Sashe 166
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yau tana saye cikin wasu purple din atamfa dinkisu umbrella, yadan matse mata cikin ta ta sama zuwa kasa kuma ya sauko yadan baje iya cinyar ta,
Ta daura dan kwali yai mata kyau ga kamshin turen da ta shafa da kuma body spray, tanayi
Tabaya Yusuf ya rungumota, inda yasa ta sauke ajiyan zuciya,
Wuyan ta yake dan sunsuna a hankali har zuwa kanta,
Maryam ta kwanto da kanta zuwa kafadan shi tana sauke ajiyan zuciya,
Hannun shi yakai saman cikin ta dan wata shidda ya shafa a hankali,
Cikin wani murya mai taushi maryam tace uncle,
Yanzu nake shirin zuwa in hada maka kayan ka da zaka dasu,
Kara jawo ta yayi zuwa cikin jikin shi, sai,dai wanan karon
Juyo ta yayi suna fuskantar junan su yana mai kara kai kanta akirjin shi yace ke kin shirya naki ne maryam, ?
Cikin mamaki da kuma sauri maryam ta dago kan ta tana kallon shi,
Cikin sauri kuma ta dukar da kan ta don har zuwa yanzu akwai nauyi da yar kunya a tsakanin su,
Uncle da ni zaku tafi ne ?
Kai ya kada mata alamar eh,
Kara noke kan ta tayi tasa hannayen ta asaman West din shi,
Habawa uncle shine baka fada min da wuri ba sai yau,
A hankali yaja hannun ta zuwa bakin gado suka zauna,
Yusuf yariko hannun maryam din yace da farko ina ganin kamar ba,zaki iya wanan dogon tafiyan bane,
Sai kuma yanzu naga cewa zan dan dade a can gara kawai in tafi dake don gaskiya bazan iya jure rashin yar matana akusa dani ba,
Kunya yaba ta inda har ta dan rufe fuskan ta da hannun ta,,
Sosai maryam din tafara shirin ta cikin , sauri daga Anty dije da mahaifin ta har matan shi,
Sai kuma mahaifiyan safiya din wace, ita ma an mata na ta kalan tsaraban tare da yaran Anty ta,,,
Tunda maman Choima tagane cewa da maryam za ai tafiyan take wa mutane masifa,
Don dai ita gaskiya wanan yariyar da ko yaushe take a cikin wanan abin da take ganin matan hausawa musulmai na rufe jikin su dashi,,
Sam bata son ganin maryam din a cikin irin wanan yanayin,
Yariya karama ta dinga rufe jikin ta ko a gida take ko a waje, kamar muguwa,
Ga su da yan matan IBO kuma Christian amma Yusuf ya kwaso wanan yarinyar, da bata da ko fara,a,
Yusuf tuki yake a hankali amma hankalin shi na agurin maryam,
Bai yarda ko wani driver ya jasu ba,shine ke jan su da kan shi,
Shida maryam a gaba suke zaune, maman choima da Pipkin, a baya,
Sautin kiraan Sudis ke tashi a motan Yusuf yana bin shi a hankali,
Maryam wace zuwa yanzu har barci ya dauke ta ga kuma sa yin Ac da kamshi tana shaka,
Maryam bata farka ba sai a tagina daidai lokacin da taji an sake express kwalta,
Farka wan ta daga barcin yai daidai da jin aman da tayi,,
A gagauce Yusuf yasamu guri ya parker motae sh,
Maryam wace har ta fara aman a lokacin tafito daga gefen dake sai faman sannu Yusuf ke mata,
Ji yayi alokacin kamar ya kama mata cikin don irin wahalan da yaga tananayi,
Maryam tagama ta dawo saman seat din motar tazauna tana cea wai,O, O Allah,
Subbahanallah inji yusuf cikin rudewa azuciyar shi kuma yana da yasanin zuwa da ita dayayi ,
A rude yake cewa may kike so maryam ko mu tsaya ki hutane, tukun,
Cikin girgiza kai jikin ta bata jin karfin shi ko kadan tace No uncle muje kawai ,
Yusuf baiso ba amma dole tasa shi jan motar a hankali
Ita kanta mama Choima itin yadda taga maryam nayi duk sai taji dan tausayin yarnyar a ranta,
Amma a fili sorry dear kawai take iya cewa, alokacin ganin jikan ta duk ya rude,
Gidan shi ya wuce direct dakowa da komai suna isa yasa maryam tai wanka don taji karfin jikin ta,
Barci tayi mai nauyi sai a lokacin hankalin Yusuf yadan kwanta,
A cikin barcin da tayi mai tsawo wanda har ya sata mantawa da inda take a lokacin,
Jitayi kamar muryan safiya akan ta,
Abinda yasa ta bude idon ta a hankali don ta gaskanta hasashen ta,
A gefen gadon taga safiya zaune a cikin damuwa,
A hankali tadan yi kokarin dagowa daga kwanciyan,
Sai alokaci tasan ba ita kadai bace a dakin muryan su Yusuf taji yana cewa ki kwanata mana maryam ki huta pls,
Nan zanbar ki da ita ina son zuwa gidan Daddy na ne,
Inda safiya take maryam tadan kala safiya tace ya jikin maryam,
Murmushi tayi wanan karin mikewa tayi gaba daya ta sauko da kafanta kasa daga gadon,
Yunwa nake ji safiya madyam din tafadi haka a lokacin da takai zaune da kyau bakin gadon,,
Abinci na nan da aka kawo maku daga gidan Anty,
Sosai maryam taci abincin tare da kurban ruwa, masu sanyi,
Yusuf yana tsaye yana jiran grandma don su tafi amma sai tace yabar ta nan kawai,
Don ba inda zata matar shi mai ciki bata da lafiya in ma har church zata sai ya kai ta daga nan din,
Ba karamin dadi Yusuf din yaji ba na wanan karamcin da kakarshi tayi saboda sh,
Godiya Yusuf yai mata sai cewa tsohowan tayi don may zai gode mata akan abinda yazama dole tayi,
Diyan shi jinin tane don haka dole taba da nata taimakon akai,
Muryan Yusuf da su maryam sukaji yadawo ne suke mamaki da murmushin shi ya zauna a bakin gado, inda take yana cewa,
Grandmother tace bazata gidan Dadd ba zata zauna a tare da ke ne ,
Murmushi marym tayi tace haba dai sai dai don kai,
Amma nikan ai garny bata zama don ni, yanuna cikin ta da hannu yace amma kin san kina rike da jinin ta ko?
Murmushi kawai maryam tayi batare da ta bashi ansannkomai ba,
Pipkin ne yashigo dakin cikin murnan ganin safiyan da yayi ,,,, ,
Hannu ta mika mai tana cewa my friend how are you,
Yana kallon ta kaman yana son tuna inda yasan ta acikin haka ya mika mata hannun shi,,,,
Yusuf zaune a gidan mahaifin shi suna gaisawa
Tsaraban su ne ya gabatar mashi dasu duk sai murna suke yi,
Mr Emanuel ne yake tambayar Yusuf ko ina maman Choima ?
A takaice Yusuf yace tana gidan shi
Zata zauna da matana da bata da lafiya saboda wahalan bin hanya da tayi,
Jin haka yasa Mr Emanuel bata fuska azuciyan shi wani hau,shi ne ya kama shi,
Sosai rayuwan shi ya baci don har ya kasa boye bakin cikin shi akai,
Yarinyar ta yarda ta haihu da kaine,?
Tambayar yazo ma Yusuf abazata amma sai ya daure yace wa mahaifin shi,
Addini na badon wani abu ake auren mutum ba munayi ne don Idda sunnan ma aikin Allah Mohammad S,A,W,
Jin haka yasa Mr Emanuel saurin daga wa Yusuf hannu, alamar ya isa hakanan,
Baison jin komai a gamay da addinin Yusuf din don daima kamar yafi Yusuf sanin al,adun musulmai,
Daga gidan mahaifin shi ya wuce gidan mahaifin maryam, saidai bai gida yana gurin da yake sana,ar sai,da icce,,,,
Yusuf har can ya samu surukin nashi gefen titi ya parker motar shi bayan ya kulle motar ya tsallako gurin da baba yake,
Ya kasawa wasu yara icce zai dora su a kai Yusuf ya iso gurin shi ya karbi iccen ya dora yaran,
Sai ya rusunna har kasa yana gaida mahaifin maryam din,
Mutanen dake gefen titin dama wa yanda ke a tsalake duk sukayo masu caaa da ido,
Kowa na kallon yadda mutum mai kudi kuma matashi yakewa malam Audu gaisuwa don ya bashi diya,
Daga can nesa wasu gungun mutane ke cewa inda malam bahaushe ne da bazai yi wanan ladabin ba don yana jin kan shi wani abu,
Sai wata mata ce ke cewa ai da shi yanzu yafi kowa sanin darajan mahaifi,
Don dai su kabila sun san girmama nagaban su balle ma wanda ya baka mata, ka aura,
Bencin dake gefe baba ya nuna mai yazauna amma sai Yusuf din yaki zama sam,
Daga inda yake tsugunne yake fadawa baba da maryam sukazo amma bata da lafiya amai taitayi a hanya kafin su iso,
Baba ya ce ashha asshha da sauki dai ko yadan sosa kai yace ai taji sauki don har taci abin ci,
To Allah ya inganta Allah ya raba lafiya inji baba din ,
Gidan Anty yawuce itama sun gaisa da ita sosai inda sukai ta labaran yaushe rabo aga juna,
Ta tambaye shi jikin maryam yace ai dama stress ne kawai ke ya damay ta don lafiya muka fito gida
Gobe ai zasu shigo nan zata wuni ai insha Allah don gobe zan dan je wani kauye zan diba shanaye na acan,
Yusuf yadawo gida bayan yai sallah magrib da isha,i,
Yanzu dai yai aure kuma abikan shi na kwantagora sun da samu matsala dasu,
Gida ya koma gurin matar shi da kakan shi da yaron shi Pipkin,
Shima zama yayi yaci abinci kadan sannan yai shirin kwanciya barci,
Ta daura dan kwali yai mata kyau ga kamshin turen da ta shafa da kuma body spray, tanayi
Tabaya Yusuf ya rungumota, inda yasa ta sauke ajiyan zuciya,
Wuyan ta yake dan sunsuna a hankali har zuwa kanta,
Maryam ta kwanto da kanta zuwa kafadan shi tana sauke ajiyan zuciya,
Hannun shi yakai saman cikin ta dan wata shidda ya shafa a hankali,
Cikin wani murya mai taushi maryam tace uncle,
Yanzu nake shirin zuwa in hada maka kayan ka da zaka dasu,
Kara jawo ta yayi zuwa cikin jikin shi, sai,dai wanan karon
Juyo ta yayi suna fuskantar junan su yana mai kara kai kanta akirjin shi yace ke kin shirya naki ne maryam, ?
Cikin mamaki da kuma sauri maryam ta dago kan ta tana kallon shi,
Cikin sauri kuma ta dukar da kan ta don har zuwa yanzu akwai nauyi da yar kunya a tsakanin su,
Uncle da ni zaku tafi ne ?
Kai ya kada mata alamar eh,
Kara noke kan ta tayi tasa hannayen ta asaman West din shi,
Habawa uncle shine baka fada min da wuri ba sai yau,
A hankali yaja hannun ta zuwa bakin gado suka zauna,
Yusuf yariko hannun maryam din yace da farko ina ganin kamar ba,zaki iya wanan dogon tafiyan bane,
Sai kuma yanzu naga cewa zan dan dade a can gara kawai in tafi dake don gaskiya bazan iya jure rashin yar matana akusa dani ba,
Kunya yaba ta inda har ta dan rufe fuskan ta da hannun ta,,
Sosai maryam din tafara shirin ta cikin , sauri daga Anty dije da mahaifin ta har matan shi,
Sai kuma mahaifiyan safiya din wace, ita ma an mata na ta kalan tsaraban tare da yaran Anty ta,,,
Tunda maman Choima tagane cewa da maryam za ai tafiyan take wa mutane masifa,
Don dai ita gaskiya wanan yariyar da ko yaushe take a cikin wanan abin da take ganin matan hausawa musulmai na rufe jikin su dashi,,
Sam bata son ganin maryam din a cikin irin wanan yanayin,
Yariya karama ta dinga rufe jikin ta ko a gida take ko a waje, kamar muguwa,
Ga su da yan matan IBO kuma Christian amma Yusuf ya kwaso wanan yarinyar, da bata da ko fara,a,
Yusuf tuki yake a hankali amma hankalin shi na agurin maryam,
Bai yarda ko wani driver ya jasu ba,shine ke jan su da kan shi,
Shida maryam a gaba suke zaune, maman choima da Pipkin, a baya,
Sautin kiraan Sudis ke tashi a motan Yusuf yana bin shi a hankali,
Maryam wace zuwa yanzu har barci ya dauke ta ga kuma sa yin Ac da kamshi tana shaka,
Maryam bata farka ba sai a tagina daidai lokacin da taji an sake express kwalta,
Farka wan ta daga barcin yai daidai da jin aman da tayi,,
A gagauce Yusuf yasamu guri ya parker motae sh,
Maryam wace har ta fara aman a lokacin tafito daga gefen dake sai faman sannu Yusuf ke mata,
Ji yayi alokacin kamar ya kama mata cikin don irin wahalan da yaga tananayi,
Maryam tagama ta dawo saman seat din motar tazauna tana cea wai,O, O Allah,
Subbahanallah inji yusuf cikin rudewa azuciyar shi kuma yana da yasanin zuwa da ita dayayi ,
A rude yake cewa may kike so maryam ko mu tsaya ki hutane, tukun,
Cikin girgiza kai jikin ta bata jin karfin shi ko kadan tace No uncle muje kawai ,
Yusuf baiso ba amma dole tasa shi jan motar a hankali
Ita kanta mama Choima itin yadda taga maryam nayi duk sai taji dan tausayin yarnyar a ranta,
Amma a fili sorry dear kawai take iya cewa, alokacin ganin jikan ta duk ya rude,
Gidan shi ya wuce direct dakowa da komai suna isa yasa maryam tai wanka don taji karfin jikin ta,
Barci tayi mai nauyi sai a lokacin hankalin Yusuf yadan kwanta,
A cikin barcin da tayi mai tsawo wanda har ya sata mantawa da inda take a lokacin,
Jitayi kamar muryan safiya akan ta,
Abinda yasa ta bude idon ta a hankali don ta gaskanta hasashen ta,
A gefen gadon taga safiya zaune a cikin damuwa,
A hankali tadan yi kokarin dagowa daga kwanciyan,
Sai alokaci tasan ba ita kadai bace a dakin muryan su Yusuf taji yana cewa ki kwanata mana maryam ki huta pls,
Nan zanbar ki da ita ina son zuwa gidan Daddy na ne,
Inda safiya take maryam tadan kala safiya tace ya jikin maryam,
Murmushi tayi wanan karin mikewa tayi gaba daya ta sauko da kafanta kasa daga gadon,
Yunwa nake ji safiya madyam din tafadi haka a lokacin da takai zaune da kyau bakin gadon,,
Abinci na nan da aka kawo maku daga gidan Anty,
Sosai maryam taci abincin tare da kurban ruwa, masu sanyi,
Yusuf yana tsaye yana jiran grandma don su tafi amma sai tace yabar ta nan kawai,
Don ba inda zata matar shi mai ciki bata da lafiya in ma har church zata sai ya kai ta daga nan din,
Ba karamin dadi Yusuf din yaji ba na wanan karamcin da kakarshi tayi saboda sh,
Godiya Yusuf yai mata sai cewa tsohowan tayi don may zai gode mata akan abinda yazama dole tayi,
Diyan shi jinin tane don haka dole taba da nata taimakon akai,
Muryan Yusuf da su maryam sukaji yadawo ne suke mamaki da murmushin shi ya zauna a bakin gado, inda take yana cewa,
Grandmother tace bazata gidan Dadd ba zata zauna a tare da ke ne ,
Murmushi marym tayi tace haba dai sai dai don kai,
Amma nikan ai garny bata zama don ni, yanuna cikin ta da hannu yace amma kin san kina rike da jinin ta ko?
Murmushi kawai maryam tayi batare da ta bashi ansannkomai ba,
Pipkin ne yashigo dakin cikin murnan ganin safiyan da yayi ,,,, ,
Hannu ta mika mai tana cewa my friend how are you,
Yana kallon ta kaman yana son tuna inda yasan ta acikin haka ya mika mata hannun shi,,,,
Yusuf zaune a gidan mahaifin shi suna gaisawa
Tsaraban su ne ya gabatar mashi dasu duk sai murna suke yi,
Mr Emanuel ne yake tambayar Yusuf ko ina maman Choima ?
A takaice Yusuf yace tana gidan shi
Zata zauna da matana da bata da lafiya saboda wahalan bin hanya da tayi,
Jin haka yasa Mr Emanuel bata fuska azuciyan shi wani hau,shi ne ya kama shi,
Sosai rayuwan shi ya baci don har ya kasa boye bakin cikin shi akai,
Yarinyar ta yarda ta haihu da kaine,?
Tambayar yazo ma Yusuf abazata amma sai ya daure yace wa mahaifin shi,
Addini na badon wani abu ake auren mutum ba munayi ne don Idda sunnan ma aikin Allah Mohammad S,A,W,
Jin haka yasa Mr Emanuel saurin daga wa Yusuf hannu, alamar ya isa hakanan,
Baison jin komai a gamay da addinin Yusuf din don daima kamar yafi Yusuf sanin al,adun musulmai,
Daga gidan mahaifin shi ya wuce gidan mahaifin maryam, saidai bai gida yana gurin da yake sana,ar sai,da icce,,,,
Yusuf har can ya samu surukin nashi gefen titi ya parker motar shi bayan ya kulle motar ya tsallako gurin da baba yake,
Ya kasawa wasu yara icce zai dora su a kai Yusuf ya iso gurin shi ya karbi iccen ya dora yaran,
Sai ya rusunna har kasa yana gaida mahaifin maryam din,
Mutanen dake gefen titin dama wa yanda ke a tsalake duk sukayo masu caaa da ido,
Kowa na kallon yadda mutum mai kudi kuma matashi yakewa malam Audu gaisuwa don ya bashi diya,
Daga can nesa wasu gungun mutane ke cewa inda malam bahaushe ne da bazai yi wanan ladabin ba don yana jin kan shi wani abu,
Sai wata mata ce ke cewa ai da shi yanzu yafi kowa sanin darajan mahaifi,
Don dai su kabila sun san girmama nagaban su balle ma wanda ya baka mata, ka aura,
Bencin dake gefe baba ya nuna mai yazauna amma sai Yusuf din yaki zama sam,
Daga inda yake tsugunne yake fadawa baba da maryam sukazo amma bata da lafiya amai taitayi a hanya kafin su iso,
Baba ya ce ashha asshha da sauki dai ko yadan sosa kai yace ai taji sauki don har taci abin ci,
To Allah ya inganta Allah ya raba lafiya inji baba din ,
Gidan Anty yawuce itama sun gaisa da ita sosai inda sukai ta labaran yaushe rabo aga juna,
Ta tambaye shi jikin maryam yace ai dama stress ne kawai ke ya damay ta don lafiya muka fito gida
Gobe ai zasu shigo nan zata wuni ai insha Allah don gobe zan dan je wani kauye zan diba shanaye na acan,
Yusuf yadawo gida bayan yai sallah magrib da isha,i,
Yanzu dai yai aure kuma abikan shi na kwantagora sun da samu matsala dasu,
Gida ya koma gurin matar shi da kakan shi da yaron shi Pipkin,
Shima zama yayi yaci abinci kadan sannan yai shirin kwanciya barci,