Sashe 24
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
ZEEEE MAKAWA,,,,,,👏👏
[2/20, 10:09 PM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
1⃣6⃣
ZAINAIB IDRIS MAKAWA
Zaune take a bakin gadon da ke cikin dakin su tai tagumi da hannu guda,shiru tayi sai tunane takeyi
Don tunda take da anty bata taba ganin fushinta ba sai yau,
Yau din ma akan wani bare kafiri , wanda ba musulmi ba ma,
Wai may yasa za,a dinga takurawa rayuwan tane haka akan sai ta yi abinda zuciyar ta bai son aikatawa,
Motsin da taji shi ya sanya ta dago kai da sauri don ganin ko waye shigowa, dakin,
Anty Dije ce tashigo dakin tana rike da wani dan ledar mai nuna tambarin shago ajikin shi,
Yar kujerar dake dakin ta zauna a hankali, tana fuskantar yar kaunar nata wanda tun dara bata fito ba,
A hankali Maryam din ta dago kai karo nabiyu takara kallon antyn nata, sai kuma ta sunkuyar da kanta kasa tana kallon kasa,
Cikim natsuwa Anty Dije ta fara magana maryam don nai maki fada yau shine kike fushi,
Kinfi son in barki ki dinga yin abinda bai dace ba ko yau she, ?
Dago kai maryam tayi da niyar yin magana suna hada ido dayar nata,sai kuma ta kasa fadin abin da tai niya,
Indan har kinga cewa wullakanta dan adam na da kyau sai kici gaba,
Tanafadar haka tamike tana cewa sai kizo ki ci abinci in kinga dama,
Dago fuska tayi caba caba da hawaye, ta dubi yar nata tace,
Murya kasa kasa tace nifa ba fushi nakeyi ba anty,
Fuskan Anty kumshe da murmushi tace Allah ya kyauta amma dai gaskiya ki gyara hali duk wanda zo gidan nan sai yai min korafi akan halin nakasa irin naki maryam,
A dan tsorace ko mamaki tadago fuska, takalli yar uwan,
Kuka tajeyi a hankali irin na bantausayin nan tace yanzu anty nice mutane kewa korafi,
A ranan wuni zungur maryam tayi a daki tana ta faman fushi da kowa don har Issalam mutumiyar ta bataga fuska ba,,,
Tunda safe tafito itace farkon fitowa tsakar gida tafara shara da kokarin dora masu abin kari kamar kullum,
Saida anty Dije tagama duk abinda takeyi san nan ta fito waje tasamu yar uwar ta tana
Sun gaisa kamar wani abu bai faru ba a tsakanin su,
A tare suka kara aikin sanan maryam tai wa yara wanka kamar yadda ta saba yi,
Tuki yakeyi akan hanyar shi ta zuwa Lagos gaba daya hankalin shi naga tunanen Assalam
Yaro karami ya iya yin alwala batare da ankoya mashi ba,
A hanya ya tsaya yaiwa kakar shi da Ejoma da suke zaune tare da shi a gidan shi na Lagos,
Tsaraba, a wani dan kauye da ake tsayawa kafin ashiga garin, lagos,
Tunane ya cigaba da yi na yadda zai, yi da mahaifin shi,
Don kwata,kwata baya son zancen kakar su a rayuwan shi,
Wanda shidai a iya zaman su yasan cewa mutumiyar kirki ce ita,
Ya iso gari lafiya saidai yasamu G/ma bata jin dadin jikin ta,
A yadda Ejoma ke fada mai tun wucewar shi kusan sati ke nan G/ma bata jin dadi amma ta hana a fada mai, wai don kada yadamu,
Wanka yayi ko abinci bai tsaya yaci ba tashiryo cikin waso kananin kaya sai kamshin turare ke tashi
Mama dake zaune saman kujera two siter yazo inda take ya zauna asaman hannu kujerar da take yadan rankafo kanshi saman kafadar ta kadan
Yana tambayar ta a hankali ki may ke damun ta sai ce mai tayi batajin komai ita,
Cikin dabara Joseph ya lalaba yar tsohuwar suka tafi asibitin da yake zuwa,
Likita ya dibata da kyau inda yace ba wani abu damuwace ke da munta kawai sai dai yadan rubuta mata yan magananuwa don tasha,
Bayan sun dawo gida dakanshi ya hada mata tea mai kauri ya hada da maganin ta yakaimata,
Zaunawa yayi gab da ita yana dan bata a hankali har tadan samu tasha,
Alokacin yadan mike tsaye da niyar barin dakin don yaje yadan huta, saboda yana tare da gajiya,
Hannun shi mama ta riko da sauri ya jiyo don yasan cewa da magana kenan,
Komawa yayi ya zauna gab da ita saida suna fuskantar juna a wanan lokacin,
Fuskan yar tsohuwar fam da damuwa tace My child something bad wan happen to you,
Joseph yadan kamo hannuta ya hade cikin nashi yana yar murmushi yace,
Mama nothing will happen to me just cool your mind pls,
Tace it ,will ,my son
I see am in my dream,
Dariya yakari yi mata yana mai rungumota zuwa jikinta,
Kalamai masu kwantar da hankali ya ke mata don yaga cewa ta saje zuciyar ta,
A hankali ya mike ya kamata zuwa kan gado ya kwanatar da ita tare da jawo bargo ya rufa mata,
A,hankali yabar dakin yana mai rufo mata kofar dakin,
Saidai may yana fita daga daki sai kuma maganar mama ya dawo mai sabo a zuciyar shi,
Fridge ya nufa yabude yadauko giran ruwa mai sanyi ya dan kwa kwada,
Hakalinshi a tashe don yasan cewa akwai abinda ke damun mama din saidai ba zai so ji ba don shi bai yarda da camfi ba rayuwan shi sam,,,
Maimakon ya shiga dakin shi kamar yadda yai niya sai kawai yasamu kan shi dazama saman daya daga cikin kujerun dake falon,
Yakai wani lokaci a gurin zaune yana tunane shi kadai bakajin karar komai a falin inbada na,urorin daje ta aiki a cikin falon,
Azuciyar shi yake tunane don yasan cewa maganar irin su mama ,g tasu al,adan ba karamar magana bace,
Da wuya su furta bai faru ba, to amma shi gaskiya har yanzu bai yarda da zance tsafi ko kuma wani believe ba can,
Yakai wani lokaci gurin zaune yana iya na,zarin shi akai,
Daga karshe dai ya mike jiki ba kwari ya shige don ya kwanta,
Abakin gado yake a cikin shigar shi ta kayan barci bayan yagama komai, ga irin al,adan yakeyi kafin ya kwanta,
Bible ne rike a hannu shi gwiwowin shi suna kasa kan shi a saman gado idon shi a rufe yafara jero addau,oin da yasaba yi kafin yashiga kwana
Saidai wanan karon ya dan sauya addua,n shi bakamar yadda yasaba ba,
A hankali ya mike zuwa kwanciya saida a lokacin kuma watan shi tai kara alamar sako ya shigo mai,
Samuel ne ke sanar mai cewa Dad na fada dashi cewa anfada mai wai Joseph din yatafi gurin Abdullsamada
Mamaki yayi so sai dajin haka don haka sai yai alwashin cewa daga wanan karon ba zai kara, daukar zance Dad ba na hana shi yin alheri ga duk wanda yaga dama nan gaba,
Abdulsamad wanda ko ganisa mutum yayi bai san shi ba,a da dole ya tausaya mai,
Balle shi da yagirma a gaban shi
Shi agare shi may,ye amfani samun mutun ace bai iya taimaka wa na kasa da shi,
Gaskiya duk abinda zaiyi wanan karo saidai ayi ta don dai shi yayi niyar tallafawa Abdullmalik din,
Da wanan tunanen a zuciyar shi ya kwanta barci sai juyi yakeyi a tafkeken gadon nashi,
[2/20, 10:09 PM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
1⃣6⃣
ZAINAIB IDRIS MAKAWA
Zaune take a bakin gadon da ke cikin dakin su tai tagumi da hannu guda,shiru tayi sai tunane takeyi
Don tunda take da anty bata taba ganin fushinta ba sai yau,
Yau din ma akan wani bare kafiri , wanda ba musulmi ba ma,
Wai may yasa za,a dinga takurawa rayuwan tane haka akan sai ta yi abinda zuciyar ta bai son aikatawa,
Motsin da taji shi ya sanya ta dago kai da sauri don ganin ko waye shigowa, dakin,
Anty Dije ce tashigo dakin tana rike da wani dan ledar mai nuna tambarin shago ajikin shi,
Yar kujerar dake dakin ta zauna a hankali, tana fuskantar yar kaunar nata wanda tun dara bata fito ba,
A hankali Maryam din ta dago kai karo nabiyu takara kallon antyn nata, sai kuma ta sunkuyar da kanta kasa tana kallon kasa,
Cikim natsuwa Anty Dije ta fara magana maryam don nai maki fada yau shine kike fushi,
Kinfi son in barki ki dinga yin abinda bai dace ba ko yau she, ?
Dago kai maryam tayi da niyar yin magana suna hada ido dayar nata,sai kuma ta kasa fadin abin da tai niya,
Indan har kinga cewa wullakanta dan adam na da kyau sai kici gaba,
Tanafadar haka tamike tana cewa sai kizo ki ci abinci in kinga dama,
Dago fuska tayi caba caba da hawaye, ta dubi yar nata tace,
Murya kasa kasa tace nifa ba fushi nakeyi ba anty,
Fuskan Anty kumshe da murmushi tace Allah ya kyauta amma dai gaskiya ki gyara hali duk wanda zo gidan nan sai yai min korafi akan halin nakasa irin naki maryam,
A dan tsorace ko mamaki tadago fuska, takalli yar uwan,
Kuka tajeyi a hankali irin na bantausayin nan tace yanzu anty nice mutane kewa korafi,
A ranan wuni zungur maryam tayi a daki tana ta faman fushi da kowa don har Issalam mutumiyar ta bataga fuska ba,,,
Tunda safe tafito itace farkon fitowa tsakar gida tafara shara da kokarin dora masu abin kari kamar kullum,
Saida anty Dije tagama duk abinda takeyi san nan ta fito waje tasamu yar uwar ta tana
Sun gaisa kamar wani abu bai faru ba a tsakanin su,
A tare suka kara aikin sanan maryam tai wa yara wanka kamar yadda ta saba yi,
Tuki yakeyi akan hanyar shi ta zuwa Lagos gaba daya hankalin shi naga tunanen Assalam
Yaro karami ya iya yin alwala batare da ankoya mashi ba,
A hanya ya tsaya yaiwa kakar shi da Ejoma da suke zaune tare da shi a gidan shi na Lagos,
Tsaraba, a wani dan kauye da ake tsayawa kafin ashiga garin, lagos,
Tunane ya cigaba da yi na yadda zai, yi da mahaifin shi,
Don kwata,kwata baya son zancen kakar su a rayuwan shi,
Wanda shidai a iya zaman su yasan cewa mutumiyar kirki ce ita,
Ya iso gari lafiya saidai yasamu G/ma bata jin dadin jikin ta,
A yadda Ejoma ke fada mai tun wucewar shi kusan sati ke nan G/ma bata jin dadi amma ta hana a fada mai, wai don kada yadamu,
Wanka yayi ko abinci bai tsaya yaci ba tashiryo cikin waso kananin kaya sai kamshin turare ke tashi
Mama dake zaune saman kujera two siter yazo inda take ya zauna asaman hannu kujerar da take yadan rankafo kanshi saman kafadar ta kadan
Yana tambayar ta a hankali ki may ke damun ta sai ce mai tayi batajin komai ita,
Cikin dabara Joseph ya lalaba yar tsohuwar suka tafi asibitin da yake zuwa,
Likita ya dibata da kyau inda yace ba wani abu damuwace ke da munta kawai sai dai yadan rubuta mata yan magananuwa don tasha,
Bayan sun dawo gida dakanshi ya hada mata tea mai kauri ya hada da maganin ta yakaimata,
Zaunawa yayi gab da ita yana dan bata a hankali har tadan samu tasha,
Alokacin yadan mike tsaye da niyar barin dakin don yaje yadan huta, saboda yana tare da gajiya,
Hannun shi mama ta riko da sauri ya jiyo don yasan cewa da magana kenan,
Komawa yayi ya zauna gab da ita saida suna fuskantar juna a wanan lokacin,
Fuskan yar tsohuwar fam da damuwa tace My child something bad wan happen to you,
Joseph yadan kamo hannuta ya hade cikin nashi yana yar murmushi yace,
Mama nothing will happen to me just cool your mind pls,
Tace it ,will ,my son
I see am in my dream,
Dariya yakari yi mata yana mai rungumota zuwa jikinta,
Kalamai masu kwantar da hankali ya ke mata don yaga cewa ta saje zuciyar ta,
A hankali ya mike ya kamata zuwa kan gado ya kwanatar da ita tare da jawo bargo ya rufa mata,
A,hankali yabar dakin yana mai rufo mata kofar dakin,
Saidai may yana fita daga daki sai kuma maganar mama ya dawo mai sabo a zuciyar shi,
Fridge ya nufa yabude yadauko giran ruwa mai sanyi ya dan kwa kwada,
Hakalinshi a tashe don yasan cewa akwai abinda ke damun mama din saidai ba zai so ji ba don shi bai yarda da camfi ba rayuwan shi sam,,,
Maimakon ya shiga dakin shi kamar yadda yai niya sai kawai yasamu kan shi dazama saman daya daga cikin kujerun dake falon,
Yakai wani lokaci a gurin zaune yana tunane shi kadai bakajin karar komai a falin inbada na,urorin daje ta aiki a cikin falon,
Azuciyar shi yake tunane don yasan cewa maganar irin su mama ,g tasu al,adan ba karamar magana bace,
Da wuya su furta bai faru ba, to amma shi gaskiya har yanzu bai yarda da zance tsafi ko kuma wani believe ba can,
Yakai wani lokaci gurin zaune yana iya na,zarin shi akai,
Daga karshe dai ya mike jiki ba kwari ya shige don ya kwanta,
Abakin gado yake a cikin shigar shi ta kayan barci bayan yagama komai, ga irin al,adan yakeyi kafin ya kwanta,
Bible ne rike a hannu shi gwiwowin shi suna kasa kan shi a saman gado idon shi a rufe yafara jero addau,oin da yasaba yi kafin yashiga kwana
Saidai wanan karon ya dan sauya addua,n shi bakamar yadda yasaba ba,
A hankali ya mike zuwa kwanciya saida a lokacin kuma watan shi tai kara alamar sako ya shigo mai,
Samuel ne ke sanar mai cewa Dad na fada dashi cewa anfada mai wai Joseph din yatafi gurin Abdullsamada
Mamaki yayi so sai dajin haka don haka sai yai alwashin cewa daga wanan karon ba zai kara, daukar zance Dad ba na hana shi yin alheri ga duk wanda yaga dama nan gaba,
Abdulsamad wanda ko ganisa mutum yayi bai san shi ba,a da dole ya tausaya mai,
Balle shi da yagirma a gaban shi
Shi agare shi may,ye amfani samun mutun ace bai iya taimaka wa na kasa da shi,
Gaskiya duk abinda zaiyi wanan karo saidai ayi ta don dai shi yayi niyar tallafawa Abdullmalik din,
Da wanan tunanen a zuciyar shi ya kwanta barci sai juyi yakeyi a tafkeken gadon nashi,