaka min Maryam da ruwan wanke hannu pls,
Ruwan tadebo,ta,mai a,cikin wani silver mai fadi,
Sautin murmushin shi taji yana cewa, Awalu yatafi ni kadai zan zauna a dakin,
Babu shiri maryam ta koma, can gefen katifa, ta zauna tana dan wasa da yatsun hannun ta,
Daga inda take zaune tana ganin yadda yake cin abincin hankali kwance, yana mai lunshe ido,
Shikam ashe akwai wanan irin abincin har yanzu anayi,
Rabon shi da irin wanan tun suna yara da yake bin su KB da jibri gidan kakan nin su, suna ci,
Saidai daga ita har shi ba mai ma wani magana, shidao kokari yakeyi da farko, yaci kada mama suce yana kyamar su, sai kuma koyi da sunnah dayaji ance yana da kyau,
Amma sai gashi ya buge da ci sosai fiye da tsanmanin shi,
Saida ya kusa gamawa yadago kai yakalle ta inda take zaune a takure,yace,
May sunan wanan abincin,?
A hankali tace tuwon dawa miyar karkashi,
Yana mai tsamay hannuwar shi zuwa cikin ruwan wanke hannu yace,
Dazan dinga samun shi akoda yaushe da bazan ci wani abinci ba sai shi,
Kanta ta gyada almar mamaki, jin maganar shi,da yayi ita da take ganin ba zai iya ciba, sai ga shi ya buge ga santi,
Yunkurin mikewa tayi ta kwashe kwanonin agaban shi,
Amma sai taga ya ciro kudi masu yawa ya aza saman ture din yace pls kiba matan gidan nan su raba,
Muryan ta na rawa tace, kai haba abin ya,yi wa gaskiya,
Kamar ba shi take ba don sai ma kokarin goge hannuwanshi da yakeyi,
A, hankali ya fara kokarin mikewa zuwa bakin kofan dazai fita,daga dakin,
Ya juya da kyau ya fuskan ce ta yace aikin Alheri bai yawa ga inda ake bukatar yi,
Ba rokona sukayi ba can,cantar hakan naga yadace nayi,
Idan nabar wanan taki bazan kara zama free man ba sai lokacin dana dawo kuma,
Cikin nuna kariya tace mai Allah ya saka da alheri Allah yasawa saura albarka,
A, a maryam albarkan iyaye nake bukata ba ta kuba yaran zamani,
Kala maryam batace mai ba don kada maganar su yai nisa sosai,
Da sauri ya nufi hanyar fita waje tun kafin ta gama hada kayan abincin,
Inda yakan zauna can nisa kadan saman kujera yadinga kallon masu harkokin su a cikin gari,
Wani dan kabilar su saman wata mashin ta matasa yazo ahan mai,
Ganin Mr Ema a gurin yasa shi zuwa gaida shi har inda yake,
Anan bayan sun gaisai sunyi ya kwana biyu ya jiki mutumin ke tambayar shi cewa a she, Joe yana gari ne, ?
Da mamaki yakara tambaya yana mai kada kai da kafar shi yana rage haushin da maganar ta rasta mai acikin zuciyar shi,
Inda mutumin ke tambayan shi cewa ko suna da mara lafiya ne a asibitin tagwai, ?
Wani sabon mamaki ne ya kara kamashi inda yake cewa, w
Watau Joseph yana nan yana yiwa hausawa da yaran su dawai niya ke nan,
Zaune yake idan kagane shi a lokacin zaka dauka cewa, cikin jin dadi yake
Amma sam cikin tashin hankali yake inda yanzu yasha alwashin cewa, sai ya koyawa Joseph hankali tukun,
Akwai wasu samari yaran hausawa yan wi,wi yan daba su yayi haya,
Inda ya fada masu abin da yake da bukata su yi mashi akan Yusuf,
Shiko Yusuf yana can a unguwar Rimaye ystafi kaiwa wani malami dake unguwar sadaka,
Wanda zai tallafawa almajiran shi da su a gina masu babban daki inda zasu dinga kwana,
Malam Shehu mai almajirai na Rimaye yai mamaki kwarai da wanan alherin da Allah ya basu cikin lokaci guda,
Addau,a na muhinmin yasa ai mashi cikin, dafifin almajirai inda yabisu da sadakan yan hamsin,
Sai wani makarantar matan aure da ke Kan Wuri, bayan sectaria inda yakai masu sadakan abin zama tare da kara masu girman makarantar,
Wanan abin ya jawo magana sosai duk da duk inda yakai alheri sai yace dan Allah kada a fadi a saya shi domin Allah yayi,
Amma ina mutane saboda mamakin irin halaiyar shi sai an fada cewa da ace sauran masu kudin mu zasuyi koyi da shi da sun taimaka wa al,umman musulai, da basu dashi,
Daga hotel din ya ke yana sauri saboda yana son zuwa gurin wani mutum da zasu yi hurdan ,Noma a shekarar bana,
Wasu matasa ne a saman mashin guda uku, suka biyu shi,
Dafari bai kula da cewa shi suke bi ba saidaga baya ya hankalta da su,
Sannu,sannu ya fahinci cewa shi suke bi, a baya a hankali yasa signal, ya tsaya gurin wani katon iccen mangaro,
Security guard din shi ya kunna nan da na signal yakai gurin security din shi da koyaushe a cikin shiri suke suna biye dashi,
Kafin yafito yaji saukar sanda a bayan motar shi duk da hankalin shi ya tashi amma sam bai nuna masu tsoro ba,
Muyan matasan yan daban yayi suna cewa kai karamin dan isaka wa zai yarda da musuluntar ka,
Har yanzu mu kafiri kake a gurin mu. Don bamuga ka iya sallah ba tukun ko sabbi saukan mata baka iya ba,,,,,,
Wasu bakaken motoci ne wulk guda biyu suka gani shake da security cikin bakaken kaya suka tun karo su,
Da gudu suke kokarin haye mashin din dasukayo haya don su gudu,,
Cikin rashin sa,a sai guda yafadi kafin yai wani yunkuri aka cafke shi,
Nan da nan gurin ya cika da jama,a makil, mutane da son ganin gulma,
Shiko dan matashin sai cewa yakeyi
Dan Allah kuyi hakkuri ba nikadai bane turo mu Ema mai manja yayi muyi mashi haka wai yai mashi laifi,
Yusuf najin haka ran shi ya baci sosai bai tsaya ba sai kawai ya shiga motar shi
A fusace ya isa gidan nasu tun daga wahe yake kwaka wa mahaifin shi kira,
Wanda shiko Ema yana can yana fada da samarin nan yace may yasa suka bishi a cikin gari,
Jin yadda Yusuf ke kiranshi yasa shi katse wayar don jin abin da yazo da shi,
Yana zaune falin shi saye da wata yar babban ringar banga ta lace, baka, kanshi saye hular su ta yan kabilar IBO,
Dad if you want to killed me killed me by yourself pls,
Amma kada ka sa kanka cikin harkan yan daba yaran da basu san komai ba sai kudi,
Su jawo maka magana kawai
Idan da suna da wayo da wallahi bazasu karbi aikin ka ba akaina,
Gaskiya baba wanan abin da ka aikata yabani mamaki,
Dad idan kaso pls kayi hakkuri da musulunta na dan ba zan taba komawa cikin kuba don kuma muna maku fatan dawowa hanya mafi alheri,
Daga haka yasa kai yabar gidan cikin bacin rai, da kunar zuciya,
Direct police station, yanufa don yasa a sake yaran don shi sam baiga lai,fin su ba,
Duk yadda police sukaso a dau,kaka karan bai,yardan masu ba saboda yasan cewa mahaifinshi zai wulakanta akanshi,
Duk abinda ake ciki Mr Ema nada labarin komai saboda yan leken asirin da yasa tabaya,
Tun da yabar police station din yaji kawai ya ma rasa inda zai nufa,
Kai tsaye ya kama hanya sai kamfanin Bobi, inda ya shiga garin bayan la,asar lokacin har maryam sun gama girkin abincin dare ko,
Cikin mutunci mutanen suke gaishe shi tare da nuna kulawar su da jin dadin su,
Sai godiya suke mashi akan irin taimakon da yaiwa mama,
Wani dan dadttijo yace yaro mungode kaji, Allah ya hada hankulan da diyagga kaji,
Sam bai fahici manufar su ba saboda hausan shi bai,kai can ba,
Tare da kanin mijin mama suka shigo cikin gidan shi yai mashi iso,
Harzuwa dakin mama Alhamdullahi don yau mama,azaune take saman tabarman roba da maryam ta shimfida, mata, a can gefen dakin ta,
Kai tsaye inda take zaune suka nufa inda Awalu ke mata sheri yana cewa a,a,a yaukan sauki yasamu kece zaune a waje,
Yusuf yana kokarin zama yana gaushe ta yana kuma yi mata ya jiki,
A cikin gwari,gwarin hausar shi yake ma mama ya jikin yakuma take ji yanzu,
Sai a lokacin maryam ta iso gurin shi cikin sakin fuska taje mai sannu da zuwa, dakuma ya hanya,
A hankali bayan ya furta mata cewa lafiya ya jikin mama sai take ce mai ya su Assalam da Issalam,
Saida yai murmushi sanan yake cewa, gaskiya yau bai samu zuwa gidan su ba,
Amma dai sunyi waya da Anty Dije da safe, kafin ya fito,
Yauce rana ta farko da wani magana mai dan tsawo ya taba shiga tsakanin su,
Maryam na kokarin mikewa ne taji muryan mama tana cewa ke yar baba ki ki bashi abinci a daki,
A razane maryam ta dago kanta don tasan cewa, bazai ci ba,
Amma sai taji baice komai komai alamar zaici,
Muryan Awalu ne ke cewa, haba yaushe Alhaji zai iya cin ,abincin mu,
Maryam ta fahinci zai ci don haka bata kara cewa komai ba ta hada mai a saman tire takai mai dakin mama inda ta dan fito,
Sai cike take da jin kunya kalar abincin nasu da zai gani,
Tuwon dawa ne da miyar danyen karkashi sai, naman kassa na rago da aka zuba, aciki, irin local miya akayi shi bawai da stew daban ba,
Ruwa ta debo mai a,randar kasa mai sanyi cikin kwanon sha,
A hankali taji muryan shi kamar mai rada ya na,cewa,, ki dan taimaka min Maryam da ruwan wanke hannu pls,
Ruwan tadebo,ta,mai a,cikin wani silver mai fadi,
Sautin murmushin shi taji yana cewa, Awalu yatafi ni kadai zan zauna a dakin,
Babu shiri maryam ta koma, can gefen katifa, ta zauna tana dan wasa da yatsun hannun ta,
Daga inda take zaune tana ganin yadda yake cin abincin hankali kwance, yana mai lunshe ido,
Shikam ashe akwai wanan irin abincin har yanzu anayi,
Rabon shi da irin wanan tun suna yara da yake bin su KB da jibri gidan kakan nin su, suna ci,
Saidai daga ita har shi ba mai ma wani magana, shidao kokari yakeyi da farko, yaci kada mama suce yana kyamar su, sai kuma koyi da sunnah dayaji ance yana da kyau,
Amma sai gashi ya buge da ci sosai fiye da tsanmanin shi,
Saida ya kusa gamawa yadago kai yakalle ta inda take zaune a takure,yace,
May sunan wanan abincin,?
A hankali tace tuwon dawa miyar karkashi,
Yana mai tsamay hannuwar shi zuwa cikin ruwan wanke hannu yace,
Dazan dinga samun shi akoda yaushe da bazan ci wani abinci ba sai shi,
Kanta ta gyada almar mamaki, jin maganar shi,da yayi ita da take ganin ba zai iya ciba, sai ga shi ya buge ga santi,
Yunkurin mikewa tayi ta kwashe kwanonin agaban shi,
Amma sai taga ya ciro kudi masu yawa ya aza saman ture din yace pls kiba matan gidan nan su raba,
Muryan ta na rawa tace, kai haba abin ya,yi wa gaskiya,
Kamar ba shi take ba don sai ma kokarin goge hannuwanshi da yakeyi,
A, hankali ya fara kokarin mikewa zuwa bakin kofan dazai fita,daga dakin,
Ya juya da kyau ya fuskan ce ta yace aikin Alheri bai yawa ga inda ake bukatar yi,
Ba rokona sukayi ba can,cantar hakan naga yadace nayi,
Idan nabar wanan taki bazan kara zama free man ba sai lokacin dana dawo kuma,
Cikin nuna kariya tace mai Allah ya saka da alheri Allah yasawa saura albarka,
A, a maryam albarkan iyaye nake bukata ba ta kuba yaran zamani,
Kala maryam batace mai ba don kada maganar su yai nisa sosai,
Da sauri ya nufi hanyar fita waje tun kafin ta gama hada kayan abincin,