Sashe 97
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Washe gari Yusuf bai shigo gidan ba sai kusan shadayan rana,
Sanin yana gari maryam bata zama da kananin kaya agida kamar yadda idan mijin Antyn idan yana gari bata wani damuwa da gyaran jikinta,
Yauma dai wasu zanin tamfane masu ruwan powder sai wa su flowers da akai masu masu ruwan milk,
Zaune take a gaban tebur tana cin abinci a cikin natsuwa kamar ko , yaushe,
Yakai wani lokaci agurin tsaye yana kallon yadda take komai nata a natse
Sam bata da hayani ko wani rawan kai irin na yan matan da yake yawan gani,
Ita dai gatan ako da yaushe sai umurnin da akaba ta arayuwan ta duk, da irin, halin miskilancin da ke gare ta kafin a saba da ita,
Alamar tsayuwar mutum a kanta taji da kuma kamshi da bawai na irin turaren da yasaba sawa bane yau a jukin shi,
Saye yake da wata yar farar tee-shirt, mai wani dan flower ja agaban rigar daidai saman aljihun gaba,
Wani wando ne baki kamar Jens a wanan yadi yana wani dan walkiya,
Cikin dan rudewa ko razana da ganin shi a tsaye tayi
Saboda azaton ta har yazo ya karya ya wuce ko
Sai idon ta ya hango mata abin karin sa a gefe aje,
Don sam yau kin fitowa tayi tai kwanciyar ta kawai, abinta, adaki sai da ta ga cewa rana yayi shine ta fito,
Da yar murmushin shi ya karaso har inda take zaune,
Ina kwana ta tare shi dashi yayin da yazo gab da ita,
Dukawa yayi gab da ita batare da ya amsa gaisuwar ta ba yace
Saurayinki maryam baida kirki ga fahinta na bai dace yazo har kofan gidan ku ya saki a mota ba, mutane shiya suna ganin ku,
Gaba kura baya karen daji,
Jiya ta yi da A,A yau kuma Yusuf ya,tare ta da zancen A, A din,
Ki kula maryam ke mace ce kada ya bata maki record din ki pls,
Bata son nuna mai maganganun da yai mata sunyi mata tasiri a zuciya ,
Amma afili sai ta dake tace ban ga abin sa ido irin haka ba har zargi na son ya shiga,
Yan mata nawa suke hira a mota wasu ma har gida suke bin namiji amma sai mu da muka zauna akofa za a wani sa muna ido,
Wani ajiyar zuciya ya sauke gami da dan kura mata ido kamar zuwa second minutes,
Mikewa yayi daniyar wucewa amma sai yaji muryan ta a rau,nane tana cewa "Na, Gode"
Da dan mamaki ya waigo ta saidai kanta na kasa tana wasa da spoon din dake a hannun ta,
Dan nazarin ta yayi sai yaji wani irin tausayin ta ya kamashi a take ya juya da niyar barin falon,
Ga abincin ka can fa inji Naimat wace duk basu san cewa ta na gurin ba ashe,
Hannu yadaga mata alamar yagode kawai ya juya yabar falon,
Kallon mamaki da al,ajabi kawai maryam kewa yusuf din
Ita ko Na,imat saida ya fita tasa hannu ta toshe bakin ta tana darita cikki,cikki tace
Wa maryam da gani nasan cewa kin tabo big brother yau,
Maryam tace kawai dai yaso yasa wa kanshi abin da bai shafe shi bane,
Nan dai maryam ke fadawa Na,imat yadda sukayi da shi,
Na,imat tace gaskiya sister ba karya bane don mu yaren mu bamu irin wanan sam,
Kinga kuwa tunda yanzu anzama daya dole ya fada maki gaskiya, saboda yasan cewa zubar da mutunci ne irin haka,
Mamakin jin abinda Naimat tafadi maryam tayi,
Yanzu a she har akwai abi da bahaushe zaiyi ace wai IBO naganin shi a cikin rashi tarbiya,,,,,,,,,,
ZEEE MAKAWA
[3/24, 10:10 PM] Zainab Makawa: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
6⃣0⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,
Kaunar da kuke nu na min yasa har na kasa bakin godiya agare ku,
Fatan Alheri ga duk wance ta fahinci ma,anar wanan sakon da nake isarwa,
Ubangiji Allah ya kara maki ke mai karatawa daraja da,dauka,
Allah yasa mu gama da duniya lafiya baki dayan mu
Allah ubangiji ya taimaki addini musulunci da ma musulman baki daya
Ya Allah karawa Annabi Daraja,👏👏👏👏👏
Sanin yana gari maryam bata zama da kananin kaya agida kamar yadda idan mijin Antyn idan yana gari bata wani damuwa da gyaran jikinta,
Yauma dai wasu zanin tamfane masu ruwan powder sai wa su flowers da akai masu masu ruwan milk,
Zaune take a gaban tebur tana cin abinci a cikin natsuwa kamar ko , yaushe,
Yakai wani lokaci agurin tsaye yana kallon yadda take komai nata a natse
Sam bata da hayani ko wani rawan kai irin na yan matan da yake yawan gani,
Ita dai gatan ako da yaushe sai umurnin da akaba ta arayuwan ta duk, da irin, halin miskilancin da ke gare ta kafin a saba da ita,
Alamar tsayuwar mutum a kanta taji da kuma kamshi da bawai na irin turaren da yasaba sawa bane yau a jukin shi,
Saye yake da wata yar farar tee-shirt, mai wani dan flower ja agaban rigar daidai saman aljihun gaba,
Wani wando ne baki kamar Jens a wanan yadi yana wani dan walkiya,
Cikin dan rudewa ko razana da ganin shi a tsaye tayi
Saboda azaton ta har yazo ya karya ya wuce ko
Sai idon ta ya hango mata abin karin sa a gefe aje,
Don sam yau kin fitowa tayi tai kwanciyar ta kawai, abinta, adaki sai da ta ga cewa rana yayi shine ta fito,
Da yar murmushin shi ya karaso har inda take zaune,
Ina kwana ta tare shi dashi yayin da yazo gab da ita,
Dukawa yayi gab da ita batare da ya amsa gaisuwar ta ba yace
Saurayinki maryam baida kirki ga fahinta na bai dace yazo har kofan gidan ku ya saki a mota ba, mutane shiya suna ganin ku,
Gaba kura baya karen daji,
Jiya ta yi da A,A yau kuma Yusuf ya,tare ta da zancen A, A din,
Ki kula maryam ke mace ce kada ya bata maki record din ki pls,
Bata son nuna mai maganganun da yai mata sunyi mata tasiri a zuciya ,
Amma afili sai ta dake tace ban ga abin sa ido irin haka ba har zargi na son ya shiga,
Yan mata nawa suke hira a mota wasu ma har gida suke bin namiji amma sai mu da muka zauna akofa za a wani sa muna ido,
Wani ajiyar zuciya ya sauke gami da dan kura mata ido kamar zuwa second minutes,
Mikewa yayi daniyar wucewa amma sai yaji muryan ta a rau,nane tana cewa "Na, Gode"
Da dan mamaki ya waigo ta saidai kanta na kasa tana wasa da spoon din dake a hannun ta,
Dan nazarin ta yayi sai yaji wani irin tausayin ta ya kamashi a take ya juya da niyar barin falon,
Ga abincin ka can fa inji Naimat wace duk basu san cewa ta na gurin ba ashe,
Hannu yadaga mata alamar yagode kawai ya juya yabar falon,
Kallon mamaki da al,ajabi kawai maryam kewa yusuf din
Ita ko Na,imat saida ya fita tasa hannu ta toshe bakin ta tana darita cikki,cikki tace
Wa maryam da gani nasan cewa kin tabo big brother yau,
Maryam tace kawai dai yaso yasa wa kanshi abin da bai shafe shi bane,
Nan dai maryam ke fadawa Na,imat yadda sukayi da shi,
Na,imat tace gaskiya sister ba karya bane don mu yaren mu bamu irin wanan sam,
Kinga kuwa tunda yanzu anzama daya dole ya fada maki gaskiya, saboda yasan cewa zubar da mutunci ne irin haka,
Mamakin jin abinda Naimat tafadi maryam tayi,
Yanzu a she har akwai abi da bahaushe zaiyi ace wai IBO naganin shi a cikin rashi tarbiya,,,,,,,,,,
ZEEE MAKAWA
[3/24, 10:10 PM] Zainab Makawa: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
6⃣0⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,
Kaunar da kuke nu na min yasa har na kasa bakin godiya agare ku,
Fatan Alheri ga duk wance ta fahinci ma,anar wanan sakon da nake isarwa,
Ubangiji Allah ya kara maki ke mai karatawa daraja da,dauka,
Allah yasa mu gama da duniya lafiya baki dayan mu
Allah ubangiji ya taimaki addini musulunci da ma musulman baki daya
Ya Allah karawa Annabi Daraja,👏👏👏👏👏