Sashe 135
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wanka yafito yana daure da dan karamin towel,, a jikin shi sai dan karami da yake goge ruwan da ya kwanta mai a suman kan shi yake dan tajewa a hankali,
Kamar wanda aka sawa tunane a cikin rayuwar ta,
A yadda yake ji yanzu, ko da zai rasa rayuwan shi akan taimakon a addinin shi zai yiwa musulunci hidima so sai,
Dan haka ya karkare shirin shi yana mai aiyana abubuwa da dama,
Wasu dinki ne irin zalekar nan wando da riga masu laushi, da santsi,
Falon gidan ya fito inda yasamu har ankawo masu abinci daga gidan Anty shi,
Shima Sonny din a cikin shigar kanan kaya yafito daga dakin da yake yana saye, da, wani dan farin glass a idon shi,
Gaba daya saman dining table suka nufa don su ci abinci sun fara bada wani dadewa ba sai sukaji,
Sallama a bayan su, koda Yusuf bai juya ba yagane cewa Aisha ce da kawar ta,
Cikin wani dinkin buje da riga na shadda kowacen su take,
Dinkin ya wani matse masu jiki duk ya fitar masu da suran jikin su,
Nonon su duk ya wani turo kamar a fili a gaban rigar, da suke saye dashi,
Sonny wanda don burgewa baiko iya kauda idon shi a kan su,
Har zuwa lokacin da suka karaso gurin da su ke zaune,
Aisha ta taso gadan gadan da niyar zuwa ta rungumi Yusuf,
Cikjn wani murya mai kama da ta tsohon soja ya daka mata tsawa,
Cak ta tsaya guri guda tana mai wani shu,umin kallon,
Cikin muryan shagwaba tace mai haba Joe, may ye haka dan Allah,
Yaushe rabon da in gan ka ne wai pls ?
Da har zaka hanani hugging naka,
Takara she maganar kamar wata yar karamar yarinya,
Hey, girls' inji Sonny inda yake kokarin nuna masu seat, don su zauna,
Wani irin mugun zama suka yi sun wani turo boom din su baya yai wani tare kaman kayan wanki,
Nonuwan su ya wani turo gaban riga kamar yan matan clubs,
Yusuf wanda sam bai kaunar ya kara daga kai ya kalle su saboda sun bala,in zube mai a fuska har zuciyar shi,
Suna wanan betsere, betseren suna wani jan ra,ayin maza,
A gaban su Sonny yake tambayar Yusuf cewa su wayan nan yan matan addinin su daban ne da na su maryam ko ?
Yace cikin rashin fahinta yana nuna hakan da hannun shi,
Duk da sundan fahinci may yake nufi hakan bai hana su ci gaba da shakiyancin duniyan da suka sa gaba ba,,,
Nan suka kare, watsewan su inda Yusuf yagaji yai masu kora da hali sosai amma sai Sonny wanda yaji dadin kasan cewa dasu yai masu alheri irin ta bajin ta, din nan,
Fita sukayi inda suka fara nunawa Sonny cikin gari,
Jibrin kusan shine mai yiwa Sonny bayani akan irin al,adun kowani culture da yake tambayan su akai idan ya gani,
A gajiye suka dawo gida don haka sallah kawai Yusuf yayi ya haye gadon shi daniyar ya kwanta ya huta amma sai yaji sam ba zai iya ba,
Batare da yaji muryan maryam din ba,
Hello little mummy, yawani shake muryan shi tankar dan yaro,
Maryam wace a lokacin tana zaune gaban mirrow dake dakin nata tana dan shafa mai a jikin ta,
Ta sauke wani lalausar murmushi wanda har Yusuf din yaji shi daga inda yake,
Sai da hakan shima yasa shi yadan lumshe nashi idanuwan a hankali,
Ya gajiya uncle maryam din ce take tambayar shi a hankali cikin nuna kulawa,
Bari kawai maryam wanan bakon nawa duk yasa ni gajiya wallahi,
Komai sai ya kwankwance shi kamar tsohon bature, ko likita,
Tausayin shi maryam taji a irin yadda yai magana,
A hankali tace mai kasan ance bakon ka Annabinka so kayi hakkuri dashi har lokacin da zai koma,
Jikin shine yai sanyi a irin yadda maryam din tai bayani kuma gaskiyane zancen ta,
Sai a lokacin yake tambayan ta Anty Dije, wace, ke ta faman tambayar shi tun safe,
Tadan lumshe ido kamar yana ganin ta a fili tace,
Tunjiya da muka dawo take ta tambayar ko yaushe zaka shigo ,
Yanzu haka tana falo a zaune nasan kuwa kila kai take dan jira agurin,
Ya Sallam yace wallahi maryam har na kwanta saboda gajiya,
Gashi kuma naji ido na kekas don rashin barci, saboda gajiya,
Gabobin jikina sai ciwo suke min kamar nayi wani aiki mai yawa
Cikin wani irin kararan murya tace Allah sarki, idon ta nan da nan yai kamar ya kawo kwalla,
Tace cikin kariyar murya kamar ta mai kuka uncle kasha magani ko?
Bawai magani zan shaba ai da ace zan samu wanda zai mun dan taushe a hankali , a hankali da kila bazan kara ko minti biyu ba zanyi barci,
Kai uncle inji maryam cikin wani irin murya mai nuna tausayi maryam tace,
Kasha magani za ka rage jin pain din da zaran ka sha,
Maryam yakira sunan ta cikin wani irin murya yace,
Nidai fatana Allah yasa baba ya idda nufin shi akan mu batare da ya canza shawara ba,
Runtse idon ta tayi daga i nda take tana maijin kunyar abinda yafadi yanzu din,
Kamar yasan abinda takeyi yace, Yes, ina son duniya ta sheda cewa ke din ce mata, ta halas,
Sai kuma yadan ma rai,raice muryanshi ya ce maryam kiyi hakkuri ki rike Yusuf dinki amma,
Ki gwadawa duniya cewa Furen Juji dane kamar kowa,
Addini bai ce a kyamace shi ba kamar yadda wasu ke ikirarin hure maki kunne akaina,
Hawaye ne masu dumi suka zubo a idon maryam din,
Nan da na ta ringa she,shekan kuka kamar ya fada mata wani magana na daban,
Dif ya kashe wayan shi saboda ba zai iya sauraron wanan kukan da maryam din shi ke yi ba a yanzu,
Cak ya kashe wayan ya wurgata gefen filon dake saman gadon shi, sai kawai yashiga cikin damuwa,
Tausayin rayuwar su yaji da shi da ita maryam din ,don yasan cewa tayi hakkuri sosai tayi biyayya ga mahaifinta,
Rayuwa abin tausayi ce gare su shi da maryam sam bai taba tunanen cewa zai so wata mace irin yadda son maryam din yashige shi haka a lokaci guda,
Tafe a motocin su sun fito wani kauye kallon wasu irin shanaye da Sonny din ke so,
Yusuf sai sauri yakeyi don su karasa wani kauye mafi kusa don su samu sallah jumma,a,
A wani massalacin kauye da yacika makil da jama,an musulmi suka parker motocin su,
Don su samu gabatar da sallah su ta jumma,a a garin,
Sonny kawai suka bari a motar inda yake kallo yadda kowa ke sauri don kada a wuce shi,
Abinda ya kara bashi mamaki shine da mai, arziki da talalka duk guri guda suke tsayawa su hada kafadar su,
Har zuwa lokacin da suka idar yana kallo yadda mutane kebawa juna hannu suna musabi,a,
Sai bayan sun shiga motocin su har sun yi nisa ga tafiyan su ne Sonny ya jefowa Yusuf tambaya, cewa,
Yaga duk guri guda suka tsaya sai mutun guda dake a gaban su,
Tokin motar shi yake yi a hankali batare da yace mai uffan ba,
Sai da suka danyi nisa kadan kamar ba zai yi magana ba sai yace wa Sonny din batare da ya kalle shi ba,
Addinin mu addini ne mai bawa kowa yancin shi batare da nuna bambanci ba ga komai,
Sonny din yace O, I See,
Harzuwa lokacin da suka kai cikin gari a gajiye daboda nisan kauyen da suka tafi,
Inda Sonny din yai ta hotuna da shanaye da fulanin rugan
An kai shi gurin wasan dawakai inda Sunny din duk yarude saboda yadda yaga dawakai lafiyayyu sun koshi sai harbin iska suke yi,
Washe gari ranan Sunday aka kaishi Church inda mahaifin Yusuf tare da, sauran members suka ji dadin zuwan shi gurin su,
Yai masu kyauta ta bajinta inda sukai ta ihu suna cewa praise the Lord,
Tare da,shi suka kwashi rawan su a wanan satin inda shi bawai abinda sukeyi ya damay shi bane,
Sai Sonny yafidda rayuwan cewa zai kara ganin maryam kafin yabar garin ,
Don ya fahinci Yusuf bai ra,ayin haka a rayuwan shi sam, hakan yasa shi fita zancen kwata kwata,
Duk da yaso ace sun wuce batare da ya kai bakon nashi gurin Anty nashi ba amma sai yaga rashin dacewan hakan,
Hakan yasa shi biyawa dashigidan bayan sun dawo wani kauye wurin kallin yadda suke noman su a,local, way ,
A kofan gidan suka dan tsaya inda yusuf yai ta rafka sallama sai zuwa can yaji muryan matar gidan ta karba mai,
Kusan a tare suka shigo su uku gidan shi da Sonny da Jibrin,
Anty ce ta tare su cikin kwaliyan wasu shadda kamfala dake ajikin ta,
Sam maryam bata,san da shigowar su ba tana saye cikin dinki atamfa buje da riga da,sukai mata dagwas a jiki,
Yusuf naganin ta ahaka wani irin kishi ya ziyarci zuciyar shi ya rufe mai idon shi,
Saidai bai bari sun fahinci halin da ya ke viki ba saiyadan basar da hira da antyn shi,
Shiko Sonny yana ganin maryam sai ya shiga washe baki yana mai kokarin jan ta da hira,
Sanin halinta ya dan sa Yusuf sake dan jikin shi don yasan irin hanlin miskilancin maryam din,
Dan wake da mai da yaji sukayi don suci don haka,shima Sonny ya zauna ya kwashi wanan girkin har yana akaro mai,
Sai kuma daga baya hira so sai sukayi indayake tambayar su akan musulunci su dan bashi bayani,
Banda Yusuf wanda ke charting da maryan a lokacin,
Yana fada mata irin yadda yaji lokacin da suka shigo gidan,
Sonny ya koma bayan irin dibin alherin da yaiwa mutane taban mamaki,
Kamar wanda aka sawa tunane a cikin rayuwar ta,
A yadda yake ji yanzu, ko da zai rasa rayuwan shi akan taimakon a addinin shi zai yiwa musulunci hidima so sai,
Dan haka ya karkare shirin shi yana mai aiyana abubuwa da dama,
Wasu dinki ne irin zalekar nan wando da riga masu laushi, da santsi,
Falon gidan ya fito inda yasamu har ankawo masu abinci daga gidan Anty shi,
Shima Sonny din a cikin shigar kanan kaya yafito daga dakin da yake yana saye, da, wani dan farin glass a idon shi,
Gaba daya saman dining table suka nufa don su ci abinci sun fara bada wani dadewa ba sai sukaji,
Sallama a bayan su, koda Yusuf bai juya ba yagane cewa Aisha ce da kawar ta,
Cikin wani dinkin buje da riga na shadda kowacen su take,
Dinkin ya wani matse masu jiki duk ya fitar masu da suran jikin su,
Nonon su duk ya wani turo kamar a fili a gaban rigar, da suke saye dashi,
Sonny wanda don burgewa baiko iya kauda idon shi a kan su,
Har zuwa lokacin da suka karaso gurin da su ke zaune,
Aisha ta taso gadan gadan da niyar zuwa ta rungumi Yusuf,
Cikjn wani murya mai kama da ta tsohon soja ya daka mata tsawa,
Cak ta tsaya guri guda tana mai wani shu,umin kallon,
Cikin muryan shagwaba tace mai haba Joe, may ye haka dan Allah,
Yaushe rabon da in gan ka ne wai pls ?
Da har zaka hanani hugging naka,
Takara she maganar kamar wata yar karamar yarinya,
Hey, girls' inji Sonny inda yake kokarin nuna masu seat, don su zauna,
Wani irin mugun zama suka yi sun wani turo boom din su baya yai wani tare kaman kayan wanki,
Nonuwan su ya wani turo gaban riga kamar yan matan clubs,
Yusuf wanda sam bai kaunar ya kara daga kai ya kalle su saboda sun bala,in zube mai a fuska har zuciyar shi,
Suna wanan betsere, betseren suna wani jan ra,ayin maza,
A gaban su Sonny yake tambayar Yusuf cewa su wayan nan yan matan addinin su daban ne da na su maryam ko ?
Yace cikin rashin fahinta yana nuna hakan da hannun shi,
Duk da sundan fahinci may yake nufi hakan bai hana su ci gaba da shakiyancin duniyan da suka sa gaba ba,,,
Nan suka kare, watsewan su inda Yusuf yagaji yai masu kora da hali sosai amma sai Sonny wanda yaji dadin kasan cewa dasu yai masu alheri irin ta bajin ta, din nan,
Fita sukayi inda suka fara nunawa Sonny cikin gari,
Jibrin kusan shine mai yiwa Sonny bayani akan irin al,adun kowani culture da yake tambayan su akai idan ya gani,
A gajiye suka dawo gida don haka sallah kawai Yusuf yayi ya haye gadon shi daniyar ya kwanta ya huta amma sai yaji sam ba zai iya ba,
Batare da yaji muryan maryam din ba,
Hello little mummy, yawani shake muryan shi tankar dan yaro,
Maryam wace a lokacin tana zaune gaban mirrow dake dakin nata tana dan shafa mai a jikin ta,
Ta sauke wani lalausar murmushi wanda har Yusuf din yaji shi daga inda yake,
Sai da hakan shima yasa shi yadan lumshe nashi idanuwan a hankali,
Ya gajiya uncle maryam din ce take tambayar shi a hankali cikin nuna kulawa,
Bari kawai maryam wanan bakon nawa duk yasa ni gajiya wallahi,
Komai sai ya kwankwance shi kamar tsohon bature, ko likita,
Tausayin shi maryam taji a irin yadda yai magana,
A hankali tace mai kasan ance bakon ka Annabinka so kayi hakkuri dashi har lokacin da zai koma,
Jikin shine yai sanyi a irin yadda maryam din tai bayani kuma gaskiyane zancen ta,
Sai a lokacin yake tambayan ta Anty Dije, wace, ke ta faman tambayar shi tun safe,
Tadan lumshe ido kamar yana ganin ta a fili tace,
Tunjiya da muka dawo take ta tambayar ko yaushe zaka shigo ,
Yanzu haka tana falo a zaune nasan kuwa kila kai take dan jira agurin,
Ya Sallam yace wallahi maryam har na kwanta saboda gajiya,
Gashi kuma naji ido na kekas don rashin barci, saboda gajiya,
Gabobin jikina sai ciwo suke min kamar nayi wani aiki mai yawa
Cikin wani irin kararan murya tace Allah sarki, idon ta nan da nan yai kamar ya kawo kwalla,
Tace cikin kariyar murya kamar ta mai kuka uncle kasha magani ko?
Bawai magani zan shaba ai da ace zan samu wanda zai mun dan taushe a hankali , a hankali da kila bazan kara ko minti biyu ba zanyi barci,
Kai uncle inji maryam cikin wani irin murya mai nuna tausayi maryam tace,
Kasha magani za ka rage jin pain din da zaran ka sha,
Maryam yakira sunan ta cikin wani irin murya yace,
Nidai fatana Allah yasa baba ya idda nufin shi akan mu batare da ya canza shawara ba,
Runtse idon ta tayi daga i nda take tana maijin kunyar abinda yafadi yanzu din,
Kamar yasan abinda takeyi yace, Yes, ina son duniya ta sheda cewa ke din ce mata, ta halas,
Sai kuma yadan ma rai,raice muryanshi ya ce maryam kiyi hakkuri ki rike Yusuf dinki amma,
Ki gwadawa duniya cewa Furen Juji dane kamar kowa,
Addini bai ce a kyamace shi ba kamar yadda wasu ke ikirarin hure maki kunne akaina,
Hawaye ne masu dumi suka zubo a idon maryam din,
Nan da na ta ringa she,shekan kuka kamar ya fada mata wani magana na daban,
Dif ya kashe wayan shi saboda ba zai iya sauraron wanan kukan da maryam din shi ke yi ba a yanzu,
Cak ya kashe wayan ya wurgata gefen filon dake saman gadon shi, sai kawai yashiga cikin damuwa,
Tausayin rayuwar su yaji da shi da ita maryam din ,don yasan cewa tayi hakkuri sosai tayi biyayya ga mahaifinta,
Rayuwa abin tausayi ce gare su shi da maryam sam bai taba tunanen cewa zai so wata mace irin yadda son maryam din yashige shi haka a lokaci guda,
Tafe a motocin su sun fito wani kauye kallon wasu irin shanaye da Sonny din ke so,
Yusuf sai sauri yakeyi don su karasa wani kauye mafi kusa don su samu sallah jumma,a,
A wani massalacin kauye da yacika makil da jama,an musulmi suka parker motocin su,
Don su samu gabatar da sallah su ta jumma,a a garin,
Sonny kawai suka bari a motar inda yake kallo yadda kowa ke sauri don kada a wuce shi,
Abinda ya kara bashi mamaki shine da mai, arziki da talalka duk guri guda suke tsayawa su hada kafadar su,
Har zuwa lokacin da suka idar yana kallo yadda mutane kebawa juna hannu suna musabi,a,
Sai bayan sun shiga motocin su har sun yi nisa ga tafiyan su ne Sonny ya jefowa Yusuf tambaya, cewa,
Yaga duk guri guda suka tsaya sai mutun guda dake a gaban su,
Tokin motar shi yake yi a hankali batare da yace mai uffan ba,
Sai da suka danyi nisa kadan kamar ba zai yi magana ba sai yace wa Sonny din batare da ya kalle shi ba,
Addinin mu addini ne mai bawa kowa yancin shi batare da nuna bambanci ba ga komai,
Sonny din yace O, I See,
Harzuwa lokacin da suka kai cikin gari a gajiye daboda nisan kauyen da suka tafi,
Inda Sonny din yai ta hotuna da shanaye da fulanin rugan
An kai shi gurin wasan dawakai inda Sunny din duk yarude saboda yadda yaga dawakai lafiyayyu sun koshi sai harbin iska suke yi,
Washe gari ranan Sunday aka kaishi Church inda mahaifin Yusuf tare da, sauran members suka ji dadin zuwan shi gurin su,
Yai masu kyauta ta bajinta inda sukai ta ihu suna cewa praise the Lord,
Tare da,shi suka kwashi rawan su a wanan satin inda shi bawai abinda sukeyi ya damay shi bane,
Sai Sonny yafidda rayuwan cewa zai kara ganin maryam kafin yabar garin ,
Don ya fahinci Yusuf bai ra,ayin haka a rayuwan shi sam, hakan yasa shi fita zancen kwata kwata,
Duk da yaso ace sun wuce batare da ya kai bakon nashi gurin Anty nashi ba amma sai yaga rashin dacewan hakan,
Hakan yasa shi biyawa dashigidan bayan sun dawo wani kauye wurin kallin yadda suke noman su a,local, way ,
A kofan gidan suka dan tsaya inda yusuf yai ta rafka sallama sai zuwa can yaji muryan matar gidan ta karba mai,
Kusan a tare suka shigo su uku gidan shi da Sonny da Jibrin,
Anty ce ta tare su cikin kwaliyan wasu shadda kamfala dake ajikin ta,
Sam maryam bata,san da shigowar su ba tana saye cikin dinki atamfa buje da riga da,sukai mata dagwas a jiki,
Yusuf naganin ta ahaka wani irin kishi ya ziyarci zuciyar shi ya rufe mai idon shi,
Saidai bai bari sun fahinci halin da ya ke viki ba saiyadan basar da hira da antyn shi,
Shiko Sonny yana ganin maryam sai ya shiga washe baki yana mai kokarin jan ta da hira,
Sanin halinta ya dan sa Yusuf sake dan jikin shi don yasan irin hanlin miskilancin maryam din,
Dan wake da mai da yaji sukayi don suci don haka,shima Sonny ya zauna ya kwashi wanan girkin har yana akaro mai,
Sai kuma daga baya hira so sai sukayi indayake tambayar su akan musulunci su dan bashi bayani,
Banda Yusuf wanda ke charting da maryan a lokacin,
Yana fada mata irin yadda yaji lokacin da suka shigo gidan,
Sonny ya koma bayan irin dibin alherin da yaiwa mutane taban mamaki,