Sashe 82
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Maryam wace ke zaune tana, gyaran kumbar kafar ta,
Wayar ta na gefe guda ta sa Kira,a tana dan bi a hankali,
Yusuf din ne yashigo da sallamar shi inda duk ita da yarta suka ansa mai sallamr shi, a lokaci guda,
Wani yaro yana biye da shi a bayan shi dauke da wani leda da ke dauke da ga hannun yaron,
Maryam wace tunda ta daga kan,ta da ta gaishe shi bata kara kallon inda yake ba ,
Muryan Anty da take daga wasu shaddadoji masu tsada da yakawo wa anty,
Don ta tayashi dibawa saboda ya kai a dinkawa Sadiyar shi,
A yadda suke zance da anty sai yana bawa maryam mamaki saboda irin yadda take gani daya fita waje yadda mutane ke wani girmama shi,
Anty Dije ta shiga wani wasa sadiyar tana wani yaba ta ga Yusuf
Tana kokarin kafa gwaunatin ta gare shi shiko sai wani lumshe idon shi yakeyi,
Don dai a gaskiya da farko ba,wai wani son ta yakeyi ba,
Don dai kawai tana yar uwar Jibrin ce yasa ya yardda da zance,
Sai gashi yanzu sannu a hankali yafara jinta ajikin shi,
Daga inda maryam take zaune tai wani dan guntun tsoki,
Yusuf tunda Allah yasa yanzu kun yi nisa ya,kamata ace yanzu zancen ya fi ni girma, saboda iyayye su shiga har kan duk da dai sun san da zancen,
Yusuf dan rau saya kai yana maijin dadin irin kulawar da Anty Dije ke yawan bashi,
Anty Dije tace hankalin ita Sadiyar ma zaifi kwanciya nake gani, da hakan,
Yusuf zai yi magana ke nan sai jin muryan maryam sukayi gabadayan su tana cewa,
Wai Anty ita wanan Sadiyar daki ta zancen ta ako yaushe,
May kika gani a gare tane wai, mace wace ta zubar wa kanta da aji, tace wai tana son namiji,
Har a dinga wani zuzuta zancenta sai kace wata can ,
Gata wata garmakyakiya da ita fuska ba fara,a , takare zancen dayin yar tsuki a karo na biyu,
Daga haka ta duka taci gaba da yankar farcen da takeyi,
Kamar ba ita bace tai wanan maganar da ta barsu suna mata kallin mamaki,
Murmushi Yusuf ya wanda har ya ba da yar sauti,
Hakan yasa maryam dago kai takalle shi don jin irin abinda yayi,
Anty Dije tace wanan kuma wani zance ne kawai na daban maryam a mma ai ko ba tada makusa sadiyar,
Kallo mai kamar harara tawatso gefen da suke kamar za tai magana sai kuma ta dukar da kanta taci gaba da abinda takeyi,
Saida ya gyara zaman shi da kyau yadan kada kafar shi sanan ya kalli inda take yace ma,
Anty ramawa Maryam tayi don na fada mata gaskiya akan samarin ta ranan,
Batai magana ba sai shiru da tai masu sai kace bada ita suke ba,
Anty dije ce tace hummmm maryam halinki sai ke wallahi,
Ba,a sukar aure fa inda ba zaka gyara ba to kayi shiru akai
Sai a,lokacin tai magana tana mai mikewa tana kakabar zanin ta da wani kyale,
Tace ai ni gaskiya na fada anty don sam ba suyi matching ba da ita,
Anty Dije wace taji haushin zancen kaunar nata tace,
Aisai ki samo mashi wace sukai machin dashi ina ga zaifi wanan jayayar taki,
Daki tashige abinta tana turo baki gaba don dai ita tafadi ba kuma yadda za,aiyi da ita,
Duk da dare ne ya,kamata a ce yai barci by now
Amma sam barci yaki zuwa mai sai ma maganar maryam dake kokarin yi mai yawo a kwakwalwan shi,
Maganar maryam din gaskiya ne duk da ya fahinci acikin gatse tai mashi su,
Amma shi kanshi yasan cewa sam basu dace ba tun farko ,
Saboda Jibrin kawai yadaure har haka tafaru a tsakanin su,
Tunda Jibrin din ya nuna yana son wanan abin shikuma bai iya,watsa mai kasa a ido,,
Juyawa yayi dayan ban garen yana mai kara rintse idanun shi stil maganar ce ke mai yawo akai,har yanzu,,,,,,,,,
👏👏👏👏👏👏👏👏
Dan Allah kuyi hakkuri masu cewa wai basu gane abinda nake rubutawa, wai bani rubutu da kyau ku yi min afuwan pls banda enough time ne da zantayin editing
ZEEE. MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣2⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,
Assalamu A,laikum yan uwa musulmai, fatan alheri agare ku ko dayau she,
Wanan daren Alhamis din son in amfani dashi gurin mika gaisuwata tare da fatan alheri, ga duk masoya wanan novel na furen juji da,nakeyi,
Kaunar novel din ku na nuna kaunar ku zuwa ga addinin mu ta musulunci maidaraja,
Ubangiji Allah ya kara haskaka maku rayuwan ku, Allah yakara rufa asiri nagade,,,,,,
Zaune yake saman table din dake cikin office din shi yana duban wasu takardu,
Sai laptop din shi dake a saman table din gefe guda ajiye,
Yana rike da biru sai ticking din wasu daga cikin abinda yake diba a cikin takardun yake yi,
Kada kanshi cikin mamaki yakeyi don sam bai taba tsamanin cewa abin ya kai haka ba,
Biron dake hannun shi da pepper ya aje saman table din,
Komawa yayi da sauri saman kujerar da yake zaune da farko,cikin sauri ya fara dan,na computer,
Hannun shi guda da sauri yake sarrafa computer din shi don son ya tabbatar da abin da ya ke gani, a rubuce,
Bakomai bane face zunturu tun ribar kudi da company shi ta samu,
Sau uku yana furta Subbahanallah Wallahamdullah Wa,lah,illaha,illah, Allahu Akbar,
Sai kuma yadora da fadar Hamdallah,
Komawa yayi ya dafe kanshi da hannun shi duk biyu kamar mai jin wani ciwo ko tunane,
Zubur ya mike yana mai daukar makulin motar shi,
Yanufi hanyar da zai sada shi elevator, don ya yi saurin sauka,
Tuki yakeyi a hankali sai tune yakeyi yanayi yana kallon gaban sa,
Gidan wani limamin massalacin da yake yawan bi sallah ya tsaya,
Zaune yake gaban malam cikin ladabi yakewa malam bayanin irin riban da ya samu a cikin wanan lokacin,
Saida malam yai gyaran murya sannan ya fara magana acikin kwanciyar hankali yadda Yusuf din zai fahince shi,
Komai na gamay da zakka da kuma sadaka fissabilliha malam yai mai karin haske akai,,
Godiya yaiwa malam yakawo alheri mai yawa yabawa malam din,
Bai koma office ba saboda yana da abubuwan da yake da bukatar yi kafin dare,
Ga fahintar shi ga bayanin da malam yai mai, shine, cewa zaka bayar da ita ga wanda ke a cikin bukata yafi,
Ko kuma ka taimaki wani ta yadda mai,shi zai iya mikewa,
Ba kamar yadda yaga cewa akasarin madu kudi suna rabon zakkah a yanzu ba,
Da za ace sai tallaka yabi layi adinga bawa kowa dari biyar biyar ko yan dubu guda guda,
Inda zaka ga mutane suna ta tururuwa zuwa karban zakkah gidan masu kudi,
Inda har ko kawa akeyi a gurin taron maza da mata akan zakkan naira dari biyar,
Yau kusan kwanan su biyu ba su komai da shi da ibrahim sai kasafi akan yadda ya kamata sukeyi,
Ibrahim yai mamaki kwarai ga yadda ya fahinci cewa Yusuf din yana kokarin ya kawo sallon bada zakkah shi,
Ance yawan tambaya ko sa ido yana kowa zubewar mutunci,
Don hakane Ibrahim ke yawan yin taka tsantsan ga al,amuran Yusuf daya ke gani,
Da marance ya shirya cikin shigar matafiya, inda yadauki jakar shi tankar mai tafiya,
Hanyar garin Suleja ya nufa saida yai ta yawo so sai a garin,
Inda ya kula da unguwar da yaga talkawa sunyi yawa sosai,
Wani massalaci yagani mai irin ginar laka, yadiba da kyau ya dubi yanayin gurin,
Komawa yayi yasamu wani hotel yakama don ya kwana,
Washegari tun da safe yabar wanan gari na Suleja yaiwa garin kwantagora tsinke,
Bayan tafiyar shi waye war gari sai ga jama,a dattawan unguwa sun taru suna, kallon damin kudin da aka aje a, cikin wani katon leda da akai raping din shi ,a cikin massalaci
Da farko tsoro sukaji amma daga baya sai akace kodai kudin wani matafiyi ne ya manta dasu a gurin,
Sai sukace a kirga sai asamu wanda aka ba ya kai koda banki ne ya aje masu har zuwa lokacin da mai shi zai bullo, su bashi abin shi,
Wata yar farar takarda ce tafado daga cikin ledar, da aka fara warwarewa,
ZAKKAH
A,karubuta da manyar haruffa gabadayan su sai wanan ya kalli wanan wancan ya kalli wancan, gurin yai tsit,
Mutun guda daga cikin sune yace ALLAHU AKBAR da karfi sai sauran suka karba mai,
a lokaci guda gaba dayan su,,,,
Na suka shiga yiwa mai wanan halin adu,an fatan alheri da gamawa da duniya lafiya,
A garin kwantagora ma irin haka yadiga rabawa mutane zakka batare da ansan cewa daga gurin shi bane kudin ke zuwa,
Jama,a sai zancen ake ta yadawa iri,iri, wasu harda kari sukeyi a,kai cewa, wai ai wani ne kuma sukara yawan kudin da mai shi ya samu,
Tunda yaiwa garin shigar dare baya fita ko ina don haka ba kowane yasan cewa yana garin ba,
Sai wa yan da yake sallah jam i tare da su a massalaci, suka sani,
Wayar ta na gefe guda ta sa Kira,a tana dan bi a hankali,
Yusuf din ne yashigo da sallamar shi inda duk ita da yarta suka ansa mai sallamr shi, a lokaci guda,
Wani yaro yana biye da shi a bayan shi dauke da wani leda da ke dauke da ga hannun yaron,
Maryam wace tunda ta daga kan,ta da ta gaishe shi bata kara kallon inda yake ba ,
Muryan Anty da take daga wasu shaddadoji masu tsada da yakawo wa anty,
Don ta tayashi dibawa saboda ya kai a dinkawa Sadiyar shi,
A yadda suke zance da anty sai yana bawa maryam mamaki saboda irin yadda take gani daya fita waje yadda mutane ke wani girmama shi,
Anty Dije ta shiga wani wasa sadiyar tana wani yaba ta ga Yusuf
Tana kokarin kafa gwaunatin ta gare shi shiko sai wani lumshe idon shi yakeyi,
Don dai a gaskiya da farko ba,wai wani son ta yakeyi ba,
Don dai kawai tana yar uwar Jibrin ce yasa ya yardda da zance,
Sai gashi yanzu sannu a hankali yafara jinta ajikin shi,
Daga inda maryam take zaune tai wani dan guntun tsoki,
Yusuf tunda Allah yasa yanzu kun yi nisa ya,kamata ace yanzu zancen ya fi ni girma, saboda iyayye su shiga har kan duk da dai sun san da zancen,
Yusuf dan rau saya kai yana maijin dadin irin kulawar da Anty Dije ke yawan bashi,
Anty Dije tace hankalin ita Sadiyar ma zaifi kwanciya nake gani, da hakan,
Yusuf zai yi magana ke nan sai jin muryan maryam sukayi gabadayan su tana cewa,
Wai Anty ita wanan Sadiyar daki ta zancen ta ako yaushe,
May kika gani a gare tane wai, mace wace ta zubar wa kanta da aji, tace wai tana son namiji,
Har a dinga wani zuzuta zancenta sai kace wata can ,
Gata wata garmakyakiya da ita fuska ba fara,a , takare zancen dayin yar tsuki a karo na biyu,
Daga haka ta duka taci gaba da yankar farcen da takeyi,
Kamar ba ita bace tai wanan maganar da ta barsu suna mata kallin mamaki,
Murmushi Yusuf ya wanda har ya ba da yar sauti,
Hakan yasa maryam dago kai takalle shi don jin irin abinda yayi,
Anty Dije tace wanan kuma wani zance ne kawai na daban maryam a mma ai ko ba tada makusa sadiyar,
Kallo mai kamar harara tawatso gefen da suke kamar za tai magana sai kuma ta dukar da kanta taci gaba da abinda takeyi,
Saida ya gyara zaman shi da kyau yadan kada kafar shi sanan ya kalli inda take yace ma,
Anty ramawa Maryam tayi don na fada mata gaskiya akan samarin ta ranan,
Batai magana ba sai shiru da tai masu sai kace bada ita suke ba,
Anty dije ce tace hummmm maryam halinki sai ke wallahi,
Ba,a sukar aure fa inda ba zaka gyara ba to kayi shiru akai
Sai a,lokacin tai magana tana mai mikewa tana kakabar zanin ta da wani kyale,
Tace ai ni gaskiya na fada anty don sam ba suyi matching ba da ita,
Anty Dije wace taji haushin zancen kaunar nata tace,
Aisai ki samo mashi wace sukai machin dashi ina ga zaifi wanan jayayar taki,
Daki tashige abinta tana turo baki gaba don dai ita tafadi ba kuma yadda za,aiyi da ita,
Duk da dare ne ya,kamata a ce yai barci by now
Amma sam barci yaki zuwa mai sai ma maganar maryam dake kokarin yi mai yawo a kwakwalwan shi,
Maganar maryam din gaskiya ne duk da ya fahinci acikin gatse tai mashi su,
Amma shi kanshi yasan cewa sam basu dace ba tun farko ,
Saboda Jibrin kawai yadaure har haka tafaru a tsakanin su,
Tunda Jibrin din ya nuna yana son wanan abin shikuma bai iya,watsa mai kasa a ido,,
Juyawa yayi dayan ban garen yana mai kara rintse idanun shi stil maganar ce ke mai yawo akai,har yanzu,,,,,,,,,
👏👏👏👏👏👏👏👏
Dan Allah kuyi hakkuri masu cewa wai basu gane abinda nake rubutawa, wai bani rubutu da kyau ku yi min afuwan pls banda enough time ne da zantayin editing
ZEEE. MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣2⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,
Assalamu A,laikum yan uwa musulmai, fatan alheri agare ku ko dayau she,
Wanan daren Alhamis din son in amfani dashi gurin mika gaisuwata tare da fatan alheri, ga duk masoya wanan novel na furen juji da,nakeyi,
Kaunar novel din ku na nuna kaunar ku zuwa ga addinin mu ta musulunci maidaraja,
Ubangiji Allah ya kara haskaka maku rayuwan ku, Allah yakara rufa asiri nagade,,,,,,
Zaune yake saman table din dake cikin office din shi yana duban wasu takardu,
Sai laptop din shi dake a saman table din gefe guda ajiye,
Yana rike da biru sai ticking din wasu daga cikin abinda yake diba a cikin takardun yake yi,
Kada kanshi cikin mamaki yakeyi don sam bai taba tsamanin cewa abin ya kai haka ba,
Biron dake hannun shi da pepper ya aje saman table din,
Komawa yayi da sauri saman kujerar da yake zaune da farko,cikin sauri ya fara dan,na computer,
Hannun shi guda da sauri yake sarrafa computer din shi don son ya tabbatar da abin da ya ke gani, a rubuce,
Bakomai bane face zunturu tun ribar kudi da company shi ta samu,
Sau uku yana furta Subbahanallah Wallahamdullah Wa,lah,illaha,illah, Allahu Akbar,
Sai kuma yadora da fadar Hamdallah,
Komawa yayi ya dafe kanshi da hannun shi duk biyu kamar mai jin wani ciwo ko tunane,
Zubur ya mike yana mai daukar makulin motar shi,
Yanufi hanyar da zai sada shi elevator, don ya yi saurin sauka,
Tuki yakeyi a hankali sai tune yakeyi yanayi yana kallon gaban sa,
Gidan wani limamin massalacin da yake yawan bi sallah ya tsaya,
Zaune yake gaban malam cikin ladabi yakewa malam bayanin irin riban da ya samu a cikin wanan lokacin,
Saida malam yai gyaran murya sannan ya fara magana acikin kwanciyar hankali yadda Yusuf din zai fahince shi,
Komai na gamay da zakka da kuma sadaka fissabilliha malam yai mai karin haske akai,,
Godiya yaiwa malam yakawo alheri mai yawa yabawa malam din,
Bai koma office ba saboda yana da abubuwan da yake da bukatar yi kafin dare,
Ga fahintar shi ga bayanin da malam yai mai, shine, cewa zaka bayar da ita ga wanda ke a cikin bukata yafi,
Ko kuma ka taimaki wani ta yadda mai,shi zai iya mikewa,
Ba kamar yadda yaga cewa akasarin madu kudi suna rabon zakkah a yanzu ba,
Da za ace sai tallaka yabi layi adinga bawa kowa dari biyar biyar ko yan dubu guda guda,
Inda zaka ga mutane suna ta tururuwa zuwa karban zakkah gidan masu kudi,
Inda har ko kawa akeyi a gurin taron maza da mata akan zakkan naira dari biyar,
Yau kusan kwanan su biyu ba su komai da shi da ibrahim sai kasafi akan yadda ya kamata sukeyi,
Ibrahim yai mamaki kwarai ga yadda ya fahinci cewa Yusuf din yana kokarin ya kawo sallon bada zakkah shi,
Ance yawan tambaya ko sa ido yana kowa zubewar mutunci,
Don hakane Ibrahim ke yawan yin taka tsantsan ga al,amuran Yusuf daya ke gani,
Da marance ya shirya cikin shigar matafiya, inda yadauki jakar shi tankar mai tafiya,
Hanyar garin Suleja ya nufa saida yai ta yawo so sai a garin,
Inda ya kula da unguwar da yaga talkawa sunyi yawa sosai,
Wani massalaci yagani mai irin ginar laka, yadiba da kyau ya dubi yanayin gurin,
Komawa yayi yasamu wani hotel yakama don ya kwana,
Washegari tun da safe yabar wanan gari na Suleja yaiwa garin kwantagora tsinke,
Bayan tafiyar shi waye war gari sai ga jama,a dattawan unguwa sun taru suna, kallon damin kudin da aka aje a, cikin wani katon leda da akai raping din shi ,a cikin massalaci
Da farko tsoro sukaji amma daga baya sai akace kodai kudin wani matafiyi ne ya manta dasu a gurin,
Sai sukace a kirga sai asamu wanda aka ba ya kai koda banki ne ya aje masu har zuwa lokacin da mai shi zai bullo, su bashi abin shi,
Wata yar farar takarda ce tafado daga cikin ledar, da aka fara warwarewa,
ZAKKAH
A,karubuta da manyar haruffa gabadayan su sai wanan ya kalli wanan wancan ya kalli wancan, gurin yai tsit,
Mutun guda daga cikin sune yace ALLAHU AKBAR da karfi sai sauran suka karba mai,
a lokaci guda gaba dayan su,,,,
Na suka shiga yiwa mai wanan halin adu,an fatan alheri da gamawa da duniya lafiya,
A garin kwantagora ma irin haka yadiga rabawa mutane zakka batare da ansan cewa daga gurin shi bane kudin ke zuwa,
Jama,a sai zancen ake ta yadawa iri,iri, wasu harda kari sukeyi a,kai cewa, wai ai wani ne kuma sukara yawan kudin da mai shi ya samu,
Tunda yaiwa garin shigar dare baya fita ko ina don haka ba kowane yasan cewa yana garin ba,
Sai wa yan da yake sallah jam i tare da su a massalaci, suka sani,