Sashe 114
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Maryam dauko mai cup mu karya tare, inji mijin Anty Dije yace wa maryam din
Yusuf wanda kan shi na kasa bai daga ba yace wa mijin anty ai baya son tea so,sai yafi da, son ya sha kunu, shi,
Da mamaki yake kallon Yusuf din inda yace kai kan iyalinka sun huta, gaskiya da wahala,
Sai kuma yai saurin kai kallon shi ga Yusuf wanda ke shirin zama a lokacin yace
Ya maganar zancen da Dije tace baba yai maku ne kai da maryam, naji shiru mana,
Maryam wace a lokacin tana kokarin zuba mai kunun shi na gyada dake a cikin jug a cup
Wani irin kallin mamaki ta aikawa Anty nata dashi wace itama dai mijin ta take kallo,,
A hankali takai kallon ta ga Yusuf wanda shima kokarin sauke kai kasa yake yi,
Jin gurin yai tsit ne yasa Illiya dagowa yai wa kowa kallon mamaki kai tsaye ya fara magana,
Mijin Anty Dije ya kai kallon shi ga Yusuf din wanda kan shi ke a duke yace,
Yusuf mu ba,zamu so, ace baku shirya dajuna ba kai da maryam ,
Sabo irin yadda muke tare da kai a matsayin dan uwa daga cikin mu,
Don dai ita maryam nasan cewa bazata kyatare zancen mahaifin ta ba,
Da sauri ta kara kallon mijin yar ta don jin abinda yace a kan ta,
Don Allah ya Illiya ka taimaki rayuwata kasa baba ya janye wanan zancen,
Wanda yake kokarin kwace min daga farin ciki na wanda nake kauna
Wanan furuncin nata na karshe yasa,duk kan su kura mata ido,
Yusuf wanda ke dan motsa kunu a cup ya ansa da cewa tabbas maganar maryam gaskiyane,
Tunda tana tare da wanda take son tun da dadewa
Kaga bai dace ace an rabata da wani ba dan wani,
Wanan maganar da Yusuf yayi ta karshe shi ya,bawa mijin anty tausayi so sai
May maryam ke nufi da cewa a bawa baba hakkuri sam bai taba zaton haka daga gare ta ba sam,
Don haka cikin tsawa yadaka mata cewa baki da hankali a she maryam ina maki daukar mai hankali, ?
To ki san da sanin cewa indai babane iyakar maganar shi ce ya fada ba wai zabi yabaki ba,
Don ma dai kawai Yusuf din ya kasan ce shi bako ne daga cikin mu dakin ga aiki da cikawa,
Hawaye ne ya fara silalo mata daga fuskan ta tana sharewa a hankali,
Mijin Anty Dije yace ina ma wanda kikewa ikirarin cew kina dashi din yake, ?
Maryam wacce saboda haushin irin yadda mijin yar ta yai mata a gaban Yusuf kamar wace ba tada gata,
Yasa ko kallon shi ba tayi ba takama hanyar zuwa dakin takawai tana mai share hawaye,
Tukin mota yakeyi amma hankalinshi na ga magganganun da sukayi da safe a gidan Anty Dije,
A hankali ya shafa fuskan shi da tafin hannun shi,
Inda ya hade wasu miyau masu daci da suka tsaya mai a bakin shi,
Har ya isa garin Abuja maganar taki fita mai azuciyar shi,
Bai huta ba ita kuma maman Choima ta haushi da fada akan cewa ya cuce su da ya aurawa Ibrahim da Naimat,
Don may ya musuluntar da ita batare da sanin iyayyen ta ba,
Dukan shi tsohuwar ta shigayi da hannun ta bibiyu tana mai yin kuka da ihu,
Ganin zata iya bata mai lokaci ya sa shi janta a hankali zuwa dakin ta inda ya zaunar da ita a hankali saman gado yana mai ce mata ba gaskiya bane,
Tace mai ai Samuel ya zo bayan baya nan yake sheda mata abinda ke faruwa,
Sai da ya samu yadan lalabata ya wuce zuwa dakin shi,
Rigar dake ajikin shi ya sabule gaba daya tare da jefata saman gadon shi,
Shima fadawa yayi tare da lumshe idon shi yanamai karanto Subbahanallahi, Walhamdullahi Wallahu ,Akbar,
Har zuwa lokacin da yaji zuciyar shi tai mashi sanyi,
Sannan ya mike zuwa bathroom don yadan watsa ruwa, ko zai ji sanyi a rayuwar shi irin yadda yake ji,
Sai bayan ya fito ne yana,saye da wata jallabiya mai ruwan milk, colour,
Yana dan goge ruwa a kan shi wayar shi tafado mai a rai,
Sai a lokacin ya tna cewa yasa ta a silent tun yana hanya,
Da sauri yadauko wayar yana dibawa, kirane kusan talatin da wani abu,
Inda akasarin su duk kurane daga anty Dije sai kuma sauran friend's da abokan aiki,
Kiran karshe dayagani shi ya bashi mamaki don sam bai yi zaton ganin kiranta ba a wanan lokacin,
Ba kowa bace illa maryam da mamaki yake kallon sunan nata yana mai tambayar kan shi ko may take so dashi har takira shi,,
Wayan ya ajiye inda yanufi gurin da sallayar shi take yana kokarin shimfidawa,
Karar wayar shi ce ta katse shi a lokacin don ya mai da ita da karar ta,
Anty yagani rubuce a screen dinwayar tashi alamar itace ke kiran shi,
Dauka yayi amma sai ta haushi da masifa tana mai cewa ina ya shige haka tun da safe take neman shi bata samun shi,
Nan yake sheda mata cew yana Abuja kada ta damu,
Cikin kwantar da murya tace Abuja Yusuf ?
Abuja ka koma baka fada muna ba may yafaru Yusuf kawuce yau ba sallama haka,
Murmushi yai mata a karo nafarko yau tun xa gari ya waye mai,
Yace ba komai Anty tafiyar ce kawai ta riskeni a haka,
Shirune yadan biyo baya batare dakowa yai magana ba daga cikin su,
Kashe wayan yaji tayi abinda bai taba faruwa ba ke nan a tsakanin su,
Yana kashe wayar kamar hadin baki kiran maryam na shigowa
Amma sai ya share kiran nata kawai yatada sallah shi abin shi,
Ya dade a zaune yana lazumi inda yake ta kai kukan shi ga Allah akan Allah yai mai mafita, da kuma zabi na alheri a rayuwar shi,
Ya mike don ya kwanta ko zai dan samu barci yadan huta,
Ya kwanta kamar minti biyar yaji kira ga wayar shi kokarin kashe wayar yakeyi a daidai lokacin da yaga sunan maryam again a saman wayar,
Kamar ya share ta saidai yadaure ya dauka saboda time din da agogo ya nuna mai nadare,
Muryan taji a cikin wani yanayi tana mai ce mai hello,
Inda shima ya karba mata da cew wa,alakissalam,
Sai kuma tai shiru batare da ta furta komai ba,
Idon shi yadan rintse don wani irin abu da yake ji yana taso mai a zuciya,
Yana niyar kashewa ne yaji muryan ta tana cewa Uncle dan Allah ka taimaka min agurin baba ka fada mai gaskiya cewa ba soyayya atsakanin mu ko kadan,
Yanajin tafafi haka yakatse wayar tashi tare da rufe layin nashi yana mai runtse idon shi da suka kada sukayi ja,alokacin,,,,,,, l
SEENABU ZEE MAKAWA YAURI KEBBI STATE,,,
[4/7, 5:57 AM] +234 810 770 2287: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
6⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
IYYA KA,NA ABBUD WA,IYYAKA NAS,TA, INN,,
Dan Allah dai jama,a kuyi hakkuri dani saboda lokacina ne nake batawa ina faran ta maku rai dashi,
Bawai dole yadda mutun yake so zai samu ba,
Kuyi min Uzuri pls bawai magana daya nake ta fadi ba yadda labarin yake ne na,ke yi,,,,
👏👏👏👏👏👏👏
Yusuf wanda kan shi na kasa bai daga ba yace wa mijin anty ai baya son tea so,sai yafi da, son ya sha kunu, shi,
Da mamaki yake kallon Yusuf din inda yace kai kan iyalinka sun huta, gaskiya da wahala,
Sai kuma yai saurin kai kallon shi ga Yusuf wanda ke shirin zama a lokacin yace
Ya maganar zancen da Dije tace baba yai maku ne kai da maryam, naji shiru mana,
Maryam wace a lokacin tana kokarin zuba mai kunun shi na gyada dake a cikin jug a cup
Wani irin kallin mamaki ta aikawa Anty nata dashi wace itama dai mijin ta take kallo,,
A hankali takai kallon ta ga Yusuf wanda shima kokarin sauke kai kasa yake yi,
Jin gurin yai tsit ne yasa Illiya dagowa yai wa kowa kallon mamaki kai tsaye ya fara magana,
Mijin Anty Dije ya kai kallon shi ga Yusuf din wanda kan shi ke a duke yace,
Yusuf mu ba,zamu so, ace baku shirya dajuna ba kai da maryam ,
Sabo irin yadda muke tare da kai a matsayin dan uwa daga cikin mu,
Don dai ita maryam nasan cewa bazata kyatare zancen mahaifin ta ba,
Da sauri ta kara kallon mijin yar ta don jin abinda yace a kan ta,
Don Allah ya Illiya ka taimaki rayuwata kasa baba ya janye wanan zancen,
Wanda yake kokarin kwace min daga farin ciki na wanda nake kauna
Wanan furuncin nata na karshe yasa,duk kan su kura mata ido,
Yusuf wanda ke dan motsa kunu a cup ya ansa da cewa tabbas maganar maryam gaskiyane,
Tunda tana tare da wanda take son tun da dadewa
Kaga bai dace ace an rabata da wani ba dan wani,
Wanan maganar da Yusuf yayi ta karshe shi ya,bawa mijin anty tausayi so sai
May maryam ke nufi da cewa a bawa baba hakkuri sam bai taba zaton haka daga gare ta ba sam,
Don haka cikin tsawa yadaka mata cewa baki da hankali a she maryam ina maki daukar mai hankali, ?
To ki san da sanin cewa indai babane iyakar maganar shi ce ya fada ba wai zabi yabaki ba,
Don ma dai kawai Yusuf din ya kasan ce shi bako ne daga cikin mu dakin ga aiki da cikawa,
Hawaye ne ya fara silalo mata daga fuskan ta tana sharewa a hankali,
Mijin Anty Dije yace ina ma wanda kikewa ikirarin cew kina dashi din yake, ?
Maryam wacce saboda haushin irin yadda mijin yar ta yai mata a gaban Yusuf kamar wace ba tada gata,
Yasa ko kallon shi ba tayi ba takama hanyar zuwa dakin takawai tana mai share hawaye,
Tukin mota yakeyi amma hankalinshi na ga magganganun da sukayi da safe a gidan Anty Dije,
A hankali ya shafa fuskan shi da tafin hannun shi,
Inda ya hade wasu miyau masu daci da suka tsaya mai a bakin shi,
Har ya isa garin Abuja maganar taki fita mai azuciyar shi,
Bai huta ba ita kuma maman Choima ta haushi da fada akan cewa ya cuce su da ya aurawa Ibrahim da Naimat,
Don may ya musuluntar da ita batare da sanin iyayyen ta ba,
Dukan shi tsohuwar ta shigayi da hannun ta bibiyu tana mai yin kuka da ihu,
Ganin zata iya bata mai lokaci ya sa shi janta a hankali zuwa dakin ta inda ya zaunar da ita a hankali saman gado yana mai ce mata ba gaskiya bane,
Tace mai ai Samuel ya zo bayan baya nan yake sheda mata abinda ke faruwa,
Sai da ya samu yadan lalabata ya wuce zuwa dakin shi,
Rigar dake ajikin shi ya sabule gaba daya tare da jefata saman gadon shi,
Shima fadawa yayi tare da lumshe idon shi yanamai karanto Subbahanallahi, Walhamdullahi Wallahu ,Akbar,
Har zuwa lokacin da yaji zuciyar shi tai mashi sanyi,
Sannan ya mike zuwa bathroom don yadan watsa ruwa, ko zai ji sanyi a rayuwar shi irin yadda yake ji,
Sai bayan ya fito ne yana,saye da wata jallabiya mai ruwan milk, colour,
Yana dan goge ruwa a kan shi wayar shi tafado mai a rai,
Sai a lokacin ya tna cewa yasa ta a silent tun yana hanya,
Da sauri yadauko wayar yana dibawa, kirane kusan talatin da wani abu,
Inda akasarin su duk kurane daga anty Dije sai kuma sauran friend's da abokan aiki,
Kiran karshe dayagani shi ya bashi mamaki don sam bai yi zaton ganin kiranta ba a wanan lokacin,
Ba kowa bace illa maryam da mamaki yake kallon sunan nata yana mai tambayar kan shi ko may take so dashi har takira shi,,
Wayan ya ajiye inda yanufi gurin da sallayar shi take yana kokarin shimfidawa,
Karar wayar shi ce ta katse shi a lokacin don ya mai da ita da karar ta,
Anty yagani rubuce a screen dinwayar tashi alamar itace ke kiran shi,
Dauka yayi amma sai ta haushi da masifa tana mai cewa ina ya shige haka tun da safe take neman shi bata samun shi,
Nan yake sheda mata cew yana Abuja kada ta damu,
Cikin kwantar da murya tace Abuja Yusuf ?
Abuja ka koma baka fada muna ba may yafaru Yusuf kawuce yau ba sallama haka,
Murmushi yai mata a karo nafarko yau tun xa gari ya waye mai,
Yace ba komai Anty tafiyar ce kawai ta riskeni a haka,
Shirune yadan biyo baya batare dakowa yai magana ba daga cikin su,
Kashe wayan yaji tayi abinda bai taba faruwa ba ke nan a tsakanin su,
Yana kashe wayar kamar hadin baki kiran maryam na shigowa
Amma sai ya share kiran nata kawai yatada sallah shi abin shi,
Ya dade a zaune yana lazumi inda yake ta kai kukan shi ga Allah akan Allah yai mai mafita, da kuma zabi na alheri a rayuwar shi,
Ya mike don ya kwanta ko zai dan samu barci yadan huta,
Ya kwanta kamar minti biyar yaji kira ga wayar shi kokarin kashe wayar yakeyi a daidai lokacin da yaga sunan maryam again a saman wayar,
Kamar ya share ta saidai yadaure ya dauka saboda time din da agogo ya nuna mai nadare,
Muryan taji a cikin wani yanayi tana mai ce mai hello,
Inda shima ya karba mata da cew wa,alakissalam,
Sai kuma tai shiru batare da ta furta komai ba,
Idon shi yadan rintse don wani irin abu da yake ji yana taso mai a zuciya,
Yana niyar kashewa ne yaji muryan ta tana cewa Uncle dan Allah ka taimaka min agurin baba ka fada mai gaskiya cewa ba soyayya atsakanin mu ko kadan,
Yanajin tafafi haka yakatse wayar tashi tare da rufe layin nashi yana mai runtse idon shi da suka kada sukayi ja,alokacin,,,,,,, l
SEENABU ZEE MAKAWA YAURI KEBBI STATE,,,
[4/7, 5:57 AM] +234 810 770 2287: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
6⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
IYYA KA,NA ABBUD WA,IYYAKA NAS,TA, INN,,
Dan Allah dai jama,a kuyi hakkuri dani saboda lokacina ne nake batawa ina faran ta maku rai dashi,
Bawai dole yadda mutun yake so zai samu ba,
Kuyi min Uzuri pls bawai magana daya nake ta fadi ba yadda labarin yake ne na,ke yi,,,,
👏👏👏👏👏👏👏