Sashe 157
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yadda Yusuf yaga,cewa hankalin maryam ya kwanta da zancen da yai mata,
Bayan shi maryam tabi da kallo ta re da sauke ajiyan zuciya,
Mikewa tayi zuwa gurin window dakin, tana kallon furannin dake haraban gidan,
Zuciyar ta na cigaba da harbo mata maganganun da Jibrin ya yi daren jiya,
Abinda ya faru abayane yazo mata sabo fill yadda yai ta magiya akan tai ma safiya din magana,
Don irin yadda Jibrin din ya rude da akan samun yardan safiya taso shi a lokacin da yafara son ta,
To may yafaru haka a tsakanin don dai tasan cewa kowan su na son dan uwan shi,
Innalillahi wa,inna ilaihi raji'un"
Maryam tai saurin ambato wanan kalman a sarari gami da rintse idon ta, don dai tasan da akwai matsala
Idan ko hakane Jibrin din yaci amanar aminiyar nata ke nan, don dai itace silar hada su ,
Tana cikin wanan tunanen ne tsaye a bakin window taji muryan Pipkin a kusa da,ita,
Murmushin dole maryam ta kirkiro tace cikin turanci Pipkin ina nani batai maka wanka ba,
Hannun yaron takama zuwa dakin shi inda taimai wanka ta shirya shi,
Abinci taba shi yaron ya bude cikin shi yaci sosai ya kwashi abin cin,
Maman Choima fitowan ta ke nan daga daki a falo tasamay su maryam din na gogewa Pipkin bakin shi,
Wani irin ya tsune fuska tayi tawani kau da kai gefe guda,
Maryam ta mike a cikin girmamawa tace a mama ina kwana a harshen turanci,
Kamar bazata ansa ba sai can ta ansa da cewa lafiya kawai daga haka tafara kokarin hada abin kari, da kanta,
Ganin Pipkin yana wasan shi yasa maryam mikewa zuwa dakin ta,
Wayan ta ne dauko don takira Safiya, kira guda ga na biyu safiyan ta daga wayan kamar wace ke jiran wayan,
Cikin tsokana suka fara magana, a,a mutanen Abuja ai da har nayi fushi.
Haba dai inji maryam safiya tace amarci tun yanzu ya hana zumunci kullun na kira waya akashe,
Murmushi maryam din tayi tana yar dariya ciki ciki, itace tafara kau da zancen sherin da Safiyan ke mata da cewa,
Ya su mama da sauran mutanen gida Safiya tace wallahi suna nan lafiya kalau,
Wai ko kin san wani abu, inji safiya take tambayar maryam,
Nan da nan gaban maryam din yafadi dam don tana zaton maganar su da Jibrin ne zata fada mata,
Safiya tace na je Kamfanin Bobi gurin mama,
Cikin wani irin ihu maryam tace ke safiya dan Allah dai Safiyan ta ansa da fadar wallahi ko,
Kwana na biyu a can wani irin dadi ne ya lulube maryam din takara jin son aminiyar nata,
O, o safiya nagode kwarai, wallahi, da sauri safiya tace may na godiya aciki ina nima uwatace mama din,
Murmushi maryam ta yi har safyan taji hakan a wayan ta,
Nan dai safiya taiwa maryam labarin irin dadin da taji gurin mama din,
Anty Dije fa inji maryam tana tambayan safiya ,
Safiya taba da ansa a takaice da cewa ban je ba maryam,
Cikin mamaki tace saboda may Safiya cikin sauri safiyan tace dalilina ne kawai bada wani ba,
Haba dai safiya Anty n nawa zaki ki zuwa gidan ta akan may,
Ke ya maigidan ki da mutanen ku duk suna lafiya ko safiya din ke tambaya tana son a wuce zancen Anty Dijen,
Amma sai maryam din tace gaskiya nai mamaki kwarai da jin hakan safiya,
Maryam ke bazaki gane komai ba don haka mubar zancen don. Allah ki ce ina gaida uncle don Allah,
Dakata Safiya inji maryam din tace wai ya zancen ku da Jibrin ne don naji shiru ba wani zance akai,
Shiru safiya din tayi can kuma sai ta dan nisa tace maryam kibar zancen Jibrin pls,
Saboda may safiya maryam din tai mata takaitacen tambaya ?
Maryam don Allah mubar wanan zance kawai dai na gode wa Allah da ba wani abinda ya shiga tsakani na dashi,
Subbahanallah inji maryam abin har yakai cen amma ban sani ba Safiya,
Maryam sanin baida wani amfani ne shiyasa ban fada maki ba tun farko ,
Ikon Allah safiya fada min tsakani da Allah may ya hada ku ?
Maryam bawaini zance bane mai tsawo matsalan a,kankine kawai
Ido waje maryam ta kara tambaya cikin daga murya tace matsala tafa kika ce safiya,
Nashiga uku ni maryam tace cikin karayan murya may nayi har zan shiga tsakanin ku haka ?
A takaice Safiya tace wai kin aurewa yar uwan shi saurayi har kuma da sheri kukai mata,
Nan dai tafara ba maryam labari kamar haka,
Watarana yazo gurina rai bace bai wani dade dazuwa ba a ka kirashi ga waya,
Bayan ya daukane na fahince da mace yake magana
Inda naji yana cewa wai aidama don haka ita dije duk ta asirce Yusuf din don ta hamdamay komai nashi,
Hakan bai mata ba shine yanzu take kokarin hada Yusuf da kaunar ta,
Haka sukai ta zancen har zuwa lokacin da suka gama,
Bayan sungama ne nake ce mai may yafaru ne wai, bai boye min bayake shedazmin cewa wai ai kuna nan kuna tawa Yusuf kule,kule akan ya aure ki,
Nan nake sheda mai cewa ke baki ko ra,ayin wanan hadin
Yace wai inji wa ya fada min wai harda kazafi kukayiwa cousin sister shi cewa tana maki asiri,
Safiya tace nan da nan rai na ya baci wallahi maryam nadinga mai nasiha akan shiga maganar mata,
Sama sama muke dashi saiga zancen auren ku da Yusuf andaura shine yace wai ai har da ni a cikkin kulle,kullen da akayi,
Wai ai sai ya rama wa ita sadiyan abinda Yusuf yai mai,
Wai shima da yake tubabbe mara asali har zai, wa mutane rainin wayo,
Ita ko sai tace mai aiko baida asali yana da abinda ke nemo asali ai don ko acikin rashin asalin suke bin shi har suna cin arzikin shi,
Kawai kin san may hannu yadaga yakai min mari a fuska,
Tun wanan ranan muka samu matsala yanzu naji ance wai shi zai auri Sadiyan ai,
Maryam tace, O Allah ni maryam yanzu sakaiytan da Jibrin zai muna ke nan,
Aikuwa wallahi shi yai hasara insha Allah indai don ya rabu dake ne zai auri sadiya yaje ganin kamar yai maki bakin cikine,
Ke maryam ni wallahi nama fita zancen kinji nabarwa Allah zabi akai,
Allah yai muna mafi alheri inji maryam din tafada rai a bace ,
Sun dauki lokaci suna tataunawa akai har maryam din ta fahinci cewa ba komai ai safiya din ta hakkura,
Yinin ranan haka maryam din ta wuni rai a bace tana tunanen zancen Jibrin din,.
Dan Adam abin tsoro ne gaakiya ya za,a ce wai Jibrin ne zai fadawa Yusuf irin wanan zancen haba dai duniya,
Kara jin aminiyar nata tayi azuciyar ta saboda ita safiya ta,sadaukar da soyayyan ta,
Ai yukan da duk ya kamata maryam din tayi na gida alokacin su tagabatar,
Tadan ce bari tadan fita yau tasha iska a kasa don tun ranan da tazo bata taba fita wajen ba,
Ta kofan kitchen din su wanda zai sada mutum da waje maryam din tabi,
A kitchen ta hango markade a wuta amma bataga mai aikin aciki ba,
Tana sa kafan ta a waje ta hango mai girkin nasu ta kware riga tana fitsari a tsaye can bayan flowers din su,
Cikin sauri maryam ta dawo baya cikin rawan jiki gaban ta sai faduwa yakeyi a lokacin,
Saboda ada labari take ji bata tabbatar da cewa haka suke fitsarin su da gaske ba,
Nan take taji zuciyar na tashi don abincin da matar ta taba dafawa taci ji tayi kamar ta jawo shi, yafito,
Dakin ta takoma tana mai jin wani irin juwa na kokarin kwasan ta saboda har falon nasu kazantan shi maryam takama ji,
Zaune take saman gadon ta kafan ta zube daga kasan gadon bata hau dasu sama ba,
Tayi zurfi a cikin tunanen abinda tagani da yadda zata kara tsayawa tayi rayuwa da su acikin gida daya a haka,
Har mai gidan nata, ya dawo maryam bata kula da cewa time din shi na dawowa yayi ba,
Yadan dade a tsaye gurin yana kallon ta hannun shi ya sa yadan gada gab da fuskan ta abinda yasa ta szurin yin ajiyar zuciya,
Ta daga manyan fararen idon ta tadan kalleshi , da ido tace mai sannu da dawo wa uncle,
Tana son tashi zaune, amma sai ya hanata mikewa zaune, din
Ta hanyar dan kwanto mata daga tsayen, murmushi tayi ita ma tare da dan ware hannayen ta,,,
Sosai suka murji junan su a lokacin ba karamin dadi Yusuf din yaji ba ganin ya fara,samun responde daga maryam din wace ada shi kadai ke gidan shi da rawan shi,
Maryam wanka tafada ta gyara jikin ta kafin lokacin sallah ya karaso,
Sai dai kuma bayan komai ya kammala tanemi damuwar da take ciki kan aminiyar ta tarasa,
Jin zuciyar ta takeyi wani wasau dashi bakan dazuba matsala guda yanzu hanyar da zata tun kari Yusuf da zancen masu guntun bujen dake gidan dasunan yan aiki,
Bayan ta idar da sallah a gurin da take zaune take tunanen yadda zata bullo ma wanan zancen na yan aikin masu fitsari a tsaye,
Gashi bata,son ta fadawa kowa sirin gidan ta don irin wanan na a cikin kalman furen juji,
Daga karshe wani shawara yazo mata azuciyan ta don haka ta yanke shawaran tunkarar shi akai,
Saboda ko banza bazata so tazama silar hana cin abincin wani dan adam ba ,,,,,
Bayan shi maryam tabi da kallo ta re da sauke ajiyan zuciya,
Mikewa tayi zuwa gurin window dakin, tana kallon furannin dake haraban gidan,
Zuciyar ta na cigaba da harbo mata maganganun da Jibrin ya yi daren jiya,
Abinda ya faru abayane yazo mata sabo fill yadda yai ta magiya akan tai ma safiya din magana,
Don irin yadda Jibrin din ya rude da akan samun yardan safiya taso shi a lokacin da yafara son ta,
To may yafaru haka a tsakanin don dai tasan cewa kowan su na son dan uwan shi,
Innalillahi wa,inna ilaihi raji'un"
Maryam tai saurin ambato wanan kalman a sarari gami da rintse idon ta, don dai tasan da akwai matsala
Idan ko hakane Jibrin din yaci amanar aminiyar nata ke nan, don dai itace silar hada su ,
Tana cikin wanan tunanen ne tsaye a bakin window taji muryan Pipkin a kusa da,ita,
Murmushin dole maryam ta kirkiro tace cikin turanci Pipkin ina nani batai maka wanka ba,
Hannun yaron takama zuwa dakin shi inda taimai wanka ta shirya shi,
Abinci taba shi yaron ya bude cikin shi yaci sosai ya kwashi abin cin,
Maman Choima fitowan ta ke nan daga daki a falo tasamay su maryam din na gogewa Pipkin bakin shi,
Wani irin ya tsune fuska tayi tawani kau da kai gefe guda,
Maryam ta mike a cikin girmamawa tace a mama ina kwana a harshen turanci,
Kamar bazata ansa ba sai can ta ansa da cewa lafiya kawai daga haka tafara kokarin hada abin kari, da kanta,
Ganin Pipkin yana wasan shi yasa maryam mikewa zuwa dakin ta,
Wayan ta ne dauko don takira Safiya, kira guda ga na biyu safiyan ta daga wayan kamar wace ke jiran wayan,
Cikin tsokana suka fara magana, a,a mutanen Abuja ai da har nayi fushi.
Haba dai inji maryam safiya tace amarci tun yanzu ya hana zumunci kullun na kira waya akashe,
Murmushi maryam din tayi tana yar dariya ciki ciki, itace tafara kau da zancen sherin da Safiyan ke mata da cewa,
Ya su mama da sauran mutanen gida Safiya tace wallahi suna nan lafiya kalau,
Wai ko kin san wani abu, inji safiya take tambayar maryam,
Nan da nan gaban maryam din yafadi dam don tana zaton maganar su da Jibrin ne zata fada mata,
Safiya tace na je Kamfanin Bobi gurin mama,
Cikin wani irin ihu maryam tace ke safiya dan Allah dai Safiyan ta ansa da fadar wallahi ko,
Kwana na biyu a can wani irin dadi ne ya lulube maryam din takara jin son aminiyar nata,
O, o safiya nagode kwarai, wallahi, da sauri safiya tace may na godiya aciki ina nima uwatace mama din,
Murmushi maryam ta yi har safyan taji hakan a wayan ta,
Nan dai safiya taiwa maryam labarin irin dadin da taji gurin mama din,
Anty Dije fa inji maryam tana tambayan safiya ,
Safiya taba da ansa a takaice da cewa ban je ba maryam,
Cikin mamaki tace saboda may Safiya cikin sauri safiyan tace dalilina ne kawai bada wani ba,
Haba dai safiya Anty n nawa zaki ki zuwa gidan ta akan may,
Ke ya maigidan ki da mutanen ku duk suna lafiya ko safiya din ke tambaya tana son a wuce zancen Anty Dijen,
Amma sai maryam din tace gaskiya nai mamaki kwarai da jin hakan safiya,
Maryam ke bazaki gane komai ba don haka mubar zancen don. Allah ki ce ina gaida uncle don Allah,
Dakata Safiya inji maryam din tace wai ya zancen ku da Jibrin ne don naji shiru ba wani zance akai,
Shiru safiya din tayi can kuma sai ta dan nisa tace maryam kibar zancen Jibrin pls,
Saboda may safiya maryam din tai mata takaitacen tambaya ?
Maryam don Allah mubar wanan zance kawai dai na gode wa Allah da ba wani abinda ya shiga tsakani na dashi,
Subbahanallah inji maryam abin har yakai cen amma ban sani ba Safiya,
Maryam sanin baida wani amfani ne shiyasa ban fada maki ba tun farko ,
Ikon Allah safiya fada min tsakani da Allah may ya hada ku ?
Maryam bawaini zance bane mai tsawo matsalan a,kankine kawai
Ido waje maryam ta kara tambaya cikin daga murya tace matsala tafa kika ce safiya,
Nashiga uku ni maryam tace cikin karayan murya may nayi har zan shiga tsakanin ku haka ?
A takaice Safiya tace wai kin aurewa yar uwan shi saurayi har kuma da sheri kukai mata,
Nan dai tafara ba maryam labari kamar haka,
Watarana yazo gurina rai bace bai wani dade dazuwa ba a ka kirashi ga waya,
Bayan ya daukane na fahince da mace yake magana
Inda naji yana cewa wai aidama don haka ita dije duk ta asirce Yusuf din don ta hamdamay komai nashi,
Hakan bai mata ba shine yanzu take kokarin hada Yusuf da kaunar ta,
Haka sukai ta zancen har zuwa lokacin da suka gama,
Bayan sungama ne nake ce mai may yafaru ne wai, bai boye min bayake shedazmin cewa wai ai kuna nan kuna tawa Yusuf kule,kule akan ya aure ki,
Nan nake sheda mai cewa ke baki ko ra,ayin wanan hadin
Yace wai inji wa ya fada min wai harda kazafi kukayiwa cousin sister shi cewa tana maki asiri,
Safiya tace nan da nan rai na ya baci wallahi maryam nadinga mai nasiha akan shiga maganar mata,
Sama sama muke dashi saiga zancen auren ku da Yusuf andaura shine yace wai ai har da ni a cikkin kulle,kullen da akayi,
Wai ai sai ya rama wa ita sadiyan abinda Yusuf yai mai,
Wai shima da yake tubabbe mara asali har zai, wa mutane rainin wayo,
Ita ko sai tace mai aiko baida asali yana da abinda ke nemo asali ai don ko acikin rashin asalin suke bin shi har suna cin arzikin shi,
Kawai kin san may hannu yadaga yakai min mari a fuska,
Tun wanan ranan muka samu matsala yanzu naji ance wai shi zai auri Sadiyan ai,
Maryam tace, O Allah ni maryam yanzu sakaiytan da Jibrin zai muna ke nan,
Aikuwa wallahi shi yai hasara insha Allah indai don ya rabu dake ne zai auri sadiya yaje ganin kamar yai maki bakin cikine,
Ke maryam ni wallahi nama fita zancen kinji nabarwa Allah zabi akai,
Allah yai muna mafi alheri inji maryam din tafada rai a bace ,
Sun dauki lokaci suna tataunawa akai har maryam din ta fahinci cewa ba komai ai safiya din ta hakkura,
Yinin ranan haka maryam din ta wuni rai a bace tana tunanen zancen Jibrin din,.
Dan Adam abin tsoro ne gaakiya ya za,a ce wai Jibrin ne zai fadawa Yusuf irin wanan zancen haba dai duniya,
Kara jin aminiyar nata tayi azuciyar ta saboda ita safiya ta,sadaukar da soyayyan ta,
Ai yukan da duk ya kamata maryam din tayi na gida alokacin su tagabatar,
Tadan ce bari tadan fita yau tasha iska a kasa don tun ranan da tazo bata taba fita wajen ba,
Ta kofan kitchen din su wanda zai sada mutum da waje maryam din tabi,
A kitchen ta hango markade a wuta amma bataga mai aikin aciki ba,
Tana sa kafan ta a waje ta hango mai girkin nasu ta kware riga tana fitsari a tsaye can bayan flowers din su,
Cikin sauri maryam ta dawo baya cikin rawan jiki gaban ta sai faduwa yakeyi a lokacin,
Saboda ada labari take ji bata tabbatar da cewa haka suke fitsarin su da gaske ba,
Nan take taji zuciyar na tashi don abincin da matar ta taba dafawa taci ji tayi kamar ta jawo shi, yafito,
Dakin ta takoma tana mai jin wani irin juwa na kokarin kwasan ta saboda har falon nasu kazantan shi maryam takama ji,
Zaune take saman gadon ta kafan ta zube daga kasan gadon bata hau dasu sama ba,
Tayi zurfi a cikin tunanen abinda tagani da yadda zata kara tsayawa tayi rayuwa da su acikin gida daya a haka,
Har mai gidan nata, ya dawo maryam bata kula da cewa time din shi na dawowa yayi ba,
Yadan dade a tsaye gurin yana kallon ta hannun shi ya sa yadan gada gab da fuskan ta abinda yasa ta szurin yin ajiyar zuciya,
Ta daga manyan fararen idon ta tadan kalleshi , da ido tace mai sannu da dawo wa uncle,
Tana son tashi zaune, amma sai ya hanata mikewa zaune, din
Ta hanyar dan kwanto mata daga tsayen, murmushi tayi ita ma tare da dan ware hannayen ta,,,
Sosai suka murji junan su a lokacin ba karamin dadi Yusuf din yaji ba ganin ya fara,samun responde daga maryam din wace ada shi kadai ke gidan shi da rawan shi,
Maryam wanka tafada ta gyara jikin ta kafin lokacin sallah ya karaso,
Sai dai kuma bayan komai ya kammala tanemi damuwar da take ciki kan aminiyar ta tarasa,
Jin zuciyar ta takeyi wani wasau dashi bakan dazuba matsala guda yanzu hanyar da zata tun kari Yusuf da zancen masu guntun bujen dake gidan dasunan yan aiki,
Bayan ta idar da sallah a gurin da take zaune take tunanen yadda zata bullo ma wanan zancen na yan aikin masu fitsari a tsaye,
Gashi bata,son ta fadawa kowa sirin gidan ta don irin wanan na a cikin kalman furen juji,
Daga karshe wani shawara yazo mata azuciyan ta don haka ta yanke shawaran tunkarar shi akai,
Saboda ko banza bazata so tazama silar hana cin abincin wani dan adam ba ,,,,,