Sashe 25
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Aisha wace tai shawaran zuwa Lagos gurin Joseph
Don dai tagane cewa idan ta cin mai can tafi samun kudi, bisaga in yazo nan garin
Don anan mutane sunayi mai yawa ga bukatun yau da kullun,,,
Saidai tayi rashin saa yace mata aranan ya wuto zuwa kaduna don halartan wani taro da zasuyi akan karin farashin da,suke son yi
Bata hakkura ba don haka kaduna tasamay shi
Saidai yana gurin meeting a lokacin don haka driver ya tura yadauko daga tasha zuwa inda yai masauki,,
Sai gab da magriba yadawo yace ta shirya su, wuce zuwa Abuja yanada uzuri kala,kala acan don haka ba zai samu damar tsayawa kaduna din ba,,,
Waya yakeyi alokacin don haka sai yaga kawai Aisha tana kokarin har hada kayan ta,
Yana gama wayan yakai kallon shi gareta yace, sai naga kamar lokacin sallah yayi ko,?
Bazakiyi sallah ba kafin mutafi, inafa zai fi maki don sai dare nasan zamu karasa,
Tana wani jan kafa kamar bata son yin sallah a lokacin,
Har ta idar yana zaune sai dan,ne danen wayar shu kawai yakeyi,
Duk da bawai yasan ya ake sallah ba yadai fahinci cewa batai wani dadewa ba a gurin yin sallah,
Don haka da mamaki yake ce mata har kin gama ko,??
Don haka mikewa yayi yadauki duk wani belongings na shi dake daki zuwa waje,
Sai cikin dare suka samu isah don haka masaukin shi ya wuce direct, don KB yasan da zuwan shi,
Yasa an gyara komai duk da dai dama gidan kullun acikin gyara yake,
Shikan Joseph suna isa a cikin daren nan fita yayi zuwa gurin wani mutum da yake son gani,
Aisha tun tana jiran shi tana yar tsuki, har barci ya dauke ta, bada sanin ta ba,
Kodo Joseph yadawo yasamu tayi barci don haja ko take away din da ya zo masu dashi batasamu ci ba,
Kiran sallah da akeyi daga wani unguwa wanda da alama ba nisa daga gidan Joseph din shi yata da Joseph din a lokacin wanda dama al,adanshine haka duk wani Christian mai rikon addini yana tashi daidai wanan lokacin,
Don yin morning prayers din su kullun,
Aisha tana kwace shemay shamay saman gado, tana barcinta abinta,
Yar rigar barcin da tasa don daukar hankalin Joseph, har barci ya kwashe ta yadan kware gefen ciyar ta a fili,
Don haka yana fitowa yin burshe, ya isa har bakin gadon inda ake kwance ko motsawa batayi ba,
Yana mamakin wanan irin barci haka ace mutum bai tashi ya yi morning prayer, haka,
Hannu yakara kaimata yana dan dukar cinyar ta data dan kware wurin barci,
Yana cewa baki tashi kiyi salkah kadafa time ya wuce ki,
Sai wani mika takeyi shiko sai kallon mamaki yake mata alokacin
Yaga cewa ai Assalam yarone amma duk yake tare dasu akai kiran sallah
Zakaga yaron na kokarin tashi zuwa yin sallah,
Amma ita gata da girma ta yaga bata damu da ta tashi yi ba,,,
Kallon inda yake tayi ido tafa da kwana, tace mai kabari kawai inda na tashi ai zanyi,
Wani irin mamaki ya kama shi azuciyar shi yana mai cewa O God help me with dis ,
Aisha sallah ma bazaki tashi kiyi ba sai kinga dama,
Haba kiwa kanki fada mana ai dis is bad wlh, abindan lokaci kadan,,
Tai wani mika badon taso ba ta tashi buguzun,bugunzun zuwa cikin bathroom, ko minti nawa bata kai ba saigata tafito wani dan yalalon gyale ta yafa
Joseph wanda yai daidai da gama addu,an shi ya na kokarin rufe Bible din shi ya kalle ta yana mai kada kai cikin mamaki don ganin gyaken da ta yafa wai zatai sallah, dashi,
Kwanciya ya yi rigingine ya kallon yadda take dangwara goshi kamar wace keda wani uzuri ,a gaban ta,
Ba,afi mintuna ba ta sallamay tafado mai saman gado gaba dayan ta,
Kokari takeyi ta fara romancing din shi sai yai dabara yadan jaye ta daga jikin shi yana nai ce mata zan dan fita jugging ne yanzu kafin gari ya haska,
Yajaye daga jikin shi yana mai kojarin daga wa don ya sauka saman gadon,
Sunan shi takira cikin wani irin muryan yaudara idon ta ya canza kalla a lokacin, tana mai ce mai
Wai may yasa kake min haka ne pls ta ya zan bata time dina zuwa gare ja amma kai kullun sai ka kawo min uzurin da baikai yakawo ba,
Tana kokarin kara jawo shi zuwa gareta yai saurin karasa mikewa daga saman gadon
Yana maice mata ki tambaya kiji ni Joseph ba irin wa yan nan mazan bane da kike tsan mani,
Wanan ma da kikaga ina maki just don kada kiga kamar banda,time dinki ne,
Amma tunda kinga hakan ma bai isheki ba
Ya nakai kofa yace pls ki daina zuwa don hakan ma na itmya jamin matsala,
Mamaki da tsoro kalaman shi suka jefata ita Aisha,da mutum nawa ke kokarin kawa gareta ne yau har wani ke fada mata haka,
Inbadon tasan cewa tana moriya dashi ba ko a haka da yagane cewa tawuce wanan kalamin gareta,,,,
Bayanshi tabi da kalllo har yabar dakin cikin shirin zuwa dan motsa jiki,
Hmmm Aisha bata san waye Joseph ba da batai tunanen hakaba daga gare shi,,,,,,,
ZEEE MAKAWA
[2/20, 10:18 PM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
1⃣7⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Don dai tagane cewa idan ta cin mai can tafi samun kudi, bisaga in yazo nan garin
Don anan mutane sunayi mai yawa ga bukatun yau da kullun,,,
Saidai tayi rashin saa yace mata aranan ya wuto zuwa kaduna don halartan wani taro da zasuyi akan karin farashin da,suke son yi
Bata hakkura ba don haka kaduna tasamay shi
Saidai yana gurin meeting a lokacin don haka driver ya tura yadauko daga tasha zuwa inda yai masauki,,
Sai gab da magriba yadawo yace ta shirya su, wuce zuwa Abuja yanada uzuri kala,kala acan don haka ba zai samu damar tsayawa kaduna din ba,,,
Waya yakeyi alokacin don haka sai yaga kawai Aisha tana kokarin har hada kayan ta,
Yana gama wayan yakai kallon shi gareta yace, sai naga kamar lokacin sallah yayi ko,?
Bazakiyi sallah ba kafin mutafi, inafa zai fi maki don sai dare nasan zamu karasa,
Tana wani jan kafa kamar bata son yin sallah a lokacin,
Har ta idar yana zaune sai dan,ne danen wayar shu kawai yakeyi,
Duk da bawai yasan ya ake sallah ba yadai fahinci cewa batai wani dadewa ba a gurin yin sallah,
Don haka da mamaki yake ce mata har kin gama ko,??
Don haka mikewa yayi yadauki duk wani belongings na shi dake daki zuwa waje,
Sai cikin dare suka samu isah don haka masaukin shi ya wuce direct, don KB yasan da zuwan shi,
Yasa an gyara komai duk da dai dama gidan kullun acikin gyara yake,
Shikan Joseph suna isa a cikin daren nan fita yayi zuwa gurin wani mutum da yake son gani,
Aisha tun tana jiran shi tana yar tsuki, har barci ya dauke ta, bada sanin ta ba,
Kodo Joseph yadawo yasamu tayi barci don haja ko take away din da ya zo masu dashi batasamu ci ba,
Kiran sallah da akeyi daga wani unguwa wanda da alama ba nisa daga gidan Joseph din shi yata da Joseph din a lokacin wanda dama al,adanshine haka duk wani Christian mai rikon addini yana tashi daidai wanan lokacin,
Don yin morning prayers din su kullun,
Aisha tana kwace shemay shamay saman gado, tana barcinta abinta,
Yar rigar barcin da tasa don daukar hankalin Joseph, har barci ya kwashe ta yadan kware gefen ciyar ta a fili,
Don haka yana fitowa yin burshe, ya isa har bakin gadon inda ake kwance ko motsawa batayi ba,
Yana mamakin wanan irin barci haka ace mutum bai tashi ya yi morning prayer, haka,
Hannu yakara kaimata yana dan dukar cinyar ta data dan kware wurin barci,
Yana cewa baki tashi kiyi salkah kadafa time ya wuce ki,
Sai wani mika takeyi shiko sai kallon mamaki yake mata alokacin
Yaga cewa ai Assalam yarone amma duk yake tare dasu akai kiran sallah
Zakaga yaron na kokarin tashi zuwa yin sallah,
Amma ita gata da girma ta yaga bata damu da ta tashi yi ba,,,
Kallon inda yake tayi ido tafa da kwana, tace mai kabari kawai inda na tashi ai zanyi,
Wani irin mamaki ya kama shi azuciyar shi yana mai cewa O God help me with dis ,
Aisha sallah ma bazaki tashi kiyi ba sai kinga dama,
Haba kiwa kanki fada mana ai dis is bad wlh, abindan lokaci kadan,,
Tai wani mika badon taso ba ta tashi buguzun,bugunzun zuwa cikin bathroom, ko minti nawa bata kai ba saigata tafito wani dan yalalon gyale ta yafa
Joseph wanda yai daidai da gama addu,an shi ya na kokarin rufe Bible din shi ya kalle ta yana mai kada kai cikin mamaki don ganin gyaken da ta yafa wai zatai sallah, dashi,
Kwanciya ya yi rigingine ya kallon yadda take dangwara goshi kamar wace keda wani uzuri ,a gaban ta,
Ba,afi mintuna ba ta sallamay tafado mai saman gado gaba dayan ta,
Kokari takeyi ta fara romancing din shi sai yai dabara yadan jaye ta daga jikin shi yana nai ce mata zan dan fita jugging ne yanzu kafin gari ya haska,
Yajaye daga jikin shi yana mai kojarin daga wa don ya sauka saman gadon,
Sunan shi takira cikin wani irin muryan yaudara idon ta ya canza kalla a lokacin, tana mai ce mai
Wai may yasa kake min haka ne pls ta ya zan bata time dina zuwa gare ja amma kai kullun sai ka kawo min uzurin da baikai yakawo ba,
Tana kokarin kara jawo shi zuwa gareta yai saurin karasa mikewa daga saman gadon
Yana maice mata ki tambaya kiji ni Joseph ba irin wa yan nan mazan bane da kike tsan mani,
Wanan ma da kikaga ina maki just don kada kiga kamar banda,time dinki ne,
Amma tunda kinga hakan ma bai isheki ba
Ya nakai kofa yace pls ki daina zuwa don hakan ma na itmya jamin matsala,
Mamaki da tsoro kalaman shi suka jefata ita Aisha,da mutum nawa ke kokarin kawa gareta ne yau har wani ke fada mata haka,
Inbadon tasan cewa tana moriya dashi ba ko a haka da yagane cewa tawuce wanan kalamin gareta,,,,
Bayanshi tabi da kalllo har yabar dakin cikin shirin zuwa dan motsa jiki,
Hmmm Aisha bata san waye Joseph ba da batai tunanen hakaba daga gare shi,,,,,,,
ZEEE MAKAWA
[2/20, 10:18 PM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
1⃣7⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA