Sashe 167
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Washegari tunda safe safiya tana gidan a tare ya kwashesu zuwa gidan anty sun yi addon cikin shiga ta alfarma,
Idan mutum ba ance mai maryam bace ba zai taba gane ta ba,
Irin yadda maryam din ta koma kamar wata baindiya,
Komai nata sai mutum ya kalla daga jikin ta har suturan jikin ta zuwa kafanta,
Sai,dai sun samu anyi wa su anty dije rasuwa a family house din mijin ta,
Gaisawa sukayi sai dai anty taji kunyan ganin safiya, tare da maryam din,
Batai kasa a kafa ta ba safiya hakkuri batare da ta baiyana komaye ba agaban maryam,
Hakkuri kawai taba ta sai safiyan tace ai ya wuce babu komai ko,
Gaba,dayan, su ,su ka shiga family house din don yiwa sarakkan Anty dije gaisuwa,
Waje suke zaune saboda wani irin zafi a cikin dakin,
Mutane ana zaman makoki na gaisuwa ana gulman maryam
Kowa sai mamakin yadda tazama classic a lokaci guda,
Ita ko maryam zafine ya ishe ta alokacin ga Pipkin wanda bai saba ba ya ishe su da cewa su wuce,
Gungun matan da suka shigone ya ja hankalin mutane don hakane al,adan gidan makoki yake yanzu,,
Don yanzu, da anzauna hirane kowani gungu zakaji da irin tasu hiran,
Wa yan nan matan bakowa bane sai iyalin gidan mahaifin Jibrin gaba dayan su,
Daga cikin su har da Sadiya matar Jibrin a cikin su,
Kallo guda Sadiyan taiwa maryam da Safiya saida ta tsorata,
Yadda maryam ta koma alokaci guda ga kyau ga iya dressing gata acikin shiga ta alfarma irin ta matan manya,
Kallon guda da tai mazu tasan sun wuce ajin ta nisa ba kusa ba,
Bayan sun yi gaisuwa gungunmutane suma suka samu guri gefe guda suka sa nasu tabarma,
Kallon kallon aka koma yi da su Sadiya da,su maryam din,
Sadiya wani irin mugun kishine ya rufe mata ido a lokaci guda ,
Daga inda take zaune takarewa maryam wace ta mike don kiran ta da wata mata tayi kakan su illiya don tagan ta,
Sai yau tasan cewa kallon tsoro takewa maryam din ada,
Shiyasa da antashi magana sai tace yar kauye ce ya aura ai,
Yau sai ga bakauya ta girgiza mata imani sai hade miyau Sadiya munafuka take yi,
Maryam din wace cikin ta ya zauna mata dan dagwas tana saye da wani alkyabba saman kayan da tasa wanda ganin shi kawai ya isar ma da sakon shi ga kamshi na tashi,
Jakarta ta balle tabawa tsohuwan nan kyautan kudi, saboda ta dade da sanin tsohuwan,
Dibi duk kayan jikin maryam mafi qualities ne wani irin kishine ya lulube sadiyan da ta tuna cewa da yanzu itace a cikin wanan uban daula,
Gashi su Anty dije da yar uwanta suna ci a garasaba sa,.
Sam ta manta cewa suma halarcin su Allah yai masu sakaiyya da shi haka,
Don kwai a iwa maryam da yar uwar ta cinfuska wasu daga cikin yan gidan su Jibrin din sukace,
Ashe matan dan IBO anzo ne ga kuma karuwa har an samu,
Masha Allah sai dai kan yaran ai dole ace masu jikokin Emanuel ko,?
Sai daga can uwale ta jefo masu ansa da cewa kodai jikokin Hamana za ace masu uban su dai musulmi ne, ko?
Ke yar abi yarima asha kida,
Inji wata tacewa uwale da tabasu ansa,alokacin,
Ganin uwale , zata ita daidai dasu a birkice a gurin yasa Anty dije fadawa wata gwagonsu,
Aiko tsohuwan tafito tadinga masu masifa da cin mutunci,
Tace a she hurda dashi baida kyau, ?
Gashi ko duk kwantagora babu wanda yakai uban ku cin dukiyan dan gida n Ema mai manja,
Don dai da kudin kafiri yatafi makka ko kun manta ne in tuna maku,?
Haba dai gwago Kande daga magana zaki fara irin wanan zancen haka,,
Kada kikawo min diban albarka may yasa yaron ga dan gidan ku baice bai son aikin da yasamo mashi ba,
Bagashi har yanzu ya na cin moriyar shi ba ku ba ai maku gori ba sai ku zakuyiwa mutane
Ai gara da ita auren shi takeyi akanta farkin addinin musulunci ko,
Sai da akazo a,kaja gwago kanden tana ta faman masifa dasu,
Sim sim sukabar gidan cikin jin kunyan irin ta,arnatin da gwago kande tai masu a bainin jama,a,,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA,,,,
[5/11, 3:29 PM] +234 706 582 0685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
9⃣9⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
ALLAH ABIN GODIYA
RAMADAN MUBARAK👏👏👏👏👏👏👏👏👏
FUREN JUJI ,FUREN JUJI ,FUREN JUJI
NASADAUKAR DA SHI GABADAYA GA WAKALE FAMILY, KWANTAGORA ALLAH UBANGIJI YAGAFARTAWA MAGABATAN WANAN GIDAN BAKI DAYAN SU WA YAN DA SUKA RAGE A GIDAN UBANGIJI YASA MASU ALBARKA YA DAUKAKA MASU YASA DUK YAN WANAN FAMILY SU GAMA DA DUNIYA LAFIYA ALLAHUMA AMEEN👏👏👏👏👏👏👏👏👏
Yau, Jumma,a ranan da kowani muslmi mata da maza yara da manya har tsofafi zakaga suna murna,
A ranan zakaga kowa ya ci kwaliya acikin tufafi na alfarma, wasu ma zakaga cewa kamar kwaliyan ranan sallah idi ne ranan gare su don har abinci yakeyi na alfarma domin girmama wanan ranan mai tarin alherori acikin ta watau JUMMA,AT MUBARAK,,
Cikin ikon Allah sai gashi yau wanan ranan mai albarka ya hadewa mutane za,a sallace ta tare da mutanen AHALKITABI,
Suma zasuyi bukin murnan zagayowan haihuwan Annabi isah, atare da mutane,
Hakan yasa duk inda kaga musan man babban gari irin kwantagora zakaga duk garin ya cunkushe da mutane kala kala,
Kowa da abinda ke agaban shi a lokacin ba mai kallon wani,
Idan mutum ba ance mai maryam bace ba zai taba gane ta ba,
Irin yadda maryam din ta koma kamar wata baindiya,
Komai nata sai mutum ya kalla daga jikin ta har suturan jikin ta zuwa kafanta,
Sai,dai sun samu anyi wa su anty dije rasuwa a family house din mijin ta,
Gaisawa sukayi sai dai anty taji kunyan ganin safiya, tare da maryam din,
Batai kasa a kafa ta ba safiya hakkuri batare da ta baiyana komaye ba agaban maryam,
Hakkuri kawai taba ta sai safiyan tace ai ya wuce babu komai ko,
Gaba,dayan, su ,su ka shiga family house din don yiwa sarakkan Anty dije gaisuwa,
Waje suke zaune saboda wani irin zafi a cikin dakin,
Mutane ana zaman makoki na gaisuwa ana gulman maryam
Kowa sai mamakin yadda tazama classic a lokaci guda,
Ita ko maryam zafine ya ishe ta alokacin ga Pipkin wanda bai saba ba ya ishe su da cewa su wuce,
Gungun matan da suka shigone ya ja hankalin mutane don hakane al,adan gidan makoki yake yanzu,,
Don yanzu, da anzauna hirane kowani gungu zakaji da irin tasu hiran,
Wa yan nan matan bakowa bane sai iyalin gidan mahaifin Jibrin gaba dayan su,
Daga cikin su har da Sadiya matar Jibrin a cikin su,
Kallo guda Sadiyan taiwa maryam da Safiya saida ta tsorata,
Yadda maryam ta koma alokaci guda ga kyau ga iya dressing gata acikin shiga ta alfarma irin ta matan manya,
Kallon guda da tai mazu tasan sun wuce ajin ta nisa ba kusa ba,
Bayan sun yi gaisuwa gungunmutane suma suka samu guri gefe guda suka sa nasu tabarma,
Kallon kallon aka koma yi da su Sadiya da,su maryam din,
Sadiya wani irin mugun kishine ya rufe mata ido a lokaci guda ,
Daga inda take zaune takarewa maryam wace ta mike don kiran ta da wata mata tayi kakan su illiya don tagan ta,
Sai yau tasan cewa kallon tsoro takewa maryam din ada,
Shiyasa da antashi magana sai tace yar kauye ce ya aura ai,
Yau sai ga bakauya ta girgiza mata imani sai hade miyau Sadiya munafuka take yi,
Maryam din wace cikin ta ya zauna mata dan dagwas tana saye da wani alkyabba saman kayan da tasa wanda ganin shi kawai ya isar ma da sakon shi ga kamshi na tashi,
Jakarta ta balle tabawa tsohuwan nan kyautan kudi, saboda ta dade da sanin tsohuwan,
Dibi duk kayan jikin maryam mafi qualities ne wani irin kishine ya lulube sadiyan da ta tuna cewa da yanzu itace a cikin wanan uban daula,
Gashi su Anty dije da yar uwanta suna ci a garasaba sa,.
Sam ta manta cewa suma halarcin su Allah yai masu sakaiyya da shi haka,
Don kwai a iwa maryam da yar uwar ta cinfuska wasu daga cikin yan gidan su Jibrin din sukace,
Ashe matan dan IBO anzo ne ga kuma karuwa har an samu,
Masha Allah sai dai kan yaran ai dole ace masu jikokin Emanuel ko,?
Sai daga can uwale ta jefo masu ansa da cewa kodai jikokin Hamana za ace masu uban su dai musulmi ne, ko?
Ke yar abi yarima asha kida,
Inji wata tacewa uwale da tabasu ansa,alokacin,
Ganin uwale , zata ita daidai dasu a birkice a gurin yasa Anty dije fadawa wata gwagonsu,
Aiko tsohuwan tafito tadinga masu masifa da cin mutunci,
Tace a she hurda dashi baida kyau, ?
Gashi ko duk kwantagora babu wanda yakai uban ku cin dukiyan dan gida n Ema mai manja,
Don dai da kudin kafiri yatafi makka ko kun manta ne in tuna maku,?
Haba dai gwago Kande daga magana zaki fara irin wanan zancen haka,,
Kada kikawo min diban albarka may yasa yaron ga dan gidan ku baice bai son aikin da yasamo mashi ba,
Bagashi har yanzu ya na cin moriyar shi ba ku ba ai maku gori ba sai ku zakuyiwa mutane
Ai gara da ita auren shi takeyi akanta farkin addinin musulunci ko,
Sai da akazo a,kaja gwago kanden tana ta faman masifa dasu,
Sim sim sukabar gidan cikin jin kunyan irin ta,arnatin da gwago kande tai masu a bainin jama,a,,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA,,,,
[5/11, 3:29 PM] +234 706 582 0685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
9⃣9⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
ALLAH ABIN GODIYA
RAMADAN MUBARAK👏👏👏👏👏👏👏👏👏
FUREN JUJI ,FUREN JUJI ,FUREN JUJI
NASADAUKAR DA SHI GABADAYA GA WAKALE FAMILY, KWANTAGORA ALLAH UBANGIJI YAGAFARTAWA MAGABATAN WANAN GIDAN BAKI DAYAN SU WA YAN DA SUKA RAGE A GIDAN UBANGIJI YASA MASU ALBARKA YA DAUKAKA MASU YASA DUK YAN WANAN FAMILY SU GAMA DA DUNIYA LAFIYA ALLAHUMA AMEEN👏👏👏👏👏👏👏👏👏
Yau, Jumma,a ranan da kowani muslmi mata da maza yara da manya har tsofafi zakaga suna murna,
A ranan zakaga kowa ya ci kwaliya acikin tufafi na alfarma, wasu ma zakaga cewa kamar kwaliyan ranan sallah idi ne ranan gare su don har abinci yakeyi na alfarma domin girmama wanan ranan mai tarin alherori acikin ta watau JUMMA,AT MUBARAK,,
Cikin ikon Allah sai gashi yau wanan ranan mai albarka ya hadewa mutane za,a sallace ta tare da mutanen AHALKITABI,
Suma zasuyi bukin murnan zagayowan haihuwan Annabi isah, atare da mutane,
Hakan yasa duk inda kaga musan man babban gari irin kwantagora zakaga duk garin ya cunkushe da mutane kala kala,
Kowa da abinda ke agaban shi a lokacin ba mai kallon wani,