Sashe 20
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yadauki lokaci mai tsawo bai,shigo garin kwantagora,
Don har takai mutane sun fara maganan rashi shigowar shi ,
Saboda kawo yanzu angane amfaninshi a cikin al,uma, duk da zaman shi furen juji bai hana mutane kai koken su gurin shi ba,
Shirin kwanciya yake yi dai lokacin wayar shi tai kara,
Mika hannu yayi ya dauko wayar daga saman sidedrower, din shi,
KB yagani barobaro a screen din wayar yar murmushi yayi don ganin mai kiran nashi a daidai wanan lokacin,,
Yadai man inji Joseph yace wa KB
Kayi wuyan gani fa mutumina, shiru haka muna ta cigiyan ka a kasar
Dariyarn nan tashi ta kasaita yayi da KB yafadi haka na,
Yana dariya yana shafar sumar kanshi da ya kwanta mai lun har zuwa fuska,
Yace ai lamari ne na rayuwa sai a hankali, yanzu haka tun tree weeks ago olf man ke ta kirana, wai yaji ni shiru,
But ina son inyi kokari in shigo, uffer week, don akwai yan aiyukan da zanyi ma Dad,
Dariya KB yayi a bangaren shi yace ai ban zata zaka iya kai wa har dis time baka shigo ba kodon mutumiyar don tana ta bugo min waya wai bata samun ka,
I beg forget about her ni don old man da mutanen arzikina zan shiga,
Wai ya labarin jibrin ne mun kwana biyu ba muyi waya ba da shi,
KB ya ce bari kawai man ai old man din jibrin yasamu problem wallahi don ya biya kudin zuwa saudiya amma an cinye kudin case din har minna,
Wanan dalili har saida tsohon yai ciwo sosai haka yasa su jibrin cikin wani irin tashi hankali,
Wani iri Joseph yaji a zuciyar shi da kyat ya iya furta wa a hankali may yasa mutane suke hakane wai,
Mutumin nan ysi iya kojarin sa ya hada kudin shi sai cikin dan lokaci ku kwace,
KB yace wallah ma noman wake yayi dis year sosai ,
Sai yahada da saida dabbobin shi shine yabiya masu su uku shida matan shi,
Kaikaikai, haba dai gaskiya akwai tausayi wanan abin,
Kawai dai bari za muyi waya da jibrin din in masa jaje,
Da,wanan zancen ya kwana a zuciyar shi yana mamakin irin tsoron Allah da mutane basu da shi yanzu, sam
Tunda safe ya bidi layin Jibrin inda yake fada mai cewa KB ke fada mai abinda yasamu mahaifin shi,
Nan jibrin yakara mai bayanin duk halin da ake ciki tun farko,
Wai kudin harda yawa ne Joseph ke tambaya, Jibrin din,
A,kaiko akwai yawa ma,na har fa mutun uku ne,
Nan dai jibrin ke mai bayanin yadda kudin yake da kuma yadda ake komai,
A haka sukayi sallama bayan sun dan taba hiran yau she rabo a gana,,,
Tukun mota yakeyi don zuwa depot, yadibo wasu motocin su,,,
Amma azuciyar shi yana tunane cewa a she ma bawasu kudine masu yawa na ake biya,
Shine har zakaga wasu musulumai gasu da halin zuwa amma sai su tsaya tara duniya,
Basu damuwa da kokarin zuwa sauke faralin da aka sa masu,
Yanzu diba fa wanan mutumin noma yayi da karfin shi ya biya kudi don kawai yatafi ya sauke farali,
Amma aka samu marasa imani su ka yaudare shi saboda , tsaban damfara da yaudara, wanda yasamu ta rashin imani,
Wanan zancen yasa shi yin tuna nen cewa ya kamata yakai kakanshi tayi ziyara a Jerusalem,
Haka kawai ya tsinci kanshi da nishadin jin dadin wanan tunanen, da yayi
Don haka bai tsaya wani bata lokaci ba yafara masu shiri tafiya ita da shi,
Don haka ya yanke shawaran sheda ma maifinshi wanan zancen
Zaune Mr Ema yake a kofar gidan shi kasan cewa yau lahadi bai zuwa ko ina,
Ganin mai kiran nashi yasa shi jin zuciyar shi tayi mai fari kal,
Don dai yasan cewa Joseph na matukar kokarin shi wajen kulawa da shi,
Bakamar sauran yaran kabilar su da da,zaran yaro ya girma yafara cin gashi kanshi, yadaina yawan kula iyayye ke nan,
Ajiyan zuciya yasake daidai lokacin da yake daukar wayan, ya ce Hello Son how are u, ???,,,,,,
Shi din ma Joseph din ajiyar zuciya yayi mai kara yace mai, l,am fine Dad,
Yace ina ta kokarin kiran layin M,T N dinka baya shiga shine nace barin kira layin Airtel, dinka ko zai tafi,
Daddy din murmushi yayi yace ai matsalar services ne kawai,
Ya kuke can ya aiki inji Mr EMA, yana tambayar dan nashi,
Joseph din yace everything is fine Dad,
Mr EMA yace God bless you my child,,
Amen yace da murya mai yar karfi,
Dan shiru ya biyo baya, sai Joseph din ne yadan kauda shirun da cewa
Dad dama ina son shedama cewa zamu tafi Jerusalem ni da Grandma,
Which Grandma,?
My mother mother,
What Mr Ema ya fadi da karfi kamar wanda yaji tsoron hakan,
Kana cikin hankalinka yaushe har ka fara hurda da ita,
Idan ma baka fara ba bana son kafara saboda kasan cewa is weaked worman,
Don ana suspect din cewa itace ta kashe mamanku,
Yayi yar murmushi har uban najin shi yace bazata yi komai dashi ba ai
Don shi gaskiya bai yarda da zancen da akeyi a kanta ba,
Fada sosai Mr Ema ya,dinga yiwa Joseph akan cewa ya janye tafiyar da ya shirya yi shida ita,
Har sukayi sallama yana mai jaddada ma dan nashi cewa yafita harkan kakan shi ,,,,
Kwana biyu da yin wayar yana cikin damuwa sosai
Idan kagan shi basai an fada maka cewa bai ciki dafin rai ba,
Don haka yaje gurin wane father, yai mai bayani
Inda father din yace mai aida ita muguwa ce bazata tafi wan wurin ba,
Sai a lokacin hankalin shi ya kara kwantawa da kakar tashi wace yan uwan mahaifin shi suka azama kahon zuka wai muguwa ce,
Tabbas yaji dadin zancen wqnan pastor din don ko ba komai wanan tagiyan zai wanke zargin da ake wa matar,
Don haka saida yaga komai ya kammala yakama hanyar zuwa Niger state of Nigeria,
Ya iso cikin dare don haka gidan su Anty Dije ya nufa don ya kai mata tsaraba,, duk da yana jin yunwa, sosai,
Gashi yanzu in dai yana kwantagora sai abincin gidan Anty Dije yake iyaci,
Saboda kawai yardan da yayi da matar don daidai da rana daya bata taba nuna mai kyama ba kamar yadda ya fahinci cewa sauran musullumai nayi mai dan kyan kyami,
A falon gidan ya samay su gaba daya suna kallon season film na india,
Cikin murna da dauki duk wanda ke falon ya tare shi, banda maryam wace ke kwance saman dogon kujera tana, kallo, alokacin,
Anty Dije tace Oyoyo da bakin dare, haka shine baka fada muna cewa kana hanya ba Joseph,
Yai yar dariya yace tafiyan haka tazo min wlh Anty, kawai yau naji ina son shigowa kwantagora ne,
Bayan sun gaisa Assalam yana makale ajikin shi tun shigowar shi,
Yadan kalli Anty yace a tura yara su kwaso maku kaya a buth ko ,
Inda maryam take kwance Anty ta kalla tace Maryam tashi mana kitafi ku kwaso,
A cikin zoboro baki tai kicin da fuskanta, tace a shagwabe sannu,
Batare da tajira ansawar shi ba ta wuce tana kokarin daura dan kwalin ta, akai,
Har takai kusan kofa tace a bude buth din yake ne, ?
Key kawai ya miko mata batare da yai magana ba don ko banza dama shl tsarda magana gare shi,
Tayi gaba tana turo baki gaba tana zumbure zumbure,
Har takai bakin kofa sai Anty Dije tace idan fa baki iya ba kada kimai barna, Maryam,
Wuce wa kaiwai tayi don takaicin da take ji,
Kayane shake ga buth irin tsarabar kasar kurmi yakawo masu,
Maryan tunda ta samu da taimakon yaran shiya aka gama kwasan kayan
Ko kara juyowa hanyar falon batayi ba kawai tashi ge ciki abin ta,
Yadan kai wani lokaci suna hira da anty dije san nan yai mata sallama yatafi,
Inda Assalam yasa masu kuka sosai, wai sai ya bishi,
Sai bayan tafiyar shi ne Anty Dije takewa Maryam fada akan irin yadda take nunawa Joseph din,
Anty Dije tace abinda yasa take janshi ajiki dayan biyu ne,
Na farko dai ko Allah zai sa ya gane gaskiya, jin haka saida Maryam tadan daga ido ta kalli Anty din, tace a haka anty,
Kiga mutum kasurgumin ARNE haka har kike ganin cewa zai iya tuba,
Maryam kina ko da tunane akwai abin da yafi karfin Allah ne Maryam,
Kinga kuma na biyu yadda yake ra ayin yaran nan kamar wasu jinin shi,
Duk saboda Assalam yazo muna kingako badadi in dinga nu a mai tsana ko kyama a fili
To yanzu yaya zaki yi da wanan kayan da yakawo maku,
Don dai ni gaskiya bazan iya cin komai na kafiri ba,
Anty Dije tarasa abinda zatace wa yar uwan nata,
Wace gata yar karama sai shegen akida kamar wata malama,
Don har takai mutane sun fara maganan rashi shigowar shi ,
Saboda kawo yanzu angane amfaninshi a cikin al,uma, duk da zaman shi furen juji bai hana mutane kai koken su gurin shi ba,
Shirin kwanciya yake yi dai lokacin wayar shi tai kara,
Mika hannu yayi ya dauko wayar daga saman sidedrower, din shi,
KB yagani barobaro a screen din wayar yar murmushi yayi don ganin mai kiran nashi a daidai wanan lokacin,,
Yadai man inji Joseph yace wa KB
Kayi wuyan gani fa mutumina, shiru haka muna ta cigiyan ka a kasar
Dariyarn nan tashi ta kasaita yayi da KB yafadi haka na,
Yana dariya yana shafar sumar kanshi da ya kwanta mai lun har zuwa fuska,
Yace ai lamari ne na rayuwa sai a hankali, yanzu haka tun tree weeks ago olf man ke ta kirana, wai yaji ni shiru,
But ina son inyi kokari in shigo, uffer week, don akwai yan aiyukan da zanyi ma Dad,
Dariya KB yayi a bangaren shi yace ai ban zata zaka iya kai wa har dis time baka shigo ba kodon mutumiyar don tana ta bugo min waya wai bata samun ka,
I beg forget about her ni don old man da mutanen arzikina zan shiga,
Wai ya labarin jibrin ne mun kwana biyu ba muyi waya ba da shi,
KB ya ce bari kawai man ai old man din jibrin yasamu problem wallahi don ya biya kudin zuwa saudiya amma an cinye kudin case din har minna,
Wanan dalili har saida tsohon yai ciwo sosai haka yasa su jibrin cikin wani irin tashi hankali,
Wani iri Joseph yaji a zuciyar shi da kyat ya iya furta wa a hankali may yasa mutane suke hakane wai,
Mutumin nan ysi iya kojarin sa ya hada kudin shi sai cikin dan lokaci ku kwace,
KB yace wallah ma noman wake yayi dis year sosai ,
Sai yahada da saida dabbobin shi shine yabiya masu su uku shida matan shi,
Kaikaikai, haba dai gaskiya akwai tausayi wanan abin,
Kawai dai bari za muyi waya da jibrin din in masa jaje,
Da,wanan zancen ya kwana a zuciyar shi yana mamakin irin tsoron Allah da mutane basu da shi yanzu, sam
Tunda safe ya bidi layin Jibrin inda yake fada mai cewa KB ke fada mai abinda yasamu mahaifin shi,
Nan jibrin yakara mai bayanin duk halin da ake ciki tun farko,
Wai kudin harda yawa ne Joseph ke tambaya, Jibrin din,
A,kaiko akwai yawa ma,na har fa mutun uku ne,
Nan dai jibrin ke mai bayanin yadda kudin yake da kuma yadda ake komai,
A haka sukayi sallama bayan sun dan taba hiran yau she rabo a gana,,,
Tukun mota yakeyi don zuwa depot, yadibo wasu motocin su,,,
Amma azuciyar shi yana tunane cewa a she ma bawasu kudine masu yawa na ake biya,
Shine har zakaga wasu musulumai gasu da halin zuwa amma sai su tsaya tara duniya,
Basu damuwa da kokarin zuwa sauke faralin da aka sa masu,
Yanzu diba fa wanan mutumin noma yayi da karfin shi ya biya kudi don kawai yatafi ya sauke farali,
Amma aka samu marasa imani su ka yaudare shi saboda , tsaban damfara da yaudara, wanda yasamu ta rashin imani,
Wanan zancen yasa shi yin tuna nen cewa ya kamata yakai kakanshi tayi ziyara a Jerusalem,
Haka kawai ya tsinci kanshi da nishadin jin dadin wanan tunanen, da yayi
Don haka bai tsaya wani bata lokaci ba yafara masu shiri tafiya ita da shi,
Don haka ya yanke shawaran sheda ma maifinshi wanan zancen
Zaune Mr Ema yake a kofar gidan shi kasan cewa yau lahadi bai zuwa ko ina,
Ganin mai kiran nashi yasa shi jin zuciyar shi tayi mai fari kal,
Don dai yasan cewa Joseph na matukar kokarin shi wajen kulawa da shi,
Bakamar sauran yaran kabilar su da da,zaran yaro ya girma yafara cin gashi kanshi, yadaina yawan kula iyayye ke nan,
Ajiyan zuciya yasake daidai lokacin da yake daukar wayan, ya ce Hello Son how are u, ???,,,,,,
Shi din ma Joseph din ajiyar zuciya yayi mai kara yace mai, l,am fine Dad,
Yace ina ta kokarin kiran layin M,T N dinka baya shiga shine nace barin kira layin Airtel, dinka ko zai tafi,
Daddy din murmushi yayi yace ai matsalar services ne kawai,
Ya kuke can ya aiki inji Mr EMA, yana tambayar dan nashi,
Joseph din yace everything is fine Dad,
Mr EMA yace God bless you my child,,
Amen yace da murya mai yar karfi,
Dan shiru ya biyo baya, sai Joseph din ne yadan kauda shirun da cewa
Dad dama ina son shedama cewa zamu tafi Jerusalem ni da Grandma,
Which Grandma,?
My mother mother,
What Mr Ema ya fadi da karfi kamar wanda yaji tsoron hakan,
Kana cikin hankalinka yaushe har ka fara hurda da ita,
Idan ma baka fara ba bana son kafara saboda kasan cewa is weaked worman,
Don ana suspect din cewa itace ta kashe mamanku,
Yayi yar murmushi har uban najin shi yace bazata yi komai dashi ba ai
Don shi gaskiya bai yarda da zancen da akeyi a kanta ba,
Fada sosai Mr Ema ya,dinga yiwa Joseph akan cewa ya janye tafiyar da ya shirya yi shida ita,
Har sukayi sallama yana mai jaddada ma dan nashi cewa yafita harkan kakan shi ,,,,
Kwana biyu da yin wayar yana cikin damuwa sosai
Idan kagan shi basai an fada maka cewa bai ciki dafin rai ba,
Don haka yaje gurin wane father, yai mai bayani
Inda father din yace mai aida ita muguwa ce bazata tafi wan wurin ba,
Sai a lokacin hankalin shi ya kara kwantawa da kakar tashi wace yan uwan mahaifin shi suka azama kahon zuka wai muguwa ce,
Tabbas yaji dadin zancen wqnan pastor din don ko ba komai wanan tagiyan zai wanke zargin da ake wa matar,
Don haka saida yaga komai ya kammala yakama hanyar zuwa Niger state of Nigeria,
Ya iso cikin dare don haka gidan su Anty Dije ya nufa don ya kai mata tsaraba,, duk da yana jin yunwa, sosai,
Gashi yanzu in dai yana kwantagora sai abincin gidan Anty Dije yake iyaci,
Saboda kawai yardan da yayi da matar don daidai da rana daya bata taba nuna mai kyama ba kamar yadda ya fahinci cewa sauran musullumai nayi mai dan kyan kyami,
A falon gidan ya samay su gaba daya suna kallon season film na india,
Cikin murna da dauki duk wanda ke falon ya tare shi, banda maryam wace ke kwance saman dogon kujera tana, kallo, alokacin,
Anty Dije tace Oyoyo da bakin dare, haka shine baka fada muna cewa kana hanya ba Joseph,
Yai yar dariya yace tafiyan haka tazo min wlh Anty, kawai yau naji ina son shigowa kwantagora ne,
Bayan sun gaisa Assalam yana makale ajikin shi tun shigowar shi,
Yadan kalli Anty yace a tura yara su kwaso maku kaya a buth ko ,
Inda maryam take kwance Anty ta kalla tace Maryam tashi mana kitafi ku kwaso,
A cikin zoboro baki tai kicin da fuskanta, tace a shagwabe sannu,
Batare da tajira ansawar shi ba ta wuce tana kokarin daura dan kwalin ta, akai,
Har takai kusan kofa tace a bude buth din yake ne, ?
Key kawai ya miko mata batare da yai magana ba don ko banza dama shl tsarda magana gare shi,
Tayi gaba tana turo baki gaba tana zumbure zumbure,
Har takai bakin kofa sai Anty Dije tace idan fa baki iya ba kada kimai barna, Maryam,
Wuce wa kaiwai tayi don takaicin da take ji,
Kayane shake ga buth irin tsarabar kasar kurmi yakawo masu,
Maryan tunda ta samu da taimakon yaran shiya aka gama kwasan kayan
Ko kara juyowa hanyar falon batayi ba kawai tashi ge ciki abin ta,
Yadan kai wani lokaci suna hira da anty dije san nan yai mata sallama yatafi,
Inda Assalam yasa masu kuka sosai, wai sai ya bishi,
Sai bayan tafiyar shi ne Anty Dije takewa Maryam fada akan irin yadda take nunawa Joseph din,
Anty Dije tace abinda yasa take janshi ajiki dayan biyu ne,
Na farko dai ko Allah zai sa ya gane gaskiya, jin haka saida Maryam tadan daga ido ta kalli Anty din, tace a haka anty,
Kiga mutum kasurgumin ARNE haka har kike ganin cewa zai iya tuba,
Maryam kina ko da tunane akwai abin da yafi karfin Allah ne Maryam,
Kinga kuma na biyu yadda yake ra ayin yaran nan kamar wasu jinin shi,
Duk saboda Assalam yazo muna kingako badadi in dinga nu a mai tsana ko kyama a fili
To yanzu yaya zaki yi da wanan kayan da yakawo maku,
Don dai ni gaskiya bazan iya cin komai na kafiri ba,
Anty Dije tarasa abinda zatace wa yar uwan nata,
Wace gata yar karama sai shegen akida kamar wata malama,