Sashe 23
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 10 min read
Alhamdullah Allah yakawo yau, maryam sun zana jerabar su ta karshe a girls day secondary school, kwantagora,
Fitowar war,ta kofar class din tai wata ajiyar zuciya gami da fesar da watar iska irin na relief din nan,
A hankali take tafiya zuwa bagin get don tafiya zuwa gida jitayi an jawo ta, Assamau musa ce classmate din ta mai photo ta nuna mata tana da bukar suyi photo,
Fara photon nasu ne wasu yan gidan jodda suka shigo akayi da su
Maryam wace kawo yanzu duk ta kagara ta wuce, gida
Don ta huta saboda duk kwanakin nan bata samun barci don mathematics ce zasu zana karshe,
Gani zasu bata mata lokaci da yawan daukar photona ya sai ta, sa kai kawai zuwa fita daga school compound din,
Wata mota tagani tana jiran wata yariyan batai mamakin haka saboda ga abin hawa na birjit a waje suna jiran yan uwansu wasu kuma samarin su,
Tabbas in ba karya idon ta ke mata ba wanda tagani bakin motar KB ne, don ko ina zata gane shi yanzu don yawan zuwa gidan su da sukeyi ko yau she muddin suna gari,
Kai takar kamar bata gan shi ba sai tafiya takeyi cikin sauri don ta isa gida,
Horn takeji a bayanta kamar kada ta waiga fon tasan cewa ba asaman titi take ba ita,
Sai ganin motar KB tayi gaban ta ya Parker dan zuge glass din motar yayi yana mai dan lekowa ta window motar,
Sai a lokacin tawaiga batare da ta daina tafiya ba,
Ta furta a hankali ina wuni,, dan murmushi ya sakar mata ce little mum babu gaisuwa ,
Dan murmushi tayi wanda ya baiyanar mata da fararen hakora ta da suke a jere ras a cikin dan karamin bakinta,
Tace ai na gashe ka ko, ?
Yace zo muje mana mu saukeki a hanya , gani wata classmate din ta zaune a bayan motar yasata dan kara yin murmushi tace ku tafi kawai ai zan hau achaba yanzu,
Ganin zai kara mata magana yasa ta tsaya badon taso ba don dai kada mutane su samasu ido
Don yanzu ba,a raina sa,ido ga dan karamin abu,
Tana kutsa kanta a cikin motar wani irin sanyi da kamshin wanda bata iya tantance ko motar ce ko kuma masu motar ke wanan uban kamshin haka,
Ga sanyin AC ya hade da kamshi wanda zai iya sa mutum acikin wani yanayi, (A,uzu,bikalamatilllah ,tamattah), tace yayin da take kokarin zama a motar,
KB ne ya juyo a hankali yana mai cewa taufa malama ce injin muka dauko,
Maryam da sai yanzu bayan ta samu natsuwa, ta sheda ko wace su KB suka fara dauka a motar
Wata, fatima Indagi ce yar gidan nufawa asalinsu mutanen garin Bidda ne zama yakawo su kwantagora,
Har suka zama yan gari yanzu don sun san kowa kowa yasan yan gidan su,
Bawai wani shiri sukeyi ko a school da ita ba don haka ko kallon inda take,Maryam batayi ba,
Baka jin komai daga cikin motar sai kida ke tashi ta yadda ko na wajen motar zai iya jin kidar daga waje,
Maganar shi yasa maryam gane cewa yana cikin motar wace tun shigowar ta motar kanta na gefen glass tana mai kallon waje,
Dammmm sautin da kirjin ta yabayar ke,nan a lokacin da taji muryan shi a motar yana cewa,idan ka sauke su mu wuce uguwar JANKIDI pls, zanje inga Abdulsamad,,,
A hankali kwance yake maganar batare da ya kalli cikin motar ba gefen KB din,
A,kofar gidan su Maryam, din suka para tsayawa don su sauke ta,
Daidai lokacin Assalam yadan fito ta wajen gidà yà na kallon motocin a ke wuce wa
Kokari takeyi ta balle murfin motar daidai lokacin da Joseph din ya dan dan,na gurin da duk security din motar suke,
A lokacin kuma Maryam ke fadi cikin siririyar murya,
Nagode, ta furta a hankali ta yadda ba wai lalai ne wani yaj abinda tace ba,
Hannu kawai shima yadan dago mata alamar ba matsala,
Da gudu Assalam yazo ya rungumay mata yana oyoyo little mummy, dan jakar hannun ta yake kokarin karba daga hannun ta,
Sai a lokacin yai arba da Joseph wanda ke a gaban mota zaune,
Sake jakar yayi ya sheka da gudu gurin motar yana washe bakin ganin Joseph din,
Juyawa maryam tayi abinta batare da da tasaya koda kallon su ba
UNGUWAR JANKIDI, wani unguwane acikin kwantagora, inda wane abokin sanar mahaifin Joseph yake zaune,
Emeka ake ce mai ,,,kusan tare sukazo neman kudi agarin, tun suna matasa,
Saidai Allah da ikon shi , cikin wani watan Azumi, sai kawai aka wayi gari wurin wani tafsirin marance da ake yi, Emeka ya kawai sai ga Emeka yace yazo ya musulunta ne,
A ranan yakarbi musulunci a hannun babban malamin dake wa maza tafsir, a kusa da gidan sarki,
Ranan duk wani IBO da ma sauran Christies hankalin su ya tashi sani cewa kowaye Emeka da sukayi,
Duk wani hanya dazasubi don suga cewa sufitar dashi a cikin musulunci abin ya faskara garesu,
Har kudi suka hada mai uban yawa suka kaimai wai yadawo cikin su amma sam yaki karba,
Daga baya da sukaga yaki sai suka fara shawaran yadda zasu cuta mai har ya karaya, yadawo masu,
Wuta suka fara sama shagon shi a tsohuwar kasuwa inda shagon ya kone kurmus,
Da sukaga baizo wurin su ba sai kuma wani dare suka turo har gida aka sace duk dan abinda yasaura a hannun shi suka gudu,
Yan kwamitin su sukazo mzi da makuddan kudi suna mashi tayi akan yadawo cikin su,
Amma san Abdullsamad yaki dawowa, yace shi ya shiga kenan,
Maimako yan uwa musullumai su tausaya mai su mai tallafi ko wani gudun mawa sai kawai aka shere shi nan,
Ganin wahala yai yawa yasa matar shi gudu tabar shi ta koma kasar su, inda takoma ma Christian din ta,
Tabarshi nan tare da yaran shi ma,za uku, suna ta buga,buga,
Yanzu har takai ko suturan sawa baida shi dan gidan shi rabi ya zube baida kufin gyara saifai kawai Allah ne ke rufa masu asiri su samu abinci,
A haka ya auri wata musulma ma sanar saida shinkafa a bakin kasuwa,
Yakan je gurin Mr Ema jefi,jefi in abin yadaure mai da yawa,
Saidai duk sanda yatafi zai dawo da tarin bakin ciki a zuciyar saboda irin yadda Mr Ema kan ta sake mai maganganu,kuma duk kyautar, da zai mai bawanda zai amfana dashi bane, daga dari biyar tsanani dubu biyu,
Rigar shi duk ta yage yage a baya, hakana yake sawa yakoma kamar mahaukaci,
( Allahu Akbar munada wanan raunin wallahi musullumai bamu tallafawa wa yanda suka tuba yanzu,,,,,,,)
Mama manja ce ta fadawa Joseph cewa yana bukatar taimako sosai saboda sani da tai ma iyayensu tare a da,can,,,
Yai mamakin jin cewa har yanzu Emeka Abdullsamad yana agari batare da yasani ba,
A hankali suke gangaro da motar su zuwa cikin unguwar wanda akasari duk tsofafin gina ne a gurin,
Zaune suka hango shi saman wani tsohon icce dake kofar gidan shi ,
Cikin wata tsohuwar rigar atamfa duk ta kode ga farin gashi duk ya dan cika mai fuska,
Yana zaune kai dagani kasan cewa yana cikin halin hau ula,i,,,
Har suka faka motar su baidago kai ya kalle su ba,
Saicewa yakeyi a fili Subbahanallahi, Walhadullahi Allahu,Akbar,,
Sallama KB yamai daga inda suke nufo shi ya karba masu tare da daga hannu har saida yakai aya, tukun,
Sam bai gane Joseph ba a lokacin saidaga baya bayan ya mika masu hannu sun gaisa, duk da kallon mamakin da yake masu namay yakawo su gurin shi,
A fuska yadangane Joseph din cikin yare yai mai kirarin gidan su,
Inda Joseph din yadan duka agaban shi yai mai yar gaisuwa irinta al,adansu
Abdullsamad yadan bugi kafadar Joseph din alamar ya karba mai gaisuwa,,
Joseph yace mai baba kana garin nan shine kashige haka shiru, ,,
Murmushi yayi yadan mike ya ciro wata tsohuwa ashirin a aljihun shi yana kokarin zuwa wani shago xuwa sayo masu pure water leda,
Cikin sauri Joseph yace mai a,a yabari kawai ,acikin nuna damuwa da kulawa yace ma Joseph kabari in shayar daga kai daga cikin dan abin da nake dashi pls,
Yanamai daga hannu alamar ban hakkuri agare shi,
Dole badon sun so ba yakarbo masu ledan ruwa, gida biyu yadawo katakata cikin sauri ya mika masu,
Sukaiyi mai godiya Joseph wanda ke ji alokacin kamar ya zubar da hawaye don tuna kowaye Emeka,
Yace mai ina sauran yaran shi suke, nan yake sheda masu cewa, mutum uku suna nan tare dashi,
Saura kuma sunan can garin su tare da maifiyar su,
Dan shiru ya biyo baya duk kan su kowa da abinda yake anyanawa acikin zuciyar shi a lokacin,
Joseph ne kauda shieun take cewa yaso koda zai samu ganin yaran koda mutum guda ne daga cikin su don yana son suyi wani yar shawara, nobar wayan babban ya basu, wanda uban yace yana koyon sanar Carpenter ne yanzu,,,
Kudi yabashi dubu hamsi yace mai nada wani sati zaiga sako in ya koma,
Sundanyi hira kadan sannan sukayi sallama, dashi suka barshi, cikin tausayawa da irin halin da yake ciki a yanzu,
Ganin wana bawan Allah yasa zuciyar Joseph a cikin wani irin
yanayi, wanda ya hanashi sukuni,
Kasancewar yau jumma,a ne mutane sai haraman zuwa massalaci sukeyi gungu,gungu mata kuma suna gida sun chaba ado kamar sallah,
Gidan Ànty Dije ma ba,abarsu a baya ba don daga manyan har yaran cikin kwalliya suke suma,
A,wasu gije har abinci akeyi ta musanman don farincikin da darajan wanan ranan,
A wasu giden masu dan hali kuma zakuga ana ta rabawa yara dan abin sadaka wasu da safe wasu kuma sai bayan ansauko daga jumma,a,
A lokacin da kowa ke ta haraman zuwa sallah jumma,a daidai lokacin ya shigo gidan na Anty,
Wanda a yanzu duk sun saba da irin zuwan shi sun,san cewa inhar yana gari to baida gurin hutu sai guri su
Saboda har cikin ranshi yana son yananyi irin na antyy Dije
Don mace ce wadda tasan kanta dama duk wani wanda yake tare da ita,
Alwala maryan keyi da buta a yar tsakar gidan su inda Assalam ke tsaye wai yana jiran tayi tabashi,
Muryan Maryam din ne ke cewa kai Assalam wazai kaika masallacine wai tunda Daddy baya gari
Joseph yanuna da hannu shi yace da Uncle zamu tafi ma na, ko uncle,?
Yana mai tambayar shi, cikin azama,
Yace mai eh Assalam, tare zamu,
Maryam wace ke kokarin wanke kafar ta ta waiga da sauri takalli inda Joseph din yake,
Muryan Anty Dije ne ke cewa, kai Assalam kabar uncle ya huta pls, kabari har Daddy ya dawo sai ya kaika,
Kuka yaron ke kokarin yi alokacin ciki sauri Joseph yace No, bar shi inkaishi mana anty,
Buta yaron yadauka yafara alwala kamar yadda manya keyi,
Ba abinda ya fadowa Joseph a rai sai zuwan su jereselem, da kakar shi,
Inda sai kayi kusan duk wasu abu da musullumai keyi na ibada,
Gashi Assalam karamin yaro wai har yasan cewa zai gana da ubangiji yayi tsarki,
Muryam Assalam ce takatse shi yana cewa nagama uncle, mutafi,
Ga mamakin kowa mikewa Joseph din yayi yakama hannun yaro
A hanya yaga wasu idon sani yafarka motanisa yabasu yaron yace suje dashi
Ana tasowa suka kawo mai shi yatada mota yajuyo tun ba,a tashi ba,
Kayan su fruit yadan tsaya suka saye a hanya sanan suka karaso gida
Daga Anty har maryam sun matsu suji ya akayi da suka fita, tare zuwa masallaci da,Assalam,
Kayan fruit din suka shigo dashi nikiniki a cikin ledoji ,,
Maryam wace tafito cikin kwaliyar ta ko kallon su batayi a da suka shigo gidan,
Da kanshi ya nufi har gurin fridge ya aje kayan a hankali daidai lokacin Anty Dije ta sallamay tafito, daga daki
Yadda taga Maryam tayi mai sai kawai bataji dadin hakan ba,
Daki ta shige abinta don makada asata wani aikin,
Dakun Anty ta fado rai bace sanan tahau surfanta da sababi,
Maryam ta bude baki da zumar yin magana hannu Anty tadaga mata alamar batason jin komai daga gareta,
Tace baki da hankali ko wayo zance inba wqutaba yazaki nunawa mutumin da ake fatan shiryuwan shi haka a fili,??
Gaskiya ki gyara hali Maryam don kowa ma haka kike masu,
Kada ki kore min jama,a pls,
Maryam batace komai ba don tasan cewa yau ta batawa Ànty Dije rai sosai don batai mata fada haka gaskiya,
Murya na rawa tace don Allah kiyi hakkuri anty bazan karaba insha Allah,,,,,,
Fitowar war,ta kofar class din tai wata ajiyar zuciya gami da fesar da watar iska irin na relief din nan,
A hankali take tafiya zuwa bagin get don tafiya zuwa gida jitayi an jawo ta, Assamau musa ce classmate din ta mai photo ta nuna mata tana da bukar suyi photo,
Fara photon nasu ne wasu yan gidan jodda suka shigo akayi da su
Maryam wace kawo yanzu duk ta kagara ta wuce, gida
Don ta huta saboda duk kwanakin nan bata samun barci don mathematics ce zasu zana karshe,
Gani zasu bata mata lokaci da yawan daukar photona ya sai ta, sa kai kawai zuwa fita daga school compound din,
Wata mota tagani tana jiran wata yariyan batai mamakin haka saboda ga abin hawa na birjit a waje suna jiran yan uwansu wasu kuma samarin su,
Tabbas in ba karya idon ta ke mata ba wanda tagani bakin motar KB ne, don ko ina zata gane shi yanzu don yawan zuwa gidan su da sukeyi ko yau she muddin suna gari,
Kai takar kamar bata gan shi ba sai tafiya takeyi cikin sauri don ta isa gida,
Horn takeji a bayanta kamar kada ta waiga fon tasan cewa ba asaman titi take ba ita,
Sai ganin motar KB tayi gaban ta ya Parker dan zuge glass din motar yayi yana mai dan lekowa ta window motar,
Sai a lokacin tawaiga batare da ta daina tafiya ba,
Ta furta a hankali ina wuni,, dan murmushi ya sakar mata ce little mum babu gaisuwa ,
Dan murmushi tayi wanda ya baiyanar mata da fararen hakora ta da suke a jere ras a cikin dan karamin bakinta,
Tace ai na gashe ka ko, ?
Yace zo muje mana mu saukeki a hanya , gani wata classmate din ta zaune a bayan motar yasata dan kara yin murmushi tace ku tafi kawai ai zan hau achaba yanzu,
Ganin zai kara mata magana yasa ta tsaya badon taso ba don dai kada mutane su samasu ido
Don yanzu ba,a raina sa,ido ga dan karamin abu,
Tana kutsa kanta a cikin motar wani irin sanyi da kamshin wanda bata iya tantance ko motar ce ko kuma masu motar ke wanan uban kamshin haka,
Ga sanyin AC ya hade da kamshi wanda zai iya sa mutum acikin wani yanayi, (A,uzu,bikalamatilllah ,tamattah), tace yayin da take kokarin zama a motar,
KB ne ya juyo a hankali yana mai cewa taufa malama ce injin muka dauko,
Maryam da sai yanzu bayan ta samu natsuwa, ta sheda ko wace su KB suka fara dauka a motar
Wata, fatima Indagi ce yar gidan nufawa asalinsu mutanen garin Bidda ne zama yakawo su kwantagora,
Har suka zama yan gari yanzu don sun san kowa kowa yasan yan gidan su,
Bawai wani shiri sukeyi ko a school da ita ba don haka ko kallon inda take,Maryam batayi ba,
Baka jin komai daga cikin motar sai kida ke tashi ta yadda ko na wajen motar zai iya jin kidar daga waje,
Maganar shi yasa maryam gane cewa yana cikin motar wace tun shigowar ta motar kanta na gefen glass tana mai kallon waje,
Dammmm sautin da kirjin ta yabayar ke,nan a lokacin da taji muryan shi a motar yana cewa,idan ka sauke su mu wuce uguwar JANKIDI pls, zanje inga Abdulsamad,,,
A hankali kwance yake maganar batare da ya kalli cikin motar ba gefen KB din,
A,kofar gidan su Maryam, din suka para tsayawa don su sauke ta,
Daidai lokacin Assalam yadan fito ta wajen gidà yà na kallon motocin a ke wuce wa
Kokari takeyi ta balle murfin motar daidai lokacin da Joseph din ya dan dan,na gurin da duk security din motar suke,
A lokacin kuma Maryam ke fadi cikin siririyar murya,
Nagode, ta furta a hankali ta yadda ba wai lalai ne wani yaj abinda tace ba,
Hannu kawai shima yadan dago mata alamar ba matsala,
Da gudu Assalam yazo ya rungumay mata yana oyoyo little mummy, dan jakar hannun ta yake kokarin karba daga hannun ta,
Sai a lokacin yai arba da Joseph wanda ke a gaban mota zaune,
Sake jakar yayi ya sheka da gudu gurin motar yana washe bakin ganin Joseph din,
Juyawa maryam tayi abinta batare da da tasaya koda kallon su ba
UNGUWAR JANKIDI, wani unguwane acikin kwantagora, inda wane abokin sanar mahaifin Joseph yake zaune,
Emeka ake ce mai ,,,kusan tare sukazo neman kudi agarin, tun suna matasa,
Saidai Allah da ikon shi , cikin wani watan Azumi, sai kawai aka wayi gari wurin wani tafsirin marance da ake yi, Emeka ya kawai sai ga Emeka yace yazo ya musulunta ne,
A ranan yakarbi musulunci a hannun babban malamin dake wa maza tafsir, a kusa da gidan sarki,
Ranan duk wani IBO da ma sauran Christies hankalin su ya tashi sani cewa kowaye Emeka da sukayi,
Duk wani hanya dazasubi don suga cewa sufitar dashi a cikin musulunci abin ya faskara garesu,
Har kudi suka hada mai uban yawa suka kaimai wai yadawo cikin su amma sam yaki karba,
Daga baya da sukaga yaki sai suka fara shawaran yadda zasu cuta mai har ya karaya, yadawo masu,
Wuta suka fara sama shagon shi a tsohuwar kasuwa inda shagon ya kone kurmus,
Da sukaga baizo wurin su ba sai kuma wani dare suka turo har gida aka sace duk dan abinda yasaura a hannun shi suka gudu,
Yan kwamitin su sukazo mzi da makuddan kudi suna mashi tayi akan yadawo cikin su,
Amma san Abdullsamad yaki dawowa, yace shi ya shiga kenan,
Maimako yan uwa musullumai su tausaya mai su mai tallafi ko wani gudun mawa sai kawai aka shere shi nan,
Ganin wahala yai yawa yasa matar shi gudu tabar shi ta koma kasar su, inda takoma ma Christian din ta,
Tabarshi nan tare da yaran shi ma,za uku, suna ta buga,buga,
Yanzu har takai ko suturan sawa baida shi dan gidan shi rabi ya zube baida kufin gyara saifai kawai Allah ne ke rufa masu asiri su samu abinci,
A haka ya auri wata musulma ma sanar saida shinkafa a bakin kasuwa,
Yakan je gurin Mr Ema jefi,jefi in abin yadaure mai da yawa,
Saidai duk sanda yatafi zai dawo da tarin bakin ciki a zuciyar saboda irin yadda Mr Ema kan ta sake mai maganganu,kuma duk kyautar, da zai mai bawanda zai amfana dashi bane, daga dari biyar tsanani dubu biyu,
Rigar shi duk ta yage yage a baya, hakana yake sawa yakoma kamar mahaukaci,
( Allahu Akbar munada wanan raunin wallahi musullumai bamu tallafawa wa yanda suka tuba yanzu,,,,,,,)
Mama manja ce ta fadawa Joseph cewa yana bukatar taimako sosai saboda sani da tai ma iyayensu tare a da,can,,,
Yai mamakin jin cewa har yanzu Emeka Abdullsamad yana agari batare da yasani ba,
A hankali suke gangaro da motar su zuwa cikin unguwar wanda akasari duk tsofafin gina ne a gurin,
Zaune suka hango shi saman wani tsohon icce dake kofar gidan shi ,
Cikin wata tsohuwar rigar atamfa duk ta kode ga farin gashi duk ya dan cika mai fuska,
Yana zaune kai dagani kasan cewa yana cikin halin hau ula,i,,,
Har suka faka motar su baidago kai ya kalle su ba,
Saicewa yakeyi a fili Subbahanallahi, Walhadullahi Allahu,Akbar,,
Sallama KB yamai daga inda suke nufo shi ya karba masu tare da daga hannu har saida yakai aya, tukun,
Sam bai gane Joseph ba a lokacin saidaga baya bayan ya mika masu hannu sun gaisa, duk da kallon mamakin da yake masu namay yakawo su gurin shi,
A fuska yadangane Joseph din cikin yare yai mai kirarin gidan su,
Inda Joseph din yadan duka agaban shi yai mai yar gaisuwa irinta al,adansu
Abdullsamad yadan bugi kafadar Joseph din alamar ya karba mai gaisuwa,,
Joseph yace mai baba kana garin nan shine kashige haka shiru, ,,
Murmushi yayi yadan mike ya ciro wata tsohuwa ashirin a aljihun shi yana kokarin zuwa wani shago xuwa sayo masu pure water leda,
Cikin sauri Joseph yace mai a,a yabari kawai ,acikin nuna damuwa da kulawa yace ma Joseph kabari in shayar daga kai daga cikin dan abin da nake dashi pls,
Yanamai daga hannu alamar ban hakkuri agare shi,
Dole badon sun so ba yakarbo masu ledan ruwa, gida biyu yadawo katakata cikin sauri ya mika masu,
Sukaiyi mai godiya Joseph wanda ke ji alokacin kamar ya zubar da hawaye don tuna kowaye Emeka,
Yace mai ina sauran yaran shi suke, nan yake sheda masu cewa, mutum uku suna nan tare dashi,
Saura kuma sunan can garin su tare da maifiyar su,
Dan shiru ya biyo baya duk kan su kowa da abinda yake anyanawa acikin zuciyar shi a lokacin,
Joseph ne kauda shieun take cewa yaso koda zai samu ganin yaran koda mutum guda ne daga cikin su don yana son suyi wani yar shawara, nobar wayan babban ya basu, wanda uban yace yana koyon sanar Carpenter ne yanzu,,,
Kudi yabashi dubu hamsi yace mai nada wani sati zaiga sako in ya koma,
Sundanyi hira kadan sannan sukayi sallama, dashi suka barshi, cikin tausayawa da irin halin da yake ciki a yanzu,
Ganin wana bawan Allah yasa zuciyar Joseph a cikin wani irin
yanayi, wanda ya hanashi sukuni,
Kasancewar yau jumma,a ne mutane sai haraman zuwa massalaci sukeyi gungu,gungu mata kuma suna gida sun chaba ado kamar sallah,
Gidan Ànty Dije ma ba,abarsu a baya ba don daga manyan har yaran cikin kwalliya suke suma,
A,wasu gije har abinci akeyi ta musanman don farincikin da darajan wanan ranan,
A wasu giden masu dan hali kuma zakuga ana ta rabawa yara dan abin sadaka wasu da safe wasu kuma sai bayan ansauko daga jumma,a,
A lokacin da kowa ke ta haraman zuwa sallah jumma,a daidai lokacin ya shigo gidan na Anty,
Wanda a yanzu duk sun saba da irin zuwan shi sun,san cewa inhar yana gari to baida gurin hutu sai guri su
Saboda har cikin ranshi yana son yananyi irin na antyy Dije
Don mace ce wadda tasan kanta dama duk wani wanda yake tare da ita,
Alwala maryan keyi da buta a yar tsakar gidan su inda Assalam ke tsaye wai yana jiran tayi tabashi,
Muryan Maryam din ne ke cewa kai Assalam wazai kaika masallacine wai tunda Daddy baya gari
Joseph yanuna da hannu shi yace da Uncle zamu tafi ma na, ko uncle,?
Yana mai tambayar shi, cikin azama,
Yace mai eh Assalam, tare zamu,
Maryam wace ke kokarin wanke kafar ta ta waiga da sauri takalli inda Joseph din yake,
Muryan Anty Dije ne ke cewa, kai Assalam kabar uncle ya huta pls, kabari har Daddy ya dawo sai ya kaika,
Kuka yaron ke kokarin yi alokacin ciki sauri Joseph yace No, bar shi inkaishi mana anty,
Buta yaron yadauka yafara alwala kamar yadda manya keyi,
Ba abinda ya fadowa Joseph a rai sai zuwan su jereselem, da kakar shi,
Inda sai kayi kusan duk wasu abu da musullumai keyi na ibada,
Gashi Assalam karamin yaro wai har yasan cewa zai gana da ubangiji yayi tsarki,
Muryam Assalam ce takatse shi yana cewa nagama uncle, mutafi,
Ga mamakin kowa mikewa Joseph din yayi yakama hannun yaro
A hanya yaga wasu idon sani yafarka motanisa yabasu yaron yace suje dashi
Ana tasowa suka kawo mai shi yatada mota yajuyo tun ba,a tashi ba,
Kayan su fruit yadan tsaya suka saye a hanya sanan suka karaso gida
Daga Anty har maryam sun matsu suji ya akayi da suka fita, tare zuwa masallaci da,Assalam,
Kayan fruit din suka shigo dashi nikiniki a cikin ledoji ,,
Maryam wace tafito cikin kwaliyar ta ko kallon su batayi a da suka shigo gidan,
Da kanshi ya nufi har gurin fridge ya aje kayan a hankali daidai lokacin Anty Dije ta sallamay tafito, daga daki
Yadda taga Maryam tayi mai sai kawai bataji dadin hakan ba,
Daki ta shige abinta don makada asata wani aikin,
Dakun Anty ta fado rai bace sanan tahau surfanta da sababi,
Maryam ta bude baki da zumar yin magana hannu Anty tadaga mata alamar batason jin komai daga gareta,
Tace baki da hankali ko wayo zance inba wqutaba yazaki nunawa mutumin da ake fatan shiryuwan shi haka a fili,??
Gaskiya ki gyara hali Maryam don kowa ma haka kike masu,
Kada ki kore min jama,a pls,
Maryam batace komai ba don tasan cewa yau ta batawa Ànty Dije rai sosai don batai mata fada haka gaskiya,
Murya na rawa tace don Allah kiyi hakkuri anty bazan karaba insha Allah,,,,,,