Sashe 38
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Bude idon shi kawai yayi yagan shi a gadon asibiti kwance,
Andaura mai ruwa a hannun damar shi,, ga yan nurse nan na,ta yawo akan shi,
A hankali ya dan kara lunshe idon shi ya mayar dasu ya rufe
Yana kokarin son ya tuna ko a ina yake haka, don yakasa gane ko may ke faruwa dashi, alokacin,
Zubur ya so, mikewa sai,dai ya ji andafe shi da karfi,
Samuel, kawai ya iya furtawa a lokacin muryan Samuel din yaji yana cewa broda iam here,with u,
Daga haka ya lumshe idon shi bai kara sanin inda yake ba kuma,
Kusan duk wanda ke gurin zugun suke,cikin mawuyacin halin damuwa,
Daga KB har jibrin duk sun halarci gurin duk tatare su da yan uwan Joseph din keyi alokacin,
Anty Dije tare da yaran ta da Maryam dake tare da kawar ta SAFIYA, wace tazo yi wa Maryam din yini,
Anty Dije tace su shirya sutafi diban Joseph din a asibiti,
Ba yadda maryam ta iya ,dole suka shiriya, don bin Anty asibitin kamar yadda ta umurce su,
Amma afili cewa tayi wa anty haba ai gaida mara lafiya lada gare shi duk dadai ba musulmi bane shi din,
Sanan kuma aiko don Assalam dole ne in tafi in dibo shi Anty,,,,
Malam A,A masuga sukaiwa magana, yazo kai su,,
A, cikin shiga ta alfarma suke daga su har yaran don daka gansu kaga wayayyun yan birni, daga shigar su kawai zaka gane hakan,
Leda tab da kayan fruit da kuma abinci a wani basket mai kyau, wanda aka dan lulube kulolin da ke ciki da wani kyale mai kyau,
Shiko Mr Emanuel hankalinshi yai mugun tashi yadda yaga yaran gari hausawa suna tazuwa duban dan nashi mara lafiya,
Bai,taba tsan manin cewa jama,ar da ake fadi yanadasu sun kai haka ba sai yanzu,
Don haka tun da yaga Joseph din yadan samu lafiya yabukaci abashi, shi su koma gida adinga zuwa diba shi,,,
Yayi hakane don ya rage yawan masu zuwa ganin shi kin san yadda yare suke da chanfi,
Motar A,A masuga ta Parker a cikin haraban gidan Mr Ema din wanda yasha shuke ,shuken flowers masu kyau,
Sai wani katon kare da suka gani daure da sarka, kaca, yana ganin su ya mike daga kwancen da yake yana wani gurnani, da haushi,
Wa,iyazu,billahi inji Maryam,
Cikin sauri maryam tayo baya inda anty take tana kokarin shige mata,
A,A dake bayan su yai yar murmushi ya ce matsoraci, kada ki kada Anty pls,
Amma jin maganae A,A din baisa ta rage shigewa jikin Antyn ba,
Daidai kofar shiga falon gidan sukaga wani dan dattaijo zaune ya rike wata sanda mzi yar adon kamar kan mutum,
Fuskan shi murtun kamar bai taba dariya ba arayuwar shi,
Cikin ladabi suka gaishe shi har su Assalam yadda yaga su Anty sunyi haka shima yayi,
Duk da shan tokan da Mr Ema yayi yana ganin ladabin su dole jikin shi yai la,asar,
Duk da bai san ko suwaye ba,
A,A ne ke fasa mai cewa sun zo gaida Joseph ne,
Da hannu ya nuna masu kofar wani falo cikin hausar shi tayare mai nuna kasaita,
Yace ku shiga yena ciki,
Wani makeken falo ne agaban su A,A dake gaba yai yar sallama irin ta kafirai,
Suma sukayi kamar yadda sukaji yayi, suna bin sa a baya, baya,
Wata yar tsohuwa suka gani zaune a falon saman wani tafkekiyar kujera ta alfarma,mai kyau da laushi,, tare da wasu yan mata biyu sai wani dan karamin yaro da sukaji sunan shi wai Jacob,
Yan matan suka amsa masu tare tare da nuna masu kujera su zauna,
Nan suka gaida su cikin mutunci kamar yadda suma suka tare da mutunci,
Maryam sai kallo takeyi tana dan yatsine fuska duk da gidan yai madu bazata
Don kamar ba,acikin kwantagora suke ba, lokacin,
Malam A,A yace madu munzo gaida Joseph ne ko yana ciki,
Yar tsuhuwar nan taiwa yan matan wani yare, na IBO tana mai yamutse fuskan ta,
Sai gudan mai wani dan guntun buje iya cinya tace yana barci pls,
Maryam kallo guda tai masu takauda kanta gefe guda don takaici,
Ejoma ce tace wa Ruth da yaren su haba kibari su shiga mana tunda har kikaga baba yabar su sun shigo,
Ku shiga ciki ta nuna masu hanyar wani dan siririn corridor, tace yana ciki,
Nan suka mike suka shiga inda aka nuna masu, yana gurin,
A lokacin KB da Jibrin duk suna gurin shi atare da shi,
Wani da ga cikin yan uwan Joseph mai hausa badarniya yace kutafi pls yana barci ne,
Maryam ta bata fuska tare da hararan mutumin Ejoma wace ashe tana bayan su tace kabari su shiga baba yabarsu suka shigo
Dan takawa sukayi suka isa inda yake kwance saman wani tafkeken gadon mai cin kusan mutun shidda,
Idon shi a rufe kamar mai barci saidai ba barcin yakeyi ba,
Yana jin duk abin da akeyi,
Kafar shi da hannun shi suna daure da wani bandeji fari kal,
Duk wa yanda ke gurin sunyi zugun ga wani a tsaye da alamar likitane,shi,
Assalam naganin shi yace little mummy kamar Uncle Joe,
A hankali ya bude idon shi don jin muryan Assalam da yayi,
Kallon su yakeyi gaba dayan su da suka shigo dakin, alokacin,
Dan murmushi ya kago a fuskanshi duk da zafin ciwon da yake ji,
A hankali suke gaishe shi fuskan su fal da nuna tausayin sa,
Shima dai da kyat yake karba masu, gaisuwar cikin nuna kulawar shi ,
Yanabinsu daya bayan daya da kallo har idon shi ya sauka,akan maryam
Irin kallon da yai mata yasa A,A dan juyawa don yaga ko itace yakewa wanan kallon,
Saidai yaga Assalam rugumay a jikin Maryam din ,
Wanda alama yanuna yaron yake kallo,
ZEEEE MAKAWA
[2/21, 9:11 AM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
2⃣5⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Andaura mai ruwa a hannun damar shi,, ga yan nurse nan na,ta yawo akan shi,
A hankali ya dan kara lunshe idon shi ya mayar dasu ya rufe
Yana kokarin son ya tuna ko a ina yake haka, don yakasa gane ko may ke faruwa dashi, alokacin,
Zubur ya so, mikewa sai,dai ya ji andafe shi da karfi,
Samuel, kawai ya iya furtawa a lokacin muryan Samuel din yaji yana cewa broda iam here,with u,
Daga haka ya lumshe idon shi bai kara sanin inda yake ba kuma,
Kusan duk wanda ke gurin zugun suke,cikin mawuyacin halin damuwa,
Daga KB har jibrin duk sun halarci gurin duk tatare su da yan uwan Joseph din keyi alokacin,
Anty Dije tare da yaran ta da Maryam dake tare da kawar ta SAFIYA, wace tazo yi wa Maryam din yini,
Anty Dije tace su shirya sutafi diban Joseph din a asibiti,
Ba yadda maryam ta iya ,dole suka shiriya, don bin Anty asibitin kamar yadda ta umurce su,
Amma afili cewa tayi wa anty haba ai gaida mara lafiya lada gare shi duk dadai ba musulmi bane shi din,
Sanan kuma aiko don Assalam dole ne in tafi in dibo shi Anty,,,,
Malam A,A masuga sukaiwa magana, yazo kai su,,
A, cikin shiga ta alfarma suke daga su har yaran don daka gansu kaga wayayyun yan birni, daga shigar su kawai zaka gane hakan,
Leda tab da kayan fruit da kuma abinci a wani basket mai kyau, wanda aka dan lulube kulolin da ke ciki da wani kyale mai kyau,
Shiko Mr Emanuel hankalinshi yai mugun tashi yadda yaga yaran gari hausawa suna tazuwa duban dan nashi mara lafiya,
Bai,taba tsan manin cewa jama,ar da ake fadi yanadasu sun kai haka ba sai yanzu,
Don haka tun da yaga Joseph din yadan samu lafiya yabukaci abashi, shi su koma gida adinga zuwa diba shi,,,
Yayi hakane don ya rage yawan masu zuwa ganin shi kin san yadda yare suke da chanfi,
Motar A,A masuga ta Parker a cikin haraban gidan Mr Ema din wanda yasha shuke ,shuken flowers masu kyau,
Sai wani katon kare da suka gani daure da sarka, kaca, yana ganin su ya mike daga kwancen da yake yana wani gurnani, da haushi,
Wa,iyazu,billahi inji Maryam,
Cikin sauri maryam tayo baya inda anty take tana kokarin shige mata,
A,A dake bayan su yai yar murmushi ya ce matsoraci, kada ki kada Anty pls,
Amma jin maganae A,A din baisa ta rage shigewa jikin Antyn ba,
Daidai kofar shiga falon gidan sukaga wani dan dattaijo zaune ya rike wata sanda mzi yar adon kamar kan mutum,
Fuskan shi murtun kamar bai taba dariya ba arayuwar shi,
Cikin ladabi suka gaishe shi har su Assalam yadda yaga su Anty sunyi haka shima yayi,
Duk da shan tokan da Mr Ema yayi yana ganin ladabin su dole jikin shi yai la,asar,
Duk da bai san ko suwaye ba,
A,A ne ke fasa mai cewa sun zo gaida Joseph ne,
Da hannu ya nuna masu kofar wani falo cikin hausar shi tayare mai nuna kasaita,
Yace ku shiga yena ciki,
Wani makeken falo ne agaban su A,A dake gaba yai yar sallama irin ta kafirai,
Suma sukayi kamar yadda sukaji yayi, suna bin sa a baya, baya,
Wata yar tsohuwa suka gani zaune a falon saman wani tafkekiyar kujera ta alfarma,mai kyau da laushi,, tare da wasu yan mata biyu sai wani dan karamin yaro da sukaji sunan shi wai Jacob,
Yan matan suka amsa masu tare tare da nuna masu kujera su zauna,
Nan suka gaida su cikin mutunci kamar yadda suma suka tare da mutunci,
Maryam sai kallo takeyi tana dan yatsine fuska duk da gidan yai madu bazata
Don kamar ba,acikin kwantagora suke ba, lokacin,
Malam A,A yace madu munzo gaida Joseph ne ko yana ciki,
Yar tsuhuwar nan taiwa yan matan wani yare, na IBO tana mai yamutse fuskan ta,
Sai gudan mai wani dan guntun buje iya cinya tace yana barci pls,
Maryam kallo guda tai masu takauda kanta gefe guda don takaici,
Ejoma ce tace wa Ruth da yaren su haba kibari su shiga mana tunda har kikaga baba yabar su sun shigo,
Ku shiga ciki ta nuna masu hanyar wani dan siririn corridor, tace yana ciki,
Nan suka mike suka shiga inda aka nuna masu, yana gurin,
A lokacin KB da Jibrin duk suna gurin shi atare da shi,
Wani da ga cikin yan uwan Joseph mai hausa badarniya yace kutafi pls yana barci ne,
Maryam ta bata fuska tare da hararan mutumin Ejoma wace ashe tana bayan su tace kabari su shiga baba yabarsu suka shigo
Dan takawa sukayi suka isa inda yake kwance saman wani tafkeken gadon mai cin kusan mutun shidda,
Idon shi a rufe kamar mai barci saidai ba barcin yakeyi ba,
Yana jin duk abin da akeyi,
Kafar shi da hannun shi suna daure da wani bandeji fari kal,
Duk wa yanda ke gurin sunyi zugun ga wani a tsaye da alamar likitane,shi,
Assalam naganin shi yace little mummy kamar Uncle Joe,
A hankali ya bude idon shi don jin muryan Assalam da yayi,
Kallon su yakeyi gaba dayan su da suka shigo dakin, alokacin,
Dan murmushi ya kago a fuskanshi duk da zafin ciwon da yake ji,
A hankali suke gaishe shi fuskan su fal da nuna tausayin sa,
Shima dai da kyat yake karba masu, gaisuwar cikin nuna kulawar shi ,
Yanabinsu daya bayan daya da kallo har idon shi ya sauka,akan maryam
Irin kallon da yai mata yasa A,A dan juyawa don yaga ko itace yakewa wanan kallon,
Saidai yaga Assalam rugumay a jikin Maryam din ,
Wanda alama yanuna yaron yake kallo,
ZEEEE MAKAWA
[2/21, 9:11 AM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
2⃣5⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA