Sashe 159
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Shakuwa maikarfi ya shiga tsakanin Yusuf da maryam,
Har takai koda yaushe suna manne da jikin juna su,
Tundai maryam din wace ke ta aikin zuba shagwaba don duk Yusuf din ya rude a kan ta,.
Saidai har zuwa yanzu babu shiri sam tsakanin maryam da maman Choima,
Amma duk wanan kiyayyan da grandma take gwadawa maryam ,
Maryam dun sam bata nuna damuwan ta akai don ,
A mma acikin ran ta abin na damun ta sosai saboda dai da mijin tane take daurewa,
Watan maryam uku ke nan yanzu a Abuja tare da auren Yusuf,,
Maryam din ta murje abinta,don tasawa kanta kwanciyar hankali,
Duk zaman da Maryam tayi a,gidan Yusuf bata taba rokon shi komai ba,dai,dai da abin abincin da take amfani dashi, bata cewa akawo, sai dai tayi amfani da,abin da ta gani kawai,
Duk wanan abin Yusuf din yana hankalce da maryam,
Sai mamaki kawai take bashi saboda irin hakkurin ta dakuma juriyan ta,
Takardun fitan su waje yafito inda yadawo dasu daga office,
Maryam bata kusa yau ko da ya dawo tana can kitchen tana aikin,
Sai bayan ta gama hada komai ne ta samay shi a cikin falon shi na sama
Saye take da riga ruwan silba mai dogon hannu,an matse tsakiyan ,
A lokacin yana tsaye yana hada wasu na,urorin wuta, shigowan ta falon da sallaman ta yasa shi saurin dago kai,
Da yar murmushi makale a fuskan shi, ido ya tsura mata har zuwa lokacin da ta karaso gurin nashi,
Ajiyan zuciya ya saukar daidai lokacin da ta karaso gurin nashi,
Ina kika shige tun dazun maryam, nadiba dakin ki bakya cikki,
Kitchen tace mai a takaice, mikewa yayi tsaye yakara inda take,
Hannuta ya riko ya rike a cikin nashi yana cewa,
That's why na hana wanan shiga kitchen din don kada a shiga min time dina,
Yakarashe zancen da lakutar mata hancin kara jawo ta yayi
Inda a tare suka fada saman kujera guda yana rungumay da ita a jikin shi,
May kika dafa mun yau ya tambaye ta cikin matse mata yan yatsun hannun ta,
Cikin girmamawa tace sakwara na yi don grandmother,
Yaji dadin wanan maganan data fadi saboda ya na hankalce da ita akan irin kulawan da takeyi ma ta,
Zai yi magana ke nan sukaji motsi turo kofan falo da karfi saida ta iso tace excuse,.
Kokarin mikewa maryam keyi amma sai taji Yusuf din ya kara matse ta a jikin shi
Muryan shi taji cikin wani irin tsawa yace Get out,
A gigice ta juya baya jikin ta na rawa tan dan rusun nawa tana cewa sorry sir,
Maryam din ya daga a jikin shi inda ya mike rai bace ya bi bayan ta cikin masifa,
Da sauri maryam ta riko hannun shi nan yaja guri guda ya tsaya cak,
Juyowa ya yi da idon shi da suka canza a lokaci guda,
Amma kuma sai ya kasa cewa maryam din komai,
Shiru ne yadan ratsa falon a lokacin maryam ce tai saurin kauda shirun,
Tace uncle don Allah ka kyale ta don ba laifinta bane kila da abinda ya kawo ta,
Muryan shi narawa yace maryam don may mai,aiki zata shigo min har nan bayan tasan cewa dokane agida,
Koda baki nan sam banyarda da mai aiki ta shigo part dina ba tun lokacin danagani littafi,
Zanyi maganin ta don gidan zata bari gaba daya,
Ranshi a bace ya dauki remote din dake gefen shi yana dannawa yace ita dabbace dazata shigo muna daki babu sallama,
Uncle don Allah kayi hakkuri don dai ni iya zamana agidan nan ban taba ganin sun hau saman nan ba,
Dole a kwa dalilin zuwan ta nan din dan ko ba halinsu bane,
Bai, yi magana ba sai idon da ya zuba mata kamar mai nazarin zancen ta,
Sai a lokaci ya duko passports guda biyu ya mika mata,
Sai da tadan juya ta duba cikkin mamaki sanan ta bude
Passports ne na fita kasan waje tare da Visa, kai maryam tadago tana mai kallon mamaki,
A lokacin ya koma yazube kan kujerar da ke kusa da wanda take zaune,
Wata irin ajiyan zuciya ya sauke sanan ya furzar da iska daga bakin shi,
Har zuwa lokacin fuskan shi da sauran fushi a cikin sa,
Kwantawa yayi da bayan shi saman kujera yadan lumshe idon shi, yace,
Am hungry maryam,
Kallon shi tayi cikin yaudar so tace yau da wuri zakaci abinci haka ?
A cike da kasala a muryan shi yace sakwara fa kikai muna yau,
Cikin murmushi tace ai yana dinning yana jiran ka dama,
Mikewa yayi da sauri yace good
Sai ki tashi muje ki bani kafin miyauna ya tsinke ba mussu maryam din tamike tabi bayan shi,
Zuciyar ta fam da mamakin Yusuf yadda ya sake jiki da ita haka suke morewa
Yusuf wanda zai kai awa daya aguri batare yai magana ko guda ba,
Tun daga saman steps suka fara jin kamshin girkin a falon ,
Sundan kara steps ne suka hango yar tsohuwar zaune saman kujeran dining din ale,ale tana kwasan gara abinta,
Tun basu kara saukowa ba,suka ji muryan maman Choima tana cewa,
Cikin yaren su da fada na aika akiraka,kazo muci abinci amma shine don kana tare da,wanan muguwar yarinya ka koro yar aiken nawa,
Da sauri ya kalli maryam don maganar ta ya zama gaskiya ke nan,
Da kai maryam ta nuna mai dacewa su karasa mana,
Abincin da yagani a saman dining din shi ya karasa shi kaguwa da ya zauna, ya fara ci,
Don rabon shi da abinci tun abinda ta bashi da safe ya karya,
Maryam ta gaida mama tare da zuwa kusa don ta zuba ma Yusuf din,
Amma sai maman Choima tace cikin bacin kada maryam ta taba mai abincin da zai ci tabari ya zuba da kan shi,
Dariya maganar taso ta ba maryam din don dai tasan cewa itace tai aikin da hannun ta ai,
Don may za,ace wai yanzu kada ta taba wai ko don kada tasamai cuta,
Juyawa maryam din tayi daniyar barin gurin, ji tayi an riko mata hannu,
Ko bata juyaba tasan cewa Yusuf ne ya riko mata hannun nata,
Cikin yar sakin fuska maryam din tace uncle zan je in hada ma ruwan tea ne,
Ganin cewa ba bacin rai a fuskan nata yasa shi saketa, zuwa kitchen din,
Sam maryam batasan cewa Yusuf yana bayan taba kitchen din kusan a tare suka shiga,
Hawaye take gogewa a hankali da bayan hannun ta batai aune ba sai ji tayi ya riko mata hannun,
Cikin yar razana ta juya da sauri ganin Yusuf ne tai saurin wayancewa da cewa uncle bakaci abincin bane,
Baiyi magana ba sai hannun shi da yakai a fuskanta ya kara goge mata fuskan ta ,
Sannan ya dan jawo tazuwa gaban zinc din yasa ta gaban shi yai kaman ya kwanto mata,
Cikin murya mai kama da rada yace kada ki kuka pls na san cewa grandma bata kyauta maki,
Cikin daga hannu maryam tace haba uncle ai nima grand ma dina ce tunda takace don haka banga abinda zatai min yasani bacin rai ba,
Ni ina dai tunanen gidane kawai,ido ya kura mata har zuwa wani lokaci sai ya sake mata hannun,,
Yusuf bai koma dining din bs falon shi ya wuce abin shi zuciyar shi a cunkushe da bacin rai
Ranan karfe takwas sun shige master bed room shi da maryam wace ganin baici abinci ba tadan mai simply noodle takai mai har part din shi,
Haka rayuwan su taci gaba da tafiya inda maman choima taci gaba da tsangwamawa maryam
Ita ko maryam tana kokarin kauda kanta gare tana kaucewa damuwan mijin ta,
Satin da ya kewayo ne tafiyan su yazu don haka suka shirya tafiyan su ,
Inda maryam ta nunawa uncle cewa ya kamata su je da Pipkin,
Amma fir uncle din yaki sai cewa yayi wanan tafiyan nadaban sai in za suyi wani komawa zasu tafi dashi,
A waya takira Anty n ta dije tana sheda mata zancen tafiyan dije taimata yan nasihohi ta kuma bata wasu yan dabarun zanan aure again,
Haka ma safiya ta dauki lokaci tabawa maryam yan shawar wari ,
Har takai koda yaushe suna manne da jikin juna su,
Tundai maryam din wace ke ta aikin zuba shagwaba don duk Yusuf din ya rude a kan ta,.
Saidai har zuwa yanzu babu shiri sam tsakanin maryam da maman Choima,
Amma duk wanan kiyayyan da grandma take gwadawa maryam ,
Maryam dun sam bata nuna damuwan ta akai don ,
A mma acikin ran ta abin na damun ta sosai saboda dai da mijin tane take daurewa,
Watan maryam uku ke nan yanzu a Abuja tare da auren Yusuf,,
Maryam din ta murje abinta,don tasawa kanta kwanciyar hankali,
Duk zaman da Maryam tayi a,gidan Yusuf bata taba rokon shi komai ba,dai,dai da abin abincin da take amfani dashi, bata cewa akawo, sai dai tayi amfani da,abin da ta gani kawai,
Duk wanan abin Yusuf din yana hankalce da maryam,
Sai mamaki kawai take bashi saboda irin hakkurin ta dakuma juriyan ta,
Takardun fitan su waje yafito inda yadawo dasu daga office,
Maryam bata kusa yau ko da ya dawo tana can kitchen tana aikin,
Sai bayan ta gama hada komai ne ta samay shi a cikin falon shi na sama
Saye take da riga ruwan silba mai dogon hannu,an matse tsakiyan ,
A lokacin yana tsaye yana hada wasu na,urorin wuta, shigowan ta falon da sallaman ta yasa shi saurin dago kai,
Da yar murmushi makale a fuskan shi, ido ya tsura mata har zuwa lokacin da ta karaso gurin nashi,
Ajiyan zuciya ya saukar daidai lokacin da ta karaso gurin nashi,
Ina kika shige tun dazun maryam, nadiba dakin ki bakya cikki,
Kitchen tace mai a takaice, mikewa yayi tsaye yakara inda take,
Hannuta ya riko ya rike a cikin nashi yana cewa,
That's why na hana wanan shiga kitchen din don kada a shiga min time dina,
Yakarashe zancen da lakutar mata hancin kara jawo ta yayi
Inda a tare suka fada saman kujera guda yana rungumay da ita a jikin shi,
May kika dafa mun yau ya tambaye ta cikin matse mata yan yatsun hannun ta,
Cikin girmamawa tace sakwara na yi don grandmother,
Yaji dadin wanan maganan data fadi saboda ya na hankalce da ita akan irin kulawan da takeyi ma ta,
Zai yi magana ke nan sukaji motsi turo kofan falo da karfi saida ta iso tace excuse,.
Kokarin mikewa maryam keyi amma sai taji Yusuf din ya kara matse ta a jikin shi
Muryan shi taji cikin wani irin tsawa yace Get out,
A gigice ta juya baya jikin ta na rawa tan dan rusun nawa tana cewa sorry sir,
Maryam din ya daga a jikin shi inda ya mike rai bace ya bi bayan ta cikin masifa,
Da sauri maryam ta riko hannun shi nan yaja guri guda ya tsaya cak,
Juyowa ya yi da idon shi da suka canza a lokaci guda,
Amma kuma sai ya kasa cewa maryam din komai,
Shiru ne yadan ratsa falon a lokacin maryam ce tai saurin kauda shirun,
Tace uncle don Allah ka kyale ta don ba laifinta bane kila da abinda ya kawo ta,
Muryan shi narawa yace maryam don may mai,aiki zata shigo min har nan bayan tasan cewa dokane agida,
Koda baki nan sam banyarda da mai aiki ta shigo part dina ba tun lokacin danagani littafi,
Zanyi maganin ta don gidan zata bari gaba daya,
Ranshi a bace ya dauki remote din dake gefen shi yana dannawa yace ita dabbace dazata shigo muna daki babu sallama,
Uncle don Allah kayi hakkuri don dai ni iya zamana agidan nan ban taba ganin sun hau saman nan ba,
Dole a kwa dalilin zuwan ta nan din dan ko ba halinsu bane,
Bai, yi magana ba sai idon da ya zuba mata kamar mai nazarin zancen ta,
Sai a lokaci ya duko passports guda biyu ya mika mata,
Sai da tadan juya ta duba cikkin mamaki sanan ta bude
Passports ne na fita kasan waje tare da Visa, kai maryam tadago tana mai kallon mamaki,
A lokacin ya koma yazube kan kujerar da ke kusa da wanda take zaune,
Wata irin ajiyan zuciya ya sauke sanan ya furzar da iska daga bakin shi,
Har zuwa lokacin fuskan shi da sauran fushi a cikin sa,
Kwantawa yayi da bayan shi saman kujera yadan lumshe idon shi, yace,
Am hungry maryam,
Kallon shi tayi cikin yaudar so tace yau da wuri zakaci abinci haka ?
A cike da kasala a muryan shi yace sakwara fa kikai muna yau,
Cikin murmushi tace ai yana dinning yana jiran ka dama,
Mikewa yayi da sauri yace good
Sai ki tashi muje ki bani kafin miyauna ya tsinke ba mussu maryam din tamike tabi bayan shi,
Zuciyar ta fam da mamakin Yusuf yadda ya sake jiki da ita haka suke morewa
Yusuf wanda zai kai awa daya aguri batare yai magana ko guda ba,
Tun daga saman steps suka fara jin kamshin girkin a falon ,
Sundan kara steps ne suka hango yar tsohuwar zaune saman kujeran dining din ale,ale tana kwasan gara abinta,
Tun basu kara saukowa ba,suka ji muryan maman Choima tana cewa,
Cikin yaren su da fada na aika akiraka,kazo muci abinci amma shine don kana tare da,wanan muguwar yarinya ka koro yar aiken nawa,
Da sauri ya kalli maryam don maganar ta ya zama gaskiya ke nan,
Da kai maryam ta nuna mai dacewa su karasa mana,
Abincin da yagani a saman dining din shi ya karasa shi kaguwa da ya zauna, ya fara ci,
Don rabon shi da abinci tun abinda ta bashi da safe ya karya,
Maryam ta gaida mama tare da zuwa kusa don ta zuba ma Yusuf din,
Amma sai maman Choima tace cikin bacin kada maryam ta taba mai abincin da zai ci tabari ya zuba da kan shi,
Dariya maganar taso ta ba maryam din don dai tasan cewa itace tai aikin da hannun ta ai,
Don may za,ace wai yanzu kada ta taba wai ko don kada tasamai cuta,
Juyawa maryam din tayi daniyar barin gurin, ji tayi an riko mata hannu,
Ko bata juyaba tasan cewa Yusuf ne ya riko mata hannun nata,
Cikin yar sakin fuska maryam din tace uncle zan je in hada ma ruwan tea ne,
Ganin cewa ba bacin rai a fuskan nata yasa shi saketa, zuwa kitchen din,
Sam maryam batasan cewa Yusuf yana bayan taba kitchen din kusan a tare suka shiga,
Hawaye take gogewa a hankali da bayan hannun ta batai aune ba sai ji tayi ya riko mata hannun,
Cikin yar razana ta juya da sauri ganin Yusuf ne tai saurin wayancewa da cewa uncle bakaci abincin bane,
Baiyi magana ba sai hannun shi da yakai a fuskanta ya kara goge mata fuskan ta ,
Sannan ya dan jawo tazuwa gaban zinc din yasa ta gaban shi yai kaman ya kwanto mata,
Cikin murya mai kama da rada yace kada ki kuka pls na san cewa grandma bata kyauta maki,
Cikin daga hannu maryam tace haba uncle ai nima grand ma dina ce tunda takace don haka banga abinda zatai min yasani bacin rai ba,
Ni ina dai tunanen gidane kawai,ido ya kura mata har zuwa wani lokaci sai ya sake mata hannun,,
Yusuf bai koma dining din bs falon shi ya wuce abin shi zuciyar shi a cunkushe da bacin rai
Ranan karfe takwas sun shige master bed room shi da maryam wace ganin baici abinci ba tadan mai simply noodle takai mai har part din shi,
Haka rayuwan su taci gaba da tafiya inda maman choima taci gaba da tsangwamawa maryam
Ita ko maryam tana kokarin kauda kanta gare tana kaucewa damuwan mijin ta,
Satin da ya kewayo ne tafiyan su yazu don haka suka shirya tafiyan su ,
Inda maryam ta nunawa uncle cewa ya kamata su je da Pipkin,
Amma fir uncle din yaki sai cewa yayi wanan tafiyan nadaban sai in za suyi wani komawa zasu tafi dashi,
A waya takira Anty n ta dije tana sheda mata zancen tafiyan dije taimata yan nasihohi ta kuma bata wasu yan dabarun zanan aure again,
Haka ma safiya ta dauki lokaci tabawa maryam yan shawar wari ,