Sashe 109
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Sanya suke cikin dogayen rigunar shadda mai ruwan powder, wanda dinkin shi ya,kai har kasa kamar yana jan kasa,
Hannun dinkin shara,shara, dashi har ya dan zarta hannun su,
Takalman su masu tsinin duduge, da su da kuma tsawo,
Sai chewing gun dake a bakin su suna taunawa kas,kas, kas,
Duk karan chewing gun din ya damu maryam wace ke gaba tana masu jagora zuwa ciki,
Idon su kem a kanta, yanayin ta da kuma yanayin shigar ta ya sasu yin hassada da ita a cikin zukatan su,
Kayan da ke a jikin ta da nai bayani baya din kin yan Senegal yakarbi jikin ta yai mata dan karen kyau, a jiki,
Yana zaune kamar yadda ta bar shi kafin ta fita,
Sai dai wanan karon waya ce a hannun shi yake yi,
Takon su takalman su da ya cika gidan duk ya ruda ko ina,
Wanda hakan ya jawo hankalin mutanen dake ta wajen tsakar gidan zaune,
Inda suka zubo masu ido caaaa, suko sai wani ran gwada sukeyi abin su
Gurin zama maryam din ta nuna masu saboda samun shi da sukayi yana waya a lokacin,
Fita tayi zuwa dauko tire inda ta jero masu abin sha da cups saman ture din,
Duk wanda da Yusuf ke yi idon shi sometimes suna gittaiyya akan maryam wace ke sintirin taron baki,
A hankali ta dire mazu shi a gaban su inda ya yunkura zuwa dayan kujeran da ke gefen,
A lokacin shi ma yusuf din yai sallama da wanda yake waya dashi din,
A cikkin wani irin kashe murya Sadiya kewa Yusuf din magana ,
Ganin haka yasa maryam yunkurin tashi don barin gurin,
Shigowan Anty Dije tare da sallama sai yan rakiyan da suka raka ta gurin gyaran gidan suka shigo a gajiye,
Yun,kurawa, yayi don ya gyara zaman shi da kyau don gani shigowar su anty gidan,
Kallo daya Anty tai masu kawai sai ta wani dan fuske fuskan ta tankar bata ji dadin ganin su ba,
Su ma dai ba wai sun sake jiki da ita ba ce a irin yadda su ka gan su,
Gaisawa sukayi sama , sama da su anty dije din tankar ba su so ganin ta ba,
Yusuf ne ke gaida anty a cikkin kulawa da girmamawa inda yake ta faman yi masu sannu da zuwa,
Gaba daya hankalin shi, ya baya gurin da anty dije ke mai bayanin yadda aikin nasu ya kaya,
So sai yaji dadin baya nin da Anty Dije ke mai akan irin yadda aikin ya kaya,
Sadiya ce cikin wani irin sallon murya ta ce D, Yusuf din wanda ke, magana da Anty yadan juyo gurin ta kadan,
Maryam ce tsaye a gefe dauke da ruwan leda tana kokarin rarabawa mutane don su biyar ne suka shigo
Cikin wani marairai ce murya take ce mai muna son mu tafi fa,
Anty ce tai magana wanan karon da cewa haba ku dan dakata in baku, abin buki pls,
Maryam ce tace cikin dan sake fuska tun yanzun nan da shigowar ku har zaku tafi,
Sadiya wace tai tankar bata ji ko may maryam din ke fada ba, ta wani share,kawai,
Saida ya gaji don kanshi ya mike tsaye yana mai cewa Anty Dije sai an jima idan yadawo,
Sai anjima ma da kyat sukewa mutane shi ida suka bi bayan Yusuf din,
Su na shiga mota yadan wuce gidan su Anty batare da ya waigo inda Sadiya take zaune ba yace,
Sadiya may wanan yarinyar ta tare maki ki ke wani share ta haka,
Pls bana son irin haka, Sadiya yace a cikin dakewa,
Caraf Sadiya tace Nafa san ko may wanan yarinyar da yar ta muna fuka suke kullawa a kai na,
Da wani irin karfi ya faka motar shi wanda har yasa karan motar yajawo hankalin mutane,
Ita kan ta sadiyar sai da ta ji tsoron wanan karar amma sai kawai ya dake ya wani matse fuskan shi,ya ce,
Kufita min mota, bata motsaba a inda take sai ma ci gaba da taunar chewing gun da tayi,
Wani irin tsawa yadaka mata saida ta firgita wanan karon yace ku fita, min nace,
Yadda su ka ga fuskan shi ya canza tankar na wani katon zaki yasa su jin tsoron shi,
Murya na rawa ka fara cewa, don Allah yayi hakuri ya karasa da su saboda Allah,
Sai da yai kamar ya dukar da kan shi saboda yadda yake ji a zuciyar shi,
Tankar wani zaki da ya kwana bakwai baici komai ba,
Sunan Allah da kawar sadiya ke ta hada su da shi yasa shi tayar da mota ya hau saman titin a hankali,
Sai da suka danyi nisa ya sauke wani irin ajiyar zuciya batare da yakalle ta ba yace,
Sadiya kinyi babban kuskure na ai,banta Ànty Dije da kikayi a gabana
Tun ban aure ki ba kina kokarin rabani da mutanen dake sona da zuciya daya,
Mutane da nake jin su tankar yan uwana na ji,ni wa yan da muka fito ciki daya,
Matar da itace tasa ni gaba a kan ki wai yau itace kike wa, wanan bakar maganar haka,
Cikin rawan murya tace Yusuf don Allah dai kayi hakkuri pls,
Yusuf batare da yai magana ba ya kau da kan shi gefe ya na mai fesar da iskan mai huci da zafi, daga bakin shi,
Bai karasa kofar gidan su ba ya aje ta tana mai magana ya fisgi motar shi ya bar gurin,,,,,,
Kwance take makale da waya a kunen ta daga ita sai wani dan rigar shimi fara mai yar hude, hude,
Zani shaddan da ta sa ne daure a jikin ta sai wani dan yalalon gyale da ta rufe fuskan ta da shi, a lokacin,
NA,IMAT ce zaune daga gyafe tare da Isslam suna kallo a wayar ta.
Ga kuma tv dake cikin falon shima aiki yajeyi a lokacin
Sam maryam bataji shigowar Yusuf ba a lokacin saboda hankalin ta da ke gurin wayar tana kokari karkada kafar ta,
Kamshin turaren shine ya daki hancin ta ida ta bude idon ta dake a lumshe ta sauke su a cikin idon shi,
Saye yake da jallabiya mai ruwan toka, a jikin shi,
Sai yar karamar tasbaha da yake dan ja a hannun shi, a hankali,
Cikin yare Naimat ta ke gaishe she shi inda ya ansa mta da kada kai alamar ansawa,
Muryan maryam yaji tana cewa ai ko ba,a gaiyace, kaba kai nagida ne zaka iya zuwa,,
Kanta ta kwantar saman hannun kujerar da take zaune a kai, tana mai ci gaba da wayan ta,
Sam ta manta cewa yar shimi ce kawai a jikin ta a lokacin,
Kujerar da yake facing din ta ne ya zauna fuska babu walwala, a tare da shi,
Fitowar Anty Dije ne daga cikin daki yasa shi dan sake fuska,
Sun gaisa take cewa, ya komawar baki dazun da suka shigo,,
Sai da ya idar da abinda yake karan tawa ya shafa sanan ya cewa anty dije,
Anty wanan yarinyar taban mamaki so sai wallahi,
Baidai fada mata ko may ye ba don bazai iya yin magana ba a lokacin irin yadda yake ji a ran shi,
Dariya maryam ke yi a lokacin don abin da A,A ya fada mata har tana wani dan kyarkyatawa,
Ido ya zuba mata daga inda yake zaune yana mai jefa mata harara,
Da sauri maryam ta kauda kan ta daga gare shi don irin yadda yai mata,
Kanta na kasa cike da jin nauyin shi don tunawa da tayi cewa,, daga ita sai, yar base a jikin ta,
Ta rasa yadda zata mike zuwa cikin dakin su a lokacin,
Duk da ya fahinci cewa tana son tashi zuwa ciki sai ya kawar da kan shi gefe tankar bai ganta ba ma agurin,
Cikin dabara ta mike zuwa cikin dakin su inda ta karasa yin wayan ta,
Har ya gama hiran shi da anty ya bar gidan maryam bata leko wajen falon ba,,,,
Hannun dinkin shara,shara, dashi har ya dan zarta hannun su,
Takalman su masu tsinin duduge, da su da kuma tsawo,
Sai chewing gun dake a bakin su suna taunawa kas,kas, kas,
Duk karan chewing gun din ya damu maryam wace ke gaba tana masu jagora zuwa ciki,
Idon su kem a kanta, yanayin ta da kuma yanayin shigar ta ya sasu yin hassada da ita a cikin zukatan su,
Kayan da ke a jikin ta da nai bayani baya din kin yan Senegal yakarbi jikin ta yai mata dan karen kyau, a jiki,
Yana zaune kamar yadda ta bar shi kafin ta fita,
Sai dai wanan karon waya ce a hannun shi yake yi,
Takon su takalman su da ya cika gidan duk ya ruda ko ina,
Wanda hakan ya jawo hankalin mutanen dake ta wajen tsakar gidan zaune,
Inda suka zubo masu ido caaaa, suko sai wani ran gwada sukeyi abin su
Gurin zama maryam din ta nuna masu saboda samun shi da sukayi yana waya a lokacin,
Fita tayi zuwa dauko tire inda ta jero masu abin sha da cups saman ture din,
Duk wanda da Yusuf ke yi idon shi sometimes suna gittaiyya akan maryam wace ke sintirin taron baki,
A hankali ta dire mazu shi a gaban su inda ya yunkura zuwa dayan kujeran da ke gefen,
A lokacin shi ma yusuf din yai sallama da wanda yake waya dashi din,
A cikkin wani irin kashe murya Sadiya kewa Yusuf din magana ,
Ganin haka yasa maryam yunkurin tashi don barin gurin,
Shigowan Anty Dije tare da sallama sai yan rakiyan da suka raka ta gurin gyaran gidan suka shigo a gajiye,
Yun,kurawa, yayi don ya gyara zaman shi da kyau don gani shigowar su anty gidan,
Kallo daya Anty tai masu kawai sai ta wani dan fuske fuskan ta tankar bata ji dadin ganin su ba,
Su ma dai ba wai sun sake jiki da ita ba ce a irin yadda su ka gan su,
Gaisawa sukayi sama , sama da su anty dije din tankar ba su so ganin ta ba,
Yusuf ne ke gaida anty a cikkin kulawa da girmamawa inda yake ta faman yi masu sannu da zuwa,
Gaba daya hankalin shi, ya baya gurin da anty dije ke mai bayanin yadda aikin nasu ya kaya,
So sai yaji dadin baya nin da Anty Dije ke mai akan irin yadda aikin ya kaya,
Sadiya ce cikin wani irin sallon murya ta ce D, Yusuf din wanda ke, magana da Anty yadan juyo gurin ta kadan,
Maryam ce tsaye a gefe dauke da ruwan leda tana kokarin rarabawa mutane don su biyar ne suka shigo
Cikin wani marairai ce murya take ce mai muna son mu tafi fa,
Anty ce tai magana wanan karon da cewa haba ku dan dakata in baku, abin buki pls,
Maryam ce tace cikin dan sake fuska tun yanzun nan da shigowar ku har zaku tafi,
Sadiya wace tai tankar bata ji ko may maryam din ke fada ba, ta wani share,kawai,
Saida ya gaji don kanshi ya mike tsaye yana mai cewa Anty Dije sai an jima idan yadawo,
Sai anjima ma da kyat sukewa mutane shi ida suka bi bayan Yusuf din,
Su na shiga mota yadan wuce gidan su Anty batare da ya waigo inda Sadiya take zaune ba yace,
Sadiya may wanan yarinyar ta tare maki ki ke wani share ta haka,
Pls bana son irin haka, Sadiya yace a cikin dakewa,
Caraf Sadiya tace Nafa san ko may wanan yarinyar da yar ta muna fuka suke kullawa a kai na,
Da wani irin karfi ya faka motar shi wanda har yasa karan motar yajawo hankalin mutane,
Ita kan ta sadiyar sai da ta ji tsoron wanan karar amma sai kawai ya dake ya wani matse fuskan shi,ya ce,
Kufita min mota, bata motsaba a inda take sai ma ci gaba da taunar chewing gun da tayi,
Wani irin tsawa yadaka mata saida ta firgita wanan karon yace ku fita, min nace,
Yadda su ka ga fuskan shi ya canza tankar na wani katon zaki yasa su jin tsoron shi,
Murya na rawa ka fara cewa, don Allah yayi hakuri ya karasa da su saboda Allah,
Sai da yai kamar ya dukar da kan shi saboda yadda yake ji a zuciyar shi,
Tankar wani zaki da ya kwana bakwai baici komai ba,
Sunan Allah da kawar sadiya ke ta hada su da shi yasa shi tayar da mota ya hau saman titin a hankali,
Sai da suka danyi nisa ya sauke wani irin ajiyar zuciya batare da yakalle ta ba yace,
Sadiya kinyi babban kuskure na ai,banta Ànty Dije da kikayi a gabana
Tun ban aure ki ba kina kokarin rabani da mutanen dake sona da zuciya daya,
Mutane da nake jin su tankar yan uwana na ji,ni wa yan da muka fito ciki daya,
Matar da itace tasa ni gaba a kan ki wai yau itace kike wa, wanan bakar maganar haka,
Cikin rawan murya tace Yusuf don Allah dai kayi hakkuri pls,
Yusuf batare da yai magana ba ya kau da kan shi gefe ya na mai fesar da iskan mai huci da zafi, daga bakin shi,
Bai karasa kofar gidan su ba ya aje ta tana mai magana ya fisgi motar shi ya bar gurin,,,,,,
Kwance take makale da waya a kunen ta daga ita sai wani dan rigar shimi fara mai yar hude, hude,
Zani shaddan da ta sa ne daure a jikin ta sai wani dan yalalon gyale da ta rufe fuskan ta da shi, a lokacin,
NA,IMAT ce zaune daga gyafe tare da Isslam suna kallo a wayar ta.
Ga kuma tv dake cikin falon shima aiki yajeyi a lokacin
Sam maryam bataji shigowar Yusuf ba a lokacin saboda hankalin ta da ke gurin wayar tana kokari karkada kafar ta,
Kamshin turaren shine ya daki hancin ta ida ta bude idon ta dake a lumshe ta sauke su a cikin idon shi,
Saye yake da jallabiya mai ruwan toka, a jikin shi,
Sai yar karamar tasbaha da yake dan ja a hannun shi, a hankali,
Cikin yare Naimat ta ke gaishe she shi inda ya ansa mta da kada kai alamar ansawa,
Muryan maryam yaji tana cewa ai ko ba,a gaiyace, kaba kai nagida ne zaka iya zuwa,,
Kanta ta kwantar saman hannun kujerar da take zaune a kai, tana mai ci gaba da wayan ta,
Sam ta manta cewa yar shimi ce kawai a jikin ta a lokacin,
Kujerar da yake facing din ta ne ya zauna fuska babu walwala, a tare da shi,
Fitowar Anty Dije ne daga cikin daki yasa shi dan sake fuska,
Sun gaisa take cewa, ya komawar baki dazun da suka shigo,,
Sai da ya idar da abinda yake karan tawa ya shafa sanan ya cewa anty dije,
Anty wanan yarinyar taban mamaki so sai wallahi,
Baidai fada mata ko may ye ba don bazai iya yin magana ba a lokacin irin yadda yake ji a ran shi,
Dariya maryam ke yi a lokacin don abin da A,A ya fada mata har tana wani dan kyarkyatawa,
Ido ya zuba mata daga inda yake zaune yana mai jefa mata harara,
Da sauri maryam ta kauda kan ta daga gare shi don irin yadda yai mata,
Kanta na kasa cike da jin nauyin shi don tunawa da tayi cewa,, daga ita sai, yar base a jikin ta,
Ta rasa yadda zata mike zuwa cikin dakin su a lokacin,
Duk da ya fahinci cewa tana son tashi zuwa ciki sai ya kawar da kan shi gefe tankar bai ganta ba ma agurin,
Cikin dabara ta mike zuwa cikin dakin su inda ta karasa yin wayan ta,
Har ya gama hiran shi da anty ya bar gidan maryam bata leko wajen falon ba,,,,