Sashe 107
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
A hankali Maryam, takarasa shiga cikin gidan nasu inda ta,samu Anty Dije wace, ke zaune da yaranta duk sun zagaye ta,suna son a bude ledar da sweet din su ke a ciki don su sha,
Jiki kamar mai jin kasala ta zube a saman wani kujera da gefen wanda yar ta ke zaune a kai
Anty Dije ta dogo kai a hankali ta kalle ta nan take ta fahinci kaunar nata na a cikin yanayi,
Gaban ta ya ba da sautin faduwar gaba tana tunanen indai ba wani abin bane ya hada maryam din da Yusuf din ta,
Amma to ai shi Yusuf lafiya ya bar su yan inda ma yake sheda masu tana waje tukun,
Sai kawai tai saurin kawar da wanan zarkin da zuciyar ta ke kokarin fada mata,
Ledojin da yaran ke ta kokarin son ta bude tace wa Assalam ya kwasa ya kai wa maryam,
Muryan Sadiya,ce ta suka ji a bayan su tana cewa
"Eh" an dawo bari muga abinda aka siyo ma, manyan mata,
Sai a lokacin maryam ta maka mata wata hararn "mind you, a cikin wasa,
Sadiya din ce takaraso gurin itace ta karbi ledan tafara budewa,
Kayan da ta gani fam a ciki da kuma Price's din su ya sa tai saurin dago kai ta kalli inda maryam take zaune,
Maryam wacce hankalin ta,bai gurin a lokacin tana kokarin diban wayar da taji sako ya shigo,
Muryan sadiya ce, dake kokarin cewa maryam ki ce barna kikayo wa Bros yau,
Sai a lokacin idon maryam ya kai a kayan da Sadiya ta zazzage a saman ties kasa,
Ba karamin kaduwa tayi ba don ganin irin yawan kayan da Sadiya ta ware cewa, duk nata ne,
Baki ta bude da niyar za tai magana sai kuma maganar ta makale mata yakasa fitowa,
Guda guda ta dinga bin kayan da kallon har idon ta ya sauka asaman wani dan kit, mai adon ruwan silver,
Rashin sani ko may ye a cikin wanan kwalin yasa ta tambaya Sadiya da cewa may ye a cikin kwalin,
A hankali sadiya ta bude kwalin wasu set din turare ne kusan kala hudu a ciki, amma duk na desame product,
Sai su man shafi masu kyauda da,tsada, kafin su karasa kallo yara suka dinga shigowa da caton din drinks din da ya sayo masu, a can,a
Ba Maryam ba har anty da safiya sai da sukai mamaki irin yawan drinks din da a ka shigo da shi,
Maryam mamakin ta shine cewa yaushe a har ya sai masu shi bata sani ba,
Dai lakacin da suka shiga shagon ya umurci wani da ya loda mashi su a mota, kafin su fito,
Safiya ce ta dan juya gefen da maryam take tana cewa, o ya sai ki zo ki ta sha tunda don ki a ka siyo ,
Batare da maryam tai magana ba tamike kawai niyar wuce wa dakin
Muryan Anty Dije ce ke cewa maryam din wa zaki bar wa wanan kayan a,nan,
Cak ta tsaya guri guda don jin maganar da yar na ta , ta yi,
Idon ta, takai kasa gurin da kayan suke zube, Safiya ce tagani tana ko,karin maida kayan a cikin ledan su,
Dukawa tayi ta dauki leda, daya daga cikin ledojin tai gaba kawai a,binta, ta bar sauran inda suke,
Bayan ta anty dije tabi da kallo tana mai tausayawa rayuwan yar kaunar nata,
Saman kujeran su ta zobe kayan gefen Naimat kadan,
Safiya ta biyo bayan ta dauke da sauran kayan a hannun ta,
Dai dai, gefen maryam ta zauna inda ta dauki hannun ta ta dora a saman ciyan maryam wace, ke kokarin cire, dan kunnen ta,
Sunan maryam din takira a hankali, tare da kara dafa ta don su fuskan ci junar su,
Maryam ina son ki bani aron hankalin ki nan ,a cikin murya mai nu fushi maryam din tace ina jinki ai,
Murmushi safiya din ta dan yi wanda bai kai ciki ba mai alamar yake,
Maryam may ke tsakanin ki da uncle Yusuf, ne ?
Batare da ta kalli inda safiya take zaune ba,tace a takaice, may ki ka gani halan, ?
Hmmm kawai safiya ta ce ma maryam din don jin ansan da ta bata, a takaice din,
Maryam look duk da nasan cewa ,ba wai zaki fada, min ai,nihin gaskiyar zancen gaskiya ba,
Akan abin da ke a tsakanin ki da uncle din ba amma aini kuma bawai yarinya ba ce da ba zan iya gane ko may kuke a ciki ba,
Kin dai sani, ?
Ta karashe zance tana mai yiwa maryam din wani irin mugun kallo ,
Barin fada maki gaskiya idan zakiyiwa kan ki fada wallah maryam kiwa kan ki don naga wankin hula na shirin kai ki dare,
Safiya may kike shirin fada min ne wai akan uncle ne ?
May ke a tsakanin na dashi ban da mutuci kawai,
Amma zaki zo ki wani dinga min tambaya kamar wani ya aiko ki yi min shi,
Sanin halin maryam da safiya tayi kawai sai tai dariya maimakon ta mai da zance wasa,
Ba kamar yadda ita,maryam din ta dauki maganar tankar da zafi ba,
Hakan da maryam din tayi bai hana Safiya ci gaba da mata zancen Yusuf din ba,
Maryam kiwa kanki fada wallahi don dai uncle zai so ki ya kuma rike amana, ba kamar yadda A, A da ki,kewa rawan kafa yake gwadamaki ba,,
A hasale maryam ta juyo tace kamar may ki ke nufi A,A yake gwada min safiya,?
Maryam inji safiya wace ta kira maryam din cikin nuna kulawa,
Ki yarda da zance na pls akan cewa da nai maki cewa akwai wani abu a tsakanin ki da uncle yusuf wallahi,
Wani irin mugun takaicin safiya ne ya rufewa maryam din ido wanda har yakai ta iya wa safiya din maganar komai a lokacin,
A hasale ta juyo da karfi tace Safiya tun,da har kin matsa da,cewa akwai,
To kwai din samay don naga cewa magana kawai ki ke son yi,
Maimakon safiya din ta biye mata sai ta mike cikin wasa take wa maryam din idan yai tsami ai maji,
Don Ruwa Baya Tsami banza inji, Maman Farida,,,,,
Sosai suke ta harkokin shirin bukin auren Naimat wanda yanzu saura yan kwanaki kadan ayi shi,
Ànty Dije wace tai matukar kokarin wajen ganin cewa taiwa amarya duk wani abin da ya dace ai mata, alokacin aure,
Kaya masu kyau nagani na fada yaiwa Naimat din na daki,
Sai a,wanan lokacin ne su Anty suka san cewa akwai yan tsirarrun Christiatorchi da dama agari wa yanda suka musulunta,
Kamar hadin baki sunyo gaiyyan junar su zuwa gurin karar wanan bukin
Maryam wace ke ta kokarin kawo masu ruwan sha tare da abin sha a lokacin tana jin irin yadda suke tawa Naimat murna da arzikin shigowa, cikkn muzulunci,
Anan take jin wata far addatijowa tana Naimat magana a cikin gwari gwarin hausan su,
Cewa kada kiyar da ki irin musuluntar Nao,mi, wace kusan sau uku tana musulunta tana kuma komawa Christian,
Saboda kawai wai ta kashe auren da tayi da musulmi,
Wanan maganar da maryam taji a lokacin yai matukar bata mamaki
Bata san lokacin da tasa bakin ta azancen ba tana mai tambayar su ko lafiya, ta dinga wanan irin Riddah hakan ?
Daya daga cikin matan wata mai hausan da ba daidai ba ta juya gurin da maryam take rike da kwalin drinks a hannun ta tace, acikin magana a hankali da kuma bacin rai da kaico a fuskan ta,
Kin san wasu basu da karfin imani a tare da,su, don haka auren da taiwa musulmi da zaran ya mutu sai ta koma matsayin ta na Christian,
Idan kuma wani musulmin yazo again ya aure ta sai ta kara canzawa zuwa cikin islama,
A haka har tai wanan kusan kashi uku yanzu haka tana a cikin Christian ne,
Maryam kara tambayar matar tayi da cewa kuma an kasa samu musulumi wanda zai rike ta,
A matsayin amna tun da tana da ra,ayin yin addinin muduluncin,
Sai matar tai wani irin daga hannun ta zuwa harba ta rike a cikin nuna wa?
Tace wasu maryam wacce tsayuwar ta da zancen da sukeyi ya jawo ra,ayin mutane da dama gurin su,
Matar tace ai kin san halin mutanen musulmai yanzu ba wai taimako da sukewa irin wanda ya musulunta haka,
San,nan kuma ita wanan matar, kishiyoyin ne ke hana ta zama a gidan mijin,
Bawai itace bata son zaman auren ba, saidai kuma mai maimakon idan tafito tasamu gidan wasu musulmai ta zauma a a sai dai kawai ta koma gidan su ta zauna
A haka yau da gobe sai kawai muji cewa ai ta koma Christian again,
Jiki kamar mai jin kasala ta zube a saman wani kujera da gefen wanda yar ta ke zaune a kai
Anty Dije ta dogo kai a hankali ta kalle ta nan take ta fahinci kaunar nata na a cikin yanayi,
Gaban ta ya ba da sautin faduwar gaba tana tunanen indai ba wani abin bane ya hada maryam din da Yusuf din ta,
Amma to ai shi Yusuf lafiya ya bar su yan inda ma yake sheda masu tana waje tukun,
Sai kawai tai saurin kawar da wanan zarkin da zuciyar ta ke kokarin fada mata,
Ledojin da yaran ke ta kokarin son ta bude tace wa Assalam ya kwasa ya kai wa maryam,
Muryan Sadiya,ce ta suka ji a bayan su tana cewa
"Eh" an dawo bari muga abinda aka siyo ma, manyan mata,
Sai a lokacin maryam ta maka mata wata hararn "mind you, a cikin wasa,
Sadiya din ce takaraso gurin itace ta karbi ledan tafara budewa,
Kayan da ta gani fam a ciki da kuma Price's din su ya sa tai saurin dago kai ta kalli inda maryam take zaune,
Maryam wacce hankalin ta,bai gurin a lokacin tana kokarin diban wayar da taji sako ya shigo,
Muryan sadiya ce, dake kokarin cewa maryam ki ce barna kikayo wa Bros yau,
Sai a lokacin idon maryam ya kai a kayan da Sadiya ta zazzage a saman ties kasa,
Ba karamin kaduwa tayi ba don ganin irin yawan kayan da Sadiya ta ware cewa, duk nata ne,
Baki ta bude da niyar za tai magana sai kuma maganar ta makale mata yakasa fitowa,
Guda guda ta dinga bin kayan da kallon har idon ta ya sauka asaman wani dan kit, mai adon ruwan silver,
Rashin sani ko may ye a cikin wanan kwalin yasa ta tambaya Sadiya da cewa may ye a cikin kwalin,
A hankali sadiya ta bude kwalin wasu set din turare ne kusan kala hudu a ciki, amma duk na desame product,
Sai su man shafi masu kyauda da,tsada, kafin su karasa kallo yara suka dinga shigowa da caton din drinks din da ya sayo masu, a can,a
Ba Maryam ba har anty da safiya sai da sukai mamaki irin yawan drinks din da a ka shigo da shi,
Maryam mamakin ta shine cewa yaushe a har ya sai masu shi bata sani ba,
Dai lakacin da suka shiga shagon ya umurci wani da ya loda mashi su a mota, kafin su fito,
Safiya ce ta dan juya gefen da maryam take tana cewa, o ya sai ki zo ki ta sha tunda don ki a ka siyo ,
Batare da maryam tai magana ba tamike kawai niyar wuce wa dakin
Muryan Anty Dije ce ke cewa maryam din wa zaki bar wa wanan kayan a,nan,
Cak ta tsaya guri guda don jin maganar da yar na ta , ta yi,
Idon ta, takai kasa gurin da kayan suke zube, Safiya ce tagani tana ko,karin maida kayan a cikin ledan su,
Dukawa tayi ta dauki leda, daya daga cikin ledojin tai gaba kawai a,binta, ta bar sauran inda suke,
Bayan ta anty dije tabi da kallo tana mai tausayawa rayuwan yar kaunar nata,
Saman kujeran su ta zobe kayan gefen Naimat kadan,
Safiya ta biyo bayan ta dauke da sauran kayan a hannun ta,
Dai dai, gefen maryam ta zauna inda ta dauki hannun ta ta dora a saman ciyan maryam wace, ke kokarin cire, dan kunnen ta,
Sunan maryam din takira a hankali, tare da kara dafa ta don su fuskan ci junar su,
Maryam ina son ki bani aron hankalin ki nan ,a cikin murya mai nu fushi maryam din tace ina jinki ai,
Murmushi safiya din ta dan yi wanda bai kai ciki ba mai alamar yake,
Maryam may ke tsakanin ki da uncle Yusuf, ne ?
Batare da ta kalli inda safiya take zaune ba,tace a takaice, may ki ka gani halan, ?
Hmmm kawai safiya ta ce ma maryam din don jin ansan da ta bata, a takaice din,
Maryam look duk da nasan cewa ,ba wai zaki fada, min ai,nihin gaskiyar zancen gaskiya ba,
Akan abin da ke a tsakanin ki da uncle din ba amma aini kuma bawai yarinya ba ce da ba zan iya gane ko may kuke a ciki ba,
Kin dai sani, ?
Ta karashe zance tana mai yiwa maryam din wani irin mugun kallo ,
Barin fada maki gaskiya idan zakiyiwa kan ki fada wallah maryam kiwa kan ki don naga wankin hula na shirin kai ki dare,
Safiya may kike shirin fada min ne wai akan uncle ne ?
May ke a tsakanin na dashi ban da mutuci kawai,
Amma zaki zo ki wani dinga min tambaya kamar wani ya aiko ki yi min shi,
Sanin halin maryam da safiya tayi kawai sai tai dariya maimakon ta mai da zance wasa,
Ba kamar yadda ita,maryam din ta dauki maganar tankar da zafi ba,
Hakan da maryam din tayi bai hana Safiya ci gaba da mata zancen Yusuf din ba,
Maryam kiwa kanki fada wallahi don dai uncle zai so ki ya kuma rike amana, ba kamar yadda A, A da ki,kewa rawan kafa yake gwadamaki ba,,
A hasale maryam ta juyo tace kamar may ki ke nufi A,A yake gwada min safiya,?
Maryam inji safiya wace ta kira maryam din cikin nuna kulawa,
Ki yarda da zance na pls akan cewa da nai maki cewa akwai wani abu a tsakanin ki da uncle yusuf wallahi,
Wani irin mugun takaicin safiya ne ya rufewa maryam din ido wanda har yakai ta iya wa safiya din maganar komai a lokacin,
A hasale ta juyo da karfi tace Safiya tun,da har kin matsa da,cewa akwai,
To kwai din samay don naga cewa magana kawai ki ke son yi,
Maimakon safiya din ta biye mata sai ta mike cikin wasa take wa maryam din idan yai tsami ai maji,
Don Ruwa Baya Tsami banza inji, Maman Farida,,,,,
Sosai suke ta harkokin shirin bukin auren Naimat wanda yanzu saura yan kwanaki kadan ayi shi,
Ànty Dije wace tai matukar kokarin wajen ganin cewa taiwa amarya duk wani abin da ya dace ai mata, alokacin aure,
Kaya masu kyau nagani na fada yaiwa Naimat din na daki,
Sai a,wanan lokacin ne su Anty suka san cewa akwai yan tsirarrun Christiatorchi da dama agari wa yanda suka musulunta,
Kamar hadin baki sunyo gaiyyan junar su zuwa gurin karar wanan bukin
Maryam wace ke ta kokarin kawo masu ruwan sha tare da abin sha a lokacin tana jin irin yadda suke tawa Naimat murna da arzikin shigowa, cikkn muzulunci,
Anan take jin wata far addatijowa tana Naimat magana a cikin gwari gwarin hausan su,
Cewa kada kiyar da ki irin musuluntar Nao,mi, wace kusan sau uku tana musulunta tana kuma komawa Christian,
Saboda kawai wai ta kashe auren da tayi da musulmi,
Wanan maganar da maryam taji a lokacin yai matukar bata mamaki
Bata san lokacin da tasa bakin ta azancen ba tana mai tambayar su ko lafiya, ta dinga wanan irin Riddah hakan ?
Daya daga cikin matan wata mai hausan da ba daidai ba ta juya gurin da maryam take rike da kwalin drinks a hannun ta tace, acikin magana a hankali da kuma bacin rai da kaico a fuskan ta,
Kin san wasu basu da karfin imani a tare da,su, don haka auren da taiwa musulmi da zaran ya mutu sai ta koma matsayin ta na Christian,
Idan kuma wani musulmin yazo again ya aure ta sai ta kara canzawa zuwa cikin islama,
A haka har tai wanan kusan kashi uku yanzu haka tana a cikin Christian ne,
Maryam kara tambayar matar tayi da cewa kuma an kasa samu musulumi wanda zai rike ta,
A matsayin amna tun da tana da ra,ayin yin addinin muduluncin,
Sai matar tai wani irin daga hannun ta zuwa harba ta rike a cikin nuna wa?
Tace wasu maryam wacce tsayuwar ta da zancen da sukeyi ya jawo ra,ayin mutane da dama gurin su,
Matar tace ai kin san halin mutanen musulmai yanzu ba wai taimako da sukewa irin wanda ya musulunta haka,
San,nan kuma ita wanan matar, kishiyoyin ne ke hana ta zama a gidan mijin,
Bawai itace bata son zaman auren ba, saidai kuma mai maimakon idan tafito tasamu gidan wasu musulmai ta zauma a a sai dai kawai ta koma gidan su ta zauna
A haka yau da gobe sai kawai muji cewa ai ta koma Christian again,