Sashe 133
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Waje suke zazaune saman fararen kujeran roba, suna shan iska, shi da Sonny,
Motar da ta stsaya daga dan nesa dasu kadan hankalin su ya kai garesu,
A hankali suka sako kafan su daga wajen motar, kafan maryam dake saye cikin wasu fararen takalma masu wasu belts a bayan su,
Sonny wanda hankalin shi na gurin motan don ganin cewa a kwai mata a cikin motar shiko dama mayen matane,,
Maryam wace kafar ta kawai ke a waje, ita bata fito ba tukun,
Yaran ne suka fito da murnan su don hango uncle da sukayi zaune daga nesa saboda basu san cewa yazo garin ba,
Sai safiya ce tafito a gaban motar tare da Jibrin din,
Yusuf wanda ke rugumay da yaran ajikin shi yana masu magana hankalin shi ya koma gurin da ya hango ta fitowa daga cikin motar,,
A hankali tafito daga cikin motar yayin da take dan gyara rigan ta a hankali,
Daidai lokacin Safiya ta zagayo ta iso gurin da maryam din take tsaye,
Sonny dake masu kallon kurulla kamar yana son ya, ga,no munin mutum daya daga cikin su,.
Tafiya sukeyi jikin su na wani rausayawa kamar kifi,,
Sonnu wanda numfashin shi yai kamar zai dauke saboda ganin wa yan, nan zukakkan yan matan dake tafe in suke,
Kuma wai duk a cikin wanan garin da yake ma daukan kauye a idon shi,
Wani irin kyaune ga wanan yariyar dake baya saye da Jan riga haka,?
A cikin wanan takon nasu na natsuwa har suka karaso inda su ke zaune,
Idon Sonny din har zuwa lokacin da suka karaso gurin nasu kyam a kan su,
Maryam wace wanan kallon da yake masu duk ya takura ta ji take kamar ta shake shi,
Kujeru suka basu suka nuna masu gurin zama inda Yusuf din yai masu nuni da su zauna,
Ko zaman a cikin natsuwa sukayi shi tare da nuna kamilanci a tare da su,
Sai a lokacin da, Yusuf yaga sun zauna ya dan waigo da hankalishi gaba daya gurin su,
Yana masu sannu da zuwa a cikin harshe hausa,
Sai a lokacin ya waigo gefen gurin da Sonny din yake zaune tankar ruwa yaci shi,
Muryan Yusuf ne yaji yana cewa Mr Sonny meet , Maryam and Safiya our fiance,
Firgigit ya farko daga tunanen da yafara yi naganin yana holewa da wa yan nan kyawawan yan matan ,
Hannu ya mika wa maryam da niyar wai su gaisa,
Kai maryam ta gyada mai, alamar a,a cikin wani shu,umin murmushi amma acikin rata sai kiran Wa,iyazu billah, takeyi,
Subbahanallah lokacin da sautin muryan ta cikin wani irin murya ke cewa is forbidden in our religion,
Amma sai ta daga mai hannayen ta biyu ta hade su guri guda alamar gaisuwan musulmai,
Ba Sonny din ba har, Yusuf da Jibrin ma sun mato a sauraron shi,
Wow, yace I like your style girls,
Ai fa tuni maryam ta tafi da imanin Yusuf din wanda yake jin tankar a yau yafara ganin maryam din tashi,
Ga kuma wani abin bajinta da tayi a gaban shi yanzu wanda yakara sa shi jin ta a ran shi,
Duk yadda ta ga,suna girmama Sonny da mutunta shi bai sa tayi gigin bashi hannu ba,
Kamar irin yadda wasu wayayyu keyi wai saboda waye wa ko boko,
A gaskiya duk yadda zai yi insha Allah dole sai ya mallaki wanan yarinyar a rayunwar shi,
Nan ya shiga gabatar mashi da su da yaran da kuma bashi dan labari akan yaron shi a bokin shi Assalam,
Maryam ce tadan diba agogon wayan ta sai tadago kai ta dan kalli gurin da Yusuf yake zaune rungumay da Assalam
Alamar zasu tafi taimai da kai inda take nuna mai time cikin hikima,
Wani lalausar murmushi ya sakar mata saboda tun dazu yagane cewa a takure take zaune saboda ,
Irin mugun kallon da Sonny ke mata, daga inda yake zaune,,
Yusuf din ne ya mike tsaye daga inda yake yana cewa Jibrin ka mai da su gida saboda time din sallah ya kusa,
Ganin Yusuf din ya mike suma suka mike tare a lokaci guda suna mai yiwa Sonny din sallama,
Dakatar da su yayi ya shiga daga cikin gidan dan jim kadan yafito hannun shi dauke da wasu ledoji masu a lamar,tambarin shago a hannun shi,
Ledan dake dauke da tambarin, kamar na yan kwallo,
Ya,mikawa, maryam, sai kuma Safiya, da ya mikawa gudan,
Thanks, suka ce mai a lokaci guda yayin da kowace tadaga ledan suna mai gwadawa Yusuf din da Jibrin,
Yar dariyan yake yi maikama da yake, a fuskan shi,
Amma shi yusuf a ran shi jiyakeyi tankar ya shake Sonny din saboda irin manyatacen kallon da yaga yanawa maryam din,
Shiko Sonny wanda ya kashe su da ido sai mamakin wanan sarauniyar kyau da yagani a gaban shi,
Kamar yadda Jibrin yazo da su da farko hakama wanan karon shi da kan shi ya mayar da,su gida,
Shigar su gida yai daidai da shigowan kira a wayan ta,
Ko bata diba ba tasan cewa Yusuf ne,
Maryam, tayi yar murmushi, tadiba tana mai lumshe ido,
Don haka batare da ta tsaya gurin Anty Dije kamar yadda tai niyya ba,
Ledan tsaraban kawai ta aje mata a gaban ta, ta shige dakin su,
Itako safiya dama tana kofar gida bata karkare shigowa ba sun dan tsaya da Jibrin din ta a waje,
Maryam tana shiga daki tai receiving din kiran tana mai kara wayan a kunnen ta
Tana mai cewa Assalamu Alaikum, wani iri yaji a kunen shi yarrr a lokacin da sallamar ta yadaki kunnen shi din
Murmushi yayi yana tambayar ta da cewa sun isa gida lafiya ko,
Ta ansa mai da cewa lafiya kalau har ta shigo ciki ai,
Dariya yayi yana cewa
ai yasan ko minti nawa ne zai kai,su gidan dama,
Sai kuma taji a lokaci guda yai tsuki, ya wani ja wani, irin numfashi,
Cikin sanyi jiki murya maryam ke tambayan shi ?
My ya samay ka uncle, kuma,?
Ya saki wani ajiyan zuciya yace,
Kyale ni kawai maryam nayi da na sanin zuwan ku gaida wanan dan iskan wallahi,
Mutum kamar maye kadinga kallin matan mutane haka,agaban ma,ajen su ,,
Baki ji yadda kirjina yake min zafi ba wallahi inda badon bako na bane da ba,abin da zai hana in dake shi yau,
Sakin ajiya zuciya maryam din tayi ta lumshe idon ta,
Tace kasan wanda baida tauhidi bai dauki irin wanan abin a matsayin sabon Allah ba,
Tace amma sai naga kamar mun fi shi laifi ai muda muka tafi hakana gurin shi batare da mun sa zumbudeden hijabi ba
Yusuf daga inda yake ya lumshe idon shi saboda jin abinda maryam din tace don tabbas gaskiyar maganar ke nan,
Wani irin kishin abinda Sonny din yayi dazu ya baibaye mai zuciyar shi,
Sai da kyat yai kokarin kwantar da zuciyar shi, saboda kasancewa Sonny bakon shi, ne,
A haka sukayi sallama da maryam din yana mata godiya akan irin yadda suka yi da bakon nashi,,,
Bayan sallamar su yai zaune yana mai kallon wayan nashi tankar maryam din ce a gaban shi a lokacin
Sai kuma ya juya tunanen irin hali rayuwa na maryam,
Abinda yafi burgeshi da ita shine, hakkuri, ladabi girmamawa uwa,uba addini, gashi ba ruwan ta da duniya,
Don dai ya fahinci cewa Maryam irin matan nan ne dake kona mutum farat daya,
Don duk abinda zakai masu da wahala su tanka ma akai,
Maryam ce zaune tare da Safiya agaban anty dije wace mamaki ya cika,ta,
Ledan safiya ce akafara zazagewa inda sukaga wani dogon riga da turare guda biyu, sai kudi zube sabbi kar dasu, zasu kai kimani dubu dari koda hayi akai,
Sai kuma aka jawo ledan Maryam, wanda ke dauke da wani dogon riga baki mai kyau da kuma rigar barci irin ta matan turawa,
Wanda da kasa zai iya baiyanawa mace tsiraicin ta,
Turare kusa kala biyar sai kuma wani dan kit mai dauke da dankune da sarka,
Sai kuma kudi dollar's na America, sabbi ful da su suka zubu a cikin wani dan takarda,
Duk kan su mamakine ya cika su don ganin wanan irin kyautar na bajinta da Sonny yai masu,
Duk kan su sun rasa bakin magana saboda yawan kayan da tsadan su,
Anty Dije ce ta numfasa tace a karo na farko tunda suka bude kayan kwasa ki samin a leda safiya har Yusuf ya shigo,
Daga haka suka,watse kowa da abinda yake sakawa a zuciyar shi,
Gurin mahaifin Yusuf din suka fara zuwa wanda yai mamaki kwarai daganin Sonny din a gatin su,
Saboda sanin da yayi ko waye mahaifin Sonny din dakuma sani shi kan shi Sonny din,
Sosai yaji dadi yai kuma alfahari da ganin su atare da dan nashi,
Abin sha yasa aka kawo masu amma sam Yusuf ko ruwan su bai taba ba,
Sai mai faman danne dannen wayan da yake yi abin shi,
Shi dai Sonny din ne ya tatuli giyan shi sosai ba tare da wani buguwa ba,
Bayan sun dan dauki lokaci a tare da tsohon ne inda yake bukatan Sonny da yadan ziyar ci church din su don special prayer,
Ba wani mussu Sonny din yace zai yi kokari yazo kafin ya koma,
Da haka sukayi mai sallama inda yake tajin dadin a cikin rayuwar shi,
Motar da ta stsaya daga dan nesa dasu kadan hankalin su ya kai garesu,
A hankali suka sako kafan su daga wajen motar, kafan maryam dake saye cikin wasu fararen takalma masu wasu belts a bayan su,
Sonny wanda hankalin shi na gurin motan don ganin cewa a kwai mata a cikin motar shiko dama mayen matane,,
Maryam wace kafar ta kawai ke a waje, ita bata fito ba tukun,
Yaran ne suka fito da murnan su don hango uncle da sukayi zaune daga nesa saboda basu san cewa yazo garin ba,
Sai safiya ce tafito a gaban motar tare da Jibrin din,
Yusuf wanda ke rugumay da yaran ajikin shi yana masu magana hankalin shi ya koma gurin da ya hango ta fitowa daga cikin motar,,
A hankali tafito daga cikin motar yayin da take dan gyara rigan ta a hankali,
Daidai lokacin Safiya ta zagayo ta iso gurin da maryam din take tsaye,
Sonny dake masu kallon kurulla kamar yana son ya, ga,no munin mutum daya daga cikin su,.
Tafiya sukeyi jikin su na wani rausayawa kamar kifi,,
Sonnu wanda numfashin shi yai kamar zai dauke saboda ganin wa yan, nan zukakkan yan matan dake tafe in suke,
Kuma wai duk a cikin wanan garin da yake ma daukan kauye a idon shi,
Wani irin kyaune ga wanan yariyar dake baya saye da Jan riga haka,?
A cikin wanan takon nasu na natsuwa har suka karaso inda su ke zaune,
Idon Sonny din har zuwa lokacin da suka karaso gurin nasu kyam a kan su,
Maryam wace wanan kallon da yake masu duk ya takura ta ji take kamar ta shake shi,
Kujeru suka basu suka nuna masu gurin zama inda Yusuf din yai masu nuni da su zauna,
Ko zaman a cikin natsuwa sukayi shi tare da nuna kamilanci a tare da su,
Sai a lokacin da, Yusuf yaga sun zauna ya dan waigo da hankalishi gaba daya gurin su,
Yana masu sannu da zuwa a cikin harshe hausa,
Sai a lokacin ya waigo gefen gurin da Sonny din yake zaune tankar ruwa yaci shi,
Muryan Yusuf ne yaji yana cewa Mr Sonny meet , Maryam and Safiya our fiance,
Firgigit ya farko daga tunanen da yafara yi naganin yana holewa da wa yan nan kyawawan yan matan ,
Hannu ya mika wa maryam da niyar wai su gaisa,
Kai maryam ta gyada mai, alamar a,a cikin wani shu,umin murmushi amma acikin rata sai kiran Wa,iyazu billah, takeyi,
Subbahanallah lokacin da sautin muryan ta cikin wani irin murya ke cewa is forbidden in our religion,
Amma sai ta daga mai hannayen ta biyu ta hade su guri guda alamar gaisuwan musulmai,
Ba Sonny din ba har, Yusuf da Jibrin ma sun mato a sauraron shi,
Wow, yace I like your style girls,
Ai fa tuni maryam ta tafi da imanin Yusuf din wanda yake jin tankar a yau yafara ganin maryam din tashi,
Ga kuma wani abin bajinta da tayi a gaban shi yanzu wanda yakara sa shi jin ta a ran shi,
Duk yadda ta ga,suna girmama Sonny da mutunta shi bai sa tayi gigin bashi hannu ba,
Kamar irin yadda wasu wayayyu keyi wai saboda waye wa ko boko,
A gaskiya duk yadda zai yi insha Allah dole sai ya mallaki wanan yarinyar a rayunwar shi,
Nan ya shiga gabatar mashi da su da yaran da kuma bashi dan labari akan yaron shi a bokin shi Assalam,
Maryam ce tadan diba agogon wayan ta sai tadago kai ta dan kalli gurin da Yusuf yake zaune rungumay da Assalam
Alamar zasu tafi taimai da kai inda take nuna mai time cikin hikima,
Wani lalausar murmushi ya sakar mata saboda tun dazu yagane cewa a takure take zaune saboda ,
Irin mugun kallon da Sonny ke mata, daga inda yake zaune,,
Yusuf din ne ya mike tsaye daga inda yake yana cewa Jibrin ka mai da su gida saboda time din sallah ya kusa,
Ganin Yusuf din ya mike suma suka mike tare a lokaci guda suna mai yiwa Sonny din sallama,
Dakatar da su yayi ya shiga daga cikin gidan dan jim kadan yafito hannun shi dauke da wasu ledoji masu a lamar,tambarin shago a hannun shi,
Ledan dake dauke da tambarin, kamar na yan kwallo,
Ya,mikawa, maryam, sai kuma Safiya, da ya mikawa gudan,
Thanks, suka ce mai a lokaci guda yayin da kowace tadaga ledan suna mai gwadawa Yusuf din da Jibrin,
Yar dariyan yake yi maikama da yake, a fuskan shi,
Amma shi yusuf a ran shi jiyakeyi tankar ya shake Sonny din saboda irin manyatacen kallon da yaga yanawa maryam din,
Shiko Sonny wanda ya kashe su da ido sai mamakin wanan sarauniyar kyau da yagani a gaban shi,
Kamar yadda Jibrin yazo da su da farko hakama wanan karon shi da kan shi ya mayar da,su gida,
Shigar su gida yai daidai da shigowan kira a wayan ta,
Ko bata diba ba tasan cewa Yusuf ne,
Maryam, tayi yar murmushi, tadiba tana mai lumshe ido,
Don haka batare da ta tsaya gurin Anty Dije kamar yadda tai niyya ba,
Ledan tsaraban kawai ta aje mata a gaban ta, ta shige dakin su,
Itako safiya dama tana kofar gida bata karkare shigowa ba sun dan tsaya da Jibrin din ta a waje,
Maryam tana shiga daki tai receiving din kiran tana mai kara wayan a kunnen ta
Tana mai cewa Assalamu Alaikum, wani iri yaji a kunen shi yarrr a lokacin da sallamar ta yadaki kunnen shi din
Murmushi yayi yana tambayar ta da cewa sun isa gida lafiya ko,
Ta ansa mai da cewa lafiya kalau har ta shigo ciki ai,
Dariya yayi yana cewa
ai yasan ko minti nawa ne zai kai,su gidan dama,
Sai kuma taji a lokaci guda yai tsuki, ya wani ja wani, irin numfashi,
Cikin sanyi jiki murya maryam ke tambayan shi ?
My ya samay ka uncle, kuma,?
Ya saki wani ajiyan zuciya yace,
Kyale ni kawai maryam nayi da na sanin zuwan ku gaida wanan dan iskan wallahi,
Mutum kamar maye kadinga kallin matan mutane haka,agaban ma,ajen su ,,
Baki ji yadda kirjina yake min zafi ba wallahi inda badon bako na bane da ba,abin da zai hana in dake shi yau,
Sakin ajiya zuciya maryam din tayi ta lumshe idon ta,
Tace kasan wanda baida tauhidi bai dauki irin wanan abin a matsayin sabon Allah ba,
Tace amma sai naga kamar mun fi shi laifi ai muda muka tafi hakana gurin shi batare da mun sa zumbudeden hijabi ba
Yusuf daga inda yake ya lumshe idon shi saboda jin abinda maryam din tace don tabbas gaskiyar maganar ke nan,
Wani irin kishin abinda Sonny din yayi dazu ya baibaye mai zuciyar shi,
Sai da kyat yai kokarin kwantar da zuciyar shi, saboda kasancewa Sonny bakon shi, ne,
A haka sukayi sallama da maryam din yana mata godiya akan irin yadda suka yi da bakon nashi,,,
Bayan sallamar su yai zaune yana mai kallon wayan nashi tankar maryam din ce a gaban shi a lokacin
Sai kuma ya juya tunanen irin hali rayuwa na maryam,
Abinda yafi burgeshi da ita shine, hakkuri, ladabi girmamawa uwa,uba addini, gashi ba ruwan ta da duniya,
Don dai ya fahinci cewa Maryam irin matan nan ne dake kona mutum farat daya,
Don duk abinda zakai masu da wahala su tanka ma akai,
Maryam ce zaune tare da Safiya agaban anty dije wace mamaki ya cika,ta,
Ledan safiya ce akafara zazagewa inda sukaga wani dogon riga da turare guda biyu, sai kudi zube sabbi kar dasu, zasu kai kimani dubu dari koda hayi akai,
Sai kuma aka jawo ledan Maryam, wanda ke dauke da wani dogon riga baki mai kyau da kuma rigar barci irin ta matan turawa,
Wanda da kasa zai iya baiyanawa mace tsiraicin ta,
Turare kusa kala biyar sai kuma wani dan kit mai dauke da dankune da sarka,
Sai kuma kudi dollar's na America, sabbi ful da su suka zubu a cikin wani dan takarda,
Duk kan su mamakine ya cika su don ganin wanan irin kyautar na bajinta da Sonny yai masu,
Duk kan su sun rasa bakin magana saboda yawan kayan da tsadan su,
Anty Dije ce ta numfasa tace a karo na farko tunda suka bude kayan kwasa ki samin a leda safiya har Yusuf ya shigo,
Daga haka suka,watse kowa da abinda yake sakawa a zuciyar shi,
Gurin mahaifin Yusuf din suka fara zuwa wanda yai mamaki kwarai daganin Sonny din a gatin su,
Saboda sanin da yayi ko waye mahaifin Sonny din dakuma sani shi kan shi Sonny din,
Sosai yaji dadi yai kuma alfahari da ganin su atare da dan nashi,
Abin sha yasa aka kawo masu amma sam Yusuf ko ruwan su bai taba ba,
Sai mai faman danne dannen wayan da yake yi abin shi,
Shi dai Sonny din ne ya tatuli giyan shi sosai ba tare da wani buguwa ba,
Bayan sun dan dauki lokaci a tare da tsohon ne inda yake bukatan Sonny da yadan ziyar ci church din su don special prayer,
Ba wani mussu Sonny din yace zai yi kokari yazo kafin ya koma,
Da haka sukayi mai sallama inda yake tajin dadin a cikin rayuwar shi,