Sashe 86
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Yadawo agajiye don har dare yana office yau saboda kayan su da yashigo daga Korea,
Wanka yashiga saboda bai sha,awan cin komai ruwan tea kawai yake ra,ayi yau din
Dan karamin towel ya sa yana tsane run dake a kan,shi
Wayar shi ce yaji tai kiran Sallah alamar kiran ya shigo mai,
A hankali ya isa gurin da ya jona ta acaji ya ciro ta alokacin har ta kusa katsewa ko,
Maryam KG a karubuta a jikin sunan dake kiran nashi,
Furta sunan yayi a fili ya ce Maryam a hankali, kamar ta kusa,
Jira yayi kiran ya katse sai ya kirata, da kan shi don kada ya ci mata kudi,
Tana kokarin kiran shi taji kiranshi yashigo a wayar ta,
Bayan ta dauka sai kuma tai shiru a nata bangaren tana sauraren shi,
Shi ma dai shirun yayi a lokacin don yaji sallamar ta tunda ita tafara kiran shi,
Jin shirun da sukayi yai masu dan yawa ne yasa su yin magana alokaci guda,
Assalamu alaikum yace ita kuma tana cewa hello, duk alokaci guda,
Murmushi yayi wanda taji a nata bangaren kamar a fili yayi shi,
Ina wuni ta kara furtawa a cikin zakakan muryan ta mai kama da busa,
Kwaikwayon tayi da cewa lafia kalau, kamar yadda tai magana,
Kafin tai magana sai ce mata yayi matar lecturer halan yau ya cika maki waya da kudi ne dai,
Don naga yau an,kirani kai tsaye,
Murmushi kawai tayi don ta san cewa tsokana ce kawi yake mata,
Katse shi ta da cewa Ya Yusuf sai kuma naga kaya wai kace abani,
Ya ce eh maryam don dake naga kayan sun dace shiyasa nace kawai abar maki kuyi anko da budurwar Jibrin
Shiru tayi kamar baza tai magana ba sai kuma ta tuna cewa yin maganar ta zai jawo mata fada gurin Anty,
Sai kawi tace to nagode ya Yusuf amma dai da naga kamar doguwar budurwar ka ka sayawa su,
Wani irin malalacin dariya yayi yace sai kuma ga rashin da,cewar su da ita
Sai da yar budurwar mr lecturer suka dace kawai shi yasa na ce abarwa matan malam su tayi wa malam kwalliya yasha kallo
Ko yar kauna ta ?
Wani irin abu taji ya tokare ta a zuciya
Tace to zuciyar ta yana nufin cewa A, A ba zai iya saya min bane ko may ?
Kawai sai taji tamayar mai da kayan shi tace batason ta gode kawai,ya bar su,
Amma sai taji muryan shi a cikin sasautawa ya na cewa maryam,
Kayan sallah ki na aiko maki da su saboda kayan da na sayawa sadiya naji ance sunyi waya
Shi yasa nace wa Anty tabawa little sister dina kayan ta na sallah su,kuma idan zan zo zan shigo masu da nasu,
Kinga saura shoes da bags ke nan ko ?
Kamar ya,na ganin ta takada mai kai alamar eh,
Yace size din ki zaki fada mun kin ga zai fi idan kuma da akwai wani abin kina iya fada min sai a hado maki da shi,
Kwata kwata maryam bata so wani abu daga gurin Yusuf ba ,
Amma ya ta iya tun da gashi ya,dage har da cewa yasan ,
Ya,san bai isa sai mata abu ba saboda tana da dubun su
To amma yanzu tunda sun shirya yana son ta nuna mai cewa ta hucu kabar kayan zai nuna mai alaman hakan
Tambayar ta yakara yi in akwai wani abin da zai sayo mata in zai zo,
Ba komai ta furta a,hankali kamar mai shirin yin kuka a lokacin,
Sai yaji tabashi wani irin tausayi irin yadda tai mai magana a cikin damuwa,,,
A hankali tai mai sai da safe ta kashe wayan ta ba tare da ta kara furta wani kalma ba, a,kai ba, ta,katse wayar,
Lumshe idon shi yayi alokacin kamar mai jin barci tare da fadawa saman gado ta baya,,
Haka ya kwana da tausayin maryam a cikin ran shi wanda bai san dalilin hakan ba
Ita ko maryam ba yadda ta iya saboda har taji Anty na fadar irin dinkin da za taiwa kayan,
Sosai alakar mai nisa ta shiga tsakanin Ibrahim da Ejoma wace yanzu duk suna zaune a gidan yusuf ne dakw garin Abuja, a karkashin kulawar shi,
Tun suna kojarin boyewa maigidan nasu Yusuf har takai yanzu basu iya boyewa,
Maman choima da fara ganewa taiwa Ejoma magana acikin ka
,kausar murya cewa ta rabu da Ibrahim din tun Yusuf bai sani ba,
Amma sai Ejoman tace ma mama ai tafi son yasa don ya yanke masu hukunci,
Ran yar tsohuwar bai yi dadi ba sai tafito fili tacewa Ejoma ya zatayi da addin ta idan ta aure shi,
Sai da Ejoma tai yar dariya san nan tacewa mama ai su addinin su bai hana su auren yan addinin mu ba,
Sai,dai matan su ne ba,a yarda su auri mazajen mu ba sam,
Ehye, u see
Inji mama tana mai kada kai tace tana mai ba Ejoma shawarar ta tsaya a ,addinin xa iyayyen ta suka haife ta aciki yafi mata,
Ganin cewa ba,zata iya shawo kan yarinyar ba yasa ta kawar da kanta gefe guda,
Tsayin wani lokaci babu wanda yace wa dan uwa kala a cikin su
Don dai ita Ejoma gaskiya zata iya rabuwa da addinin ta tunda dama tadade tana sha,awar musulunci,
Yin Sallah da sa hijab na burge ta sosai, a rayuwar ta,
Har zuwa lokacin dawowar Yusuf da Ibrahim yayi daga office suna zaune a hakan,
Ibrahim wanda ya fara shigowa dauke da yar brief case din Yusuf a hannun shi,
Ya gaida mama acikin ladabi amma fafir yar tsohuwar taba shi baya taki karba mai sam,
Yana tsaye yana mai mamakin abin da yahana ta karbawa Yusuf yashigo cikin gidan,
Cikin irin takon shi na alfarma ya Wanan tafiyar tashi, guda guda tankar yana tsoron kasa,
Suit ne ajikin shi mai ruwan asshh, colour, hade da wandon shi sai far tie shirt da yasa daga ciki,
Isowar shi falon ne yaji muryan Ibrahim yana cewa mama idan har yai mata ba daidai ba ta yafe mai pls,
Da mamaki Yusuf wanda yadawo a gajiye ya tsaya yana kallon tare da tambayar ko may ke faruwa,
Kafin Ibrahim yai magana mamace tafara magana acikin fada tana cewa
Yusuf ya maida ita gida tunda taga kowan su yana musulunta
Gaskita ita bazata yarda azo da tsufan ta a cuce ta,
Da mamaki Yusuf ya juya inda Ibrahim yake. tsaye don karin haske, ga maganar,
Kafin wani yace wani abin Ejoma tafi daga ciki tana cewa ,
Brother zan koma ga addinin ku saboda wanda nake tare da shi yanzu dan addinin ku ne ,
Cikin mamaki Yusuf ke kallon Ejoma wace ke mai bayani a lokacim,
Cikin mamaki yake nunata da yatsar shi ya na cewa Ejoma ke, ke, ke,
Yace nasani sani cewa warana zaki gane hanyar gaskiya insha Allah,
Gashiko yau da kanki kin dawo saboda ra,ayin ki,
Baki sake da mamaki mama ke kallon su duk ta kawo iya wuya, saboda haushi,
Ciki tashige tana ta faman fada kamar wace akaiwa wani abu
Karin bayani sosai Ejoma keyi mashi ta yadda zai fahince ta
Sai ga mama da jakar kayan ta tana ta fada cewa wai a kwai evil din dake cutar su agurin,
Da kyat Yusuf ya samu takoma don ko shi saida yace mata akwai yan rituals a waje sanan ta yarda ta koma,
Wanka yashiga saboda bai sha,awan cin komai ruwan tea kawai yake ra,ayi yau din
Dan karamin towel ya sa yana tsane run dake a kan,shi
Wayar shi ce yaji tai kiran Sallah alamar kiran ya shigo mai,
A hankali ya isa gurin da ya jona ta acaji ya ciro ta alokacin har ta kusa katsewa ko,
Maryam KG a karubuta a jikin sunan dake kiran nashi,
Furta sunan yayi a fili ya ce Maryam a hankali, kamar ta kusa,
Jira yayi kiran ya katse sai ya kirata, da kan shi don kada ya ci mata kudi,
Tana kokarin kiran shi taji kiranshi yashigo a wayar ta,
Bayan ta dauka sai kuma tai shiru a nata bangaren tana sauraren shi,
Shi ma dai shirun yayi a lokacin don yaji sallamar ta tunda ita tafara kiran shi,
Jin shirun da sukayi yai masu dan yawa ne yasa su yin magana alokaci guda,
Assalamu alaikum yace ita kuma tana cewa hello, duk alokaci guda,
Murmushi yayi wanda taji a nata bangaren kamar a fili yayi shi,
Ina wuni ta kara furtawa a cikin zakakan muryan ta mai kama da busa,
Kwaikwayon tayi da cewa lafia kalau, kamar yadda tai magana,
Kafin tai magana sai ce mata yayi matar lecturer halan yau ya cika maki waya da kudi ne dai,
Don naga yau an,kirani kai tsaye,
Murmushi kawai tayi don ta san cewa tsokana ce kawi yake mata,
Katse shi ta da cewa Ya Yusuf sai kuma naga kaya wai kace abani,
Ya ce eh maryam don dake naga kayan sun dace shiyasa nace kawai abar maki kuyi anko da budurwar Jibrin
Shiru tayi kamar baza tai magana ba sai kuma ta tuna cewa yin maganar ta zai jawo mata fada gurin Anty,
Sai kawi tace to nagode ya Yusuf amma dai da naga kamar doguwar budurwar ka ka sayawa su,
Wani irin malalacin dariya yayi yace sai kuma ga rashin da,cewar su da ita
Sai da yar budurwar mr lecturer suka dace kawai shi yasa na ce abarwa matan malam su tayi wa malam kwalliya yasha kallo
Ko yar kauna ta ?
Wani irin abu taji ya tokare ta a zuciya
Tace to zuciyar ta yana nufin cewa A, A ba zai iya saya min bane ko may ?
Kawai sai taji tamayar mai da kayan shi tace batason ta gode kawai,ya bar su,
Amma sai taji muryan shi a cikin sasautawa ya na cewa maryam,
Kayan sallah ki na aiko maki da su saboda kayan da na sayawa sadiya naji ance sunyi waya
Shi yasa nace wa Anty tabawa little sister dina kayan ta na sallah su,kuma idan zan zo zan shigo masu da nasu,
Kinga saura shoes da bags ke nan ko ?
Kamar ya,na ganin ta takada mai kai alamar eh,
Yace size din ki zaki fada mun kin ga zai fi idan kuma da akwai wani abin kina iya fada min sai a hado maki da shi,
Kwata kwata maryam bata so wani abu daga gurin Yusuf ba ,
Amma ya ta iya tun da gashi ya,dage har da cewa yasan ,
Ya,san bai isa sai mata abu ba saboda tana da dubun su
To amma yanzu tunda sun shirya yana son ta nuna mai cewa ta hucu kabar kayan zai nuna mai alaman hakan
Tambayar ta yakara yi in akwai wani abin da zai sayo mata in zai zo,
Ba komai ta furta a,hankali kamar mai shirin yin kuka a lokacin,
Sai yaji tabashi wani irin tausayi irin yadda tai mai magana a cikin damuwa,,,
A hankali tai mai sai da safe ta kashe wayan ta ba tare da ta kara furta wani kalma ba, a,kai ba, ta,katse wayar,
Lumshe idon shi yayi alokacin kamar mai jin barci tare da fadawa saman gado ta baya,,
Haka ya kwana da tausayin maryam a cikin ran shi wanda bai san dalilin hakan ba
Ita ko maryam ba yadda ta iya saboda har taji Anty na fadar irin dinkin da za taiwa kayan,
Sosai alakar mai nisa ta shiga tsakanin Ibrahim da Ejoma wace yanzu duk suna zaune a gidan yusuf ne dakw garin Abuja, a karkashin kulawar shi,
Tun suna kojarin boyewa maigidan nasu Yusuf har takai yanzu basu iya boyewa,
Maman choima da fara ganewa taiwa Ejoma magana acikin ka
,kausar murya cewa ta rabu da Ibrahim din tun Yusuf bai sani ba,
Amma sai Ejoman tace ma mama ai tafi son yasa don ya yanke masu hukunci,
Ran yar tsohuwar bai yi dadi ba sai tafito fili tacewa Ejoma ya zatayi da addin ta idan ta aure shi,
Sai da Ejoma tai yar dariya san nan tacewa mama ai su addinin su bai hana su auren yan addinin mu ba,
Sai,dai matan su ne ba,a yarda su auri mazajen mu ba sam,
Ehye, u see
Inji mama tana mai kada kai tace tana mai ba Ejoma shawarar ta tsaya a ,addinin xa iyayyen ta suka haife ta aciki yafi mata,
Ganin cewa ba,zata iya shawo kan yarinyar ba yasa ta kawar da kanta gefe guda,
Tsayin wani lokaci babu wanda yace wa dan uwa kala a cikin su
Don dai ita Ejoma gaskiya zata iya rabuwa da addinin ta tunda dama tadade tana sha,awar musulunci,
Yin Sallah da sa hijab na burge ta sosai, a rayuwar ta,
Har zuwa lokacin dawowar Yusuf da Ibrahim yayi daga office suna zaune a hakan,
Ibrahim wanda ya fara shigowa dauke da yar brief case din Yusuf a hannun shi,
Ya gaida mama acikin ladabi amma fafir yar tsohuwar taba shi baya taki karba mai sam,
Yana tsaye yana mai mamakin abin da yahana ta karbawa Yusuf yashigo cikin gidan,
Cikin irin takon shi na alfarma ya Wanan tafiyar tashi, guda guda tankar yana tsoron kasa,
Suit ne ajikin shi mai ruwan asshh, colour, hade da wandon shi sai far tie shirt da yasa daga ciki,
Isowar shi falon ne yaji muryan Ibrahim yana cewa mama idan har yai mata ba daidai ba ta yafe mai pls,
Da mamaki Yusuf wanda yadawo a gajiye ya tsaya yana kallon tare da tambayar ko may ke faruwa,
Kafin Ibrahim yai magana mamace tafara magana acikin fada tana cewa
Yusuf ya maida ita gida tunda taga kowan su yana musulunta
Gaskita ita bazata yarda azo da tsufan ta a cuce ta,
Da mamaki Yusuf ya juya inda Ibrahim yake. tsaye don karin haske, ga maganar,
Kafin wani yace wani abin Ejoma tafi daga ciki tana cewa ,
Brother zan koma ga addinin ku saboda wanda nake tare da shi yanzu dan addinin ku ne ,
Cikin mamaki Yusuf ke kallon Ejoma wace ke mai bayani a lokacim,
Cikin mamaki yake nunata da yatsar shi ya na cewa Ejoma ke, ke, ke,
Yace nasani sani cewa warana zaki gane hanyar gaskiya insha Allah,
Gashiko yau da kanki kin dawo saboda ra,ayin ki,
Baki sake da mamaki mama ke kallon su duk ta kawo iya wuya, saboda haushi,
Ciki tashige tana ta faman fada kamar wace akaiwa wani abu
Karin bayani sosai Ejoma keyi mashi ta yadda zai fahince ta
Sai ga mama da jakar kayan ta tana ta fada cewa wai a kwai evil din dake cutar su agurin,
Da kyat Yusuf ya samu takoma don ko shi saida yace mata akwai yan rituals a waje sanan ta yarda ta koma,