Sashe 140
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kusan kowa da yadace ace ya kirashi a lokacin da ake bukata samun shi a layin amma layi. Nashi yana a kashe duk wanda yakira shi bai samun shi,
A hankali yake saukowa a matakalan jirgin inda yake saye cikin bakar corth da wandon su,
Bai riko komai ba a hannun shi sai wata yar karamar briefcase da ke rike a hannun shi,
Enoc ne ya iso don taron maigidan nashi wanda yadan dade bai shigo Lagos din ba,
Cikin farin ciki suka gaisa inda yake mai sannu da zuwa a cikin mutunci,
Sun isa gida lafiya inda yasamu gidan shi lafiya lau kamar yana aciki ko yaushe,
Wanka ya fada ya tare da dauro alwala, bayan yafito ne yai sallah tare da mikewa zuwa falo don yaci abinci,
Cibi uku kawai yayi sai yaji karan wayan Enoc wanda matar shi takira a lokacin,
Sai a lokacin wayar shi da take a kulle tun jiya tafado mai arai,
Briefcase din shi ce yasa a miko mai yaciro wayan a ciki,
Sakon nai da miscalls ke ta baiyyana a cikkn wayan nashi a lokacin da ya kunna ta,
Sakon da yafi daukan mai hankali a,lokacin shine wanda akace idan yabude waya yakirashi pls KB da Jibrin,
Cikin sauri yafara dialing din nomban Jbrin din amma busy yake,
Don haka yakira na KB kb wanda yana gida tare da matar shi ya dauki wayan cikin fada yace, duk da sallaman da Yusuf ke mai cikin taushin harshe,
Kaga daman kun,na wayan, yanzu ko ko angwanci baka fara ba amma ka fara kashe waya,
Murmurs shi yaiwa KB din kawai batare da yasan ko may yake nufi da zancen shi ba,
Yusuf yace kai anfada maka cewa kowa irin kane daga yin aure kakoma baka son zama gurin aiki,
Na bincika ko kana Abuja ance min katafi kwantagora ai,
KB ya din ce au dama sai jiya kaso ka fada min cewa zakai aure ko,?
Aure inji Yusuf din wanda ya tambaya cikin mamaki,
Kai kaidai kila sai na fada wa Jibrin cewa aima rukiya akan wanan auren da sha ma kai, Yusuf din ke fadawa KB din hakana,
Jin called din Jibrin da yayi ya shigo yasa shi katse layin KB din don sam bai fahinci abokin nashi ba yau,
YJibrin yace ango kasha mai,,,,,
Hmmm yace kawai da ya ji abinda jibrin din ya fada,mai,
Zancen ku gudane da KB din yau ashe yanzu ya bugo min waya ba wani abin da yake iya cewa sai zancen aure,
Jibrin yakira Yusuf cikin wani irin soft voice saida Yusuf din yagane cewa something serious zaice mai,
Ya akayi ne man inji Yusuf din ya tambaya cikin taushi,
Kana inane yanzu inji Jibrin yana tambayar Yusuf din?
Ina Lagos yace a,takaice kawai, batare da ya wani zaci komai ba,
Shitt inji jibrin din abin yaba Yusuf mamaki don yasan cewa ba halin jibrin bane hakan,?
Man wai wacece ka aura ne pls,?
Jibrin din ya,sakowa Yusuf tambayan da yaji ta a bazata,
Ban fahince kaba fa inji Yusuf din yacewa Jibrin din,
Jibrin yace to be serious yau andaura ma aure a massalacin Jumma,a ,
What's cikin wani irin murya da har sai da ta razana Jibrin din,
Gaakiya inji Jibrin yace a bisa wakilcin mahaifina da malam Abdulsamad
WARA,FA,A,NAHU, MANKANAN ALLIYAN,, Yusuf yace a lokaci guda,
Yai shiru can yace HASBUNALLAHU WA,NI,IMAL, WA,AKIL
Jibrin yace wai kana nufin baka da labari Yusuf ko may wai ?
A hankali cikin wata irin murya karara yace wlh banda labarin wanan zancen,
Don ban masan anyi ba ni,
Kit, ya kashe wayan ga sanyin AC a falon amma wani irin zufa ne yaji ya karyo mai a goshin shi,
A hankali yadan rike gefen kujerar da yake a zaune inda ya fara hawan steps din da zai sada shi da dakin shi a hankali,
Tafiya yakeyi kamar mai ko yon tatata, don da kyat ya ke iya daga kafan shi zuwa saman,
Saman gadon shi yafada jagwal kamar wanda kwai ya fashewa acikki,
Aure, Aure ? To da wacece haka da har ban sani ba ,
Idon shi ya mayar ya rufe a hankali, Aisha, no no
Sadiya never yace cikin juya kan shi,
Maryam maryam yakar furta wa a fili, sai yace sam ba,zata yarda ai muna aure a haka ba,
Don har yanzu bawai ta yarda da shi bane ai balle a daura masu aure,
Ina ba ita bace saboda sam hakan baima yu,yuwa ai don shi yanzu maryam tafi karfin shi zai barwa aminin shi kuma ogan shi,
Wanda yakewa kwadayin shiga musulunci very soon,
Who the he'll is she. ?,,,
Maryam ta zaune gurin da ta idar da sallah tayi addu,an fatan alheri dakuma neman kariya agurin Allah,
Tana jin muryan Anty Dije da yaran ta afolo suna magana akan wai abinci yayi yaji yau,
Ita dai batace komai ba saboda damuwan dake damun ta a cikin zuciyar ta,
Sallaman matan gidan su suka ji sai kuma abayan su baba matan guda tana dauke da kwandon goro a kan ta,
Ànty Dije ce eace ke cewa mama kune tafe da ranan nan haka lafiya dai ko ga ku da kwandon goro, mana,
Marya wace take saye da hijabin ta har kasa saidai fuskan ta ya koma wani dan fayau , da shi,
Har kasa takai tagaida su daya bayan daya,,
A hankali ta mike tsaye daniyar barin falon don bata san ko may yakawo su ba,
Muryan baba yaji yana ce mata ta dakata, kada ta tafi tukun,
Komawa tayi gurin da ta tashi takara dan zaunawa a wanan karon,
Saidai atakure take gaban ta nadan faduw kadan kadan,
Ungo nan maryam inji mijin mahaifiyar ta wanda ke gefen baba sam maryam bata san cewa dashi akazo ba sai yanzu,
Da sauri tadago kai don taga ko may ye yake cewa wai ta karba,
Kudine amma acikin envelop suke dan nawan karba tayi kamar yadda ya umurce ta da ta karba wai,,
A hankali takai hannun ta takarbi kudin babane yai gyaran murya yana cewa Alhamdullahi,
Maryam maryam din jin ankira sunan ta tadan dago kanta ta kalle shi a hankali,
Ya ce karbi wanan rike tukun,
Ta mika hannu a hankali ta karbi kudin hannun mahaifin ta,
Yace to madallah ina Dije anty tace na,am baba yace Sadakin maryam ne nan na mika mata,
Daga maryam har Anty dije cikin wani irin tashin hankali hankali suke kallon baba, din,
Ba dai kr azaune ya na gyada kai, yace kwarai kuwa don dazun nan aka daura wa maryam din aure da yaron nan,,,
Dammm gaban maryam din ya harba a lokaci guda dakin taga yana juya mata a lokaci guda kunnuwan ta yai mata wani kara tsuuuuu daga haka bata kara sanin inda take ba,
Da,sauri Anty da kishiryar maman ta sukayo kanta ,
Ruwa masu sanyi a ka watsa mata, ajikin ta har zuwa kan ya hankan yasa ta sauke wani irin ajiyan zuciya mai karfi,
Da sauri ts bude idon ta da suke a rufe tana tambayar baba ni bani maryam ka daurawa aure,
Anty tace mata cikin kulawa, maryam kwantar da hankalin ki don baba ya tafi,
Hannun Anty din maryam takamo tana cewa, Anty mafarki nakeyi ko, ?
Ya baba zai mun haka anty komai nawa daban baba ke mun,
Da sauri anty dije ta kwabe mata baki tana cewa,
Baki da hankali ko kuwa babane kike nufin cewa bai son ki ko kuwa,
Kuka wi, wi, wi maryam tasa a lokacin ta kwanta bisa kafadan anty
Duk da Anty najin kukan har kasan zuciyar ta amma sai ta kyale maryam din a jikin ta koda hakan zai iya sa taji dan relief,
Mahaifin Jibrin dattijon,
yar shi ta,bashi shawaran daya kira don yaji ko may ke gudana,
A hankali Yusuf ya jawo wayan shi don ya kira, dattijon,,
Sai da yatabbatar da cewa yanzu dattijon ya dawo gida da ga massalaci,
Mahaifin jibrin din yana zaune ya jawo tiren abincin shi a gaban shi don yaci,
Hannun shi ya fara wanke yayin da kiran Yusuf ya shigo wayan nashi,
Cikin sauri mahaifin Jibrin din ya dauko waya, ya karba kiran,
Gaisawa suka fara yi a cikin mutunci nan yake tambayar Yusuf ko yana ina me yanzu,
Yusuf din yabashi ansa da cewa yana Lagos ne ai ,
Tau inji mahaifin jibrin din wanda ke kokarin bude kulan abincin dake gaban shi,
Kamshin mashanu ya na tashi wanda yasa dattijo dan lumshe idon shi,.
Yaushe zaka dawo inji mahaifin jibrin din Yusuf ya ba shi ansa da cewa
Sai nan da kwanaki don yazo yin wasu aiyukane idan yagama zai shigo,
A zaton shi dattijon zai mai bayani akancewa ga yadda maganan take ,
Amma sai kawai yaji yana mashi fatan Alheri a rayuwa tare da fatan gamawa lafiya,
ZEEE MAKAWA YALWA
[4/28, 5:40 PM] +234 902 951 1701: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
8⃣4⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
Barka da jumma,a yan uwa Allah ya sada mu da alherin dake cikin wanan ranan,,,,,,,,,,
RAMADAN KAREEM👏👏👏👏👏👏👏👏👏
A hankali yake saukowa a matakalan jirgin inda yake saye cikin bakar corth da wandon su,
Bai riko komai ba a hannun shi sai wata yar karamar briefcase da ke rike a hannun shi,
Enoc ne ya iso don taron maigidan nashi wanda yadan dade bai shigo Lagos din ba,
Cikin farin ciki suka gaisa inda yake mai sannu da zuwa a cikin mutunci,
Sun isa gida lafiya inda yasamu gidan shi lafiya lau kamar yana aciki ko yaushe,
Wanka ya fada ya tare da dauro alwala, bayan yafito ne yai sallah tare da mikewa zuwa falo don yaci abinci,
Cibi uku kawai yayi sai yaji karan wayan Enoc wanda matar shi takira a lokacin,
Sai a lokacin wayar shi da take a kulle tun jiya tafado mai arai,
Briefcase din shi ce yasa a miko mai yaciro wayan a ciki,
Sakon nai da miscalls ke ta baiyyana a cikkn wayan nashi a lokacin da ya kunna ta,
Sakon da yafi daukan mai hankali a,lokacin shine wanda akace idan yabude waya yakirashi pls KB da Jibrin,
Cikin sauri yafara dialing din nomban Jbrin din amma busy yake,
Don haka yakira na KB kb wanda yana gida tare da matar shi ya dauki wayan cikin fada yace, duk da sallaman da Yusuf ke mai cikin taushin harshe,
Kaga daman kun,na wayan, yanzu ko ko angwanci baka fara ba amma ka fara kashe waya,
Murmurs shi yaiwa KB din kawai batare da yasan ko may yake nufi da zancen shi ba,
Yusuf yace kai anfada maka cewa kowa irin kane daga yin aure kakoma baka son zama gurin aiki,
Na bincika ko kana Abuja ance min katafi kwantagora ai,
KB ya din ce au dama sai jiya kaso ka fada min cewa zakai aure ko,?
Aure inji Yusuf din wanda ya tambaya cikin mamaki,
Kai kaidai kila sai na fada wa Jibrin cewa aima rukiya akan wanan auren da sha ma kai, Yusuf din ke fadawa KB din hakana,
Jin called din Jibrin da yayi ya shigo yasa shi katse layin KB din don sam bai fahinci abokin nashi ba yau,
YJibrin yace ango kasha mai,,,,,
Hmmm yace kawai da ya ji abinda jibrin din ya fada,mai,
Zancen ku gudane da KB din yau ashe yanzu ya bugo min waya ba wani abin da yake iya cewa sai zancen aure,
Jibrin yakira Yusuf cikin wani irin soft voice saida Yusuf din yagane cewa something serious zaice mai,
Ya akayi ne man inji Yusuf din ya tambaya cikin taushi,
Kana inane yanzu inji Jibrin yana tambayar Yusuf din?
Ina Lagos yace a,takaice kawai, batare da ya wani zaci komai ba,
Shitt inji jibrin din abin yaba Yusuf mamaki don yasan cewa ba halin jibrin bane hakan,?
Man wai wacece ka aura ne pls,?
Jibrin din ya,sakowa Yusuf tambayan da yaji ta a bazata,
Ban fahince kaba fa inji Yusuf din yacewa Jibrin din,
Jibrin yace to be serious yau andaura ma aure a massalacin Jumma,a ,
What's cikin wani irin murya da har sai da ta razana Jibrin din,
Gaakiya inji Jibrin yace a bisa wakilcin mahaifina da malam Abdulsamad
WARA,FA,A,NAHU, MANKANAN ALLIYAN,, Yusuf yace a lokaci guda,
Yai shiru can yace HASBUNALLAHU WA,NI,IMAL, WA,AKIL
Jibrin yace wai kana nufin baka da labari Yusuf ko may wai ?
A hankali cikin wata irin murya karara yace wlh banda labarin wanan zancen,
Don ban masan anyi ba ni,
Kit, ya kashe wayan ga sanyin AC a falon amma wani irin zufa ne yaji ya karyo mai a goshin shi,
A hankali yadan rike gefen kujerar da yake a zaune inda ya fara hawan steps din da zai sada shi da dakin shi a hankali,
Tafiya yakeyi kamar mai ko yon tatata, don da kyat ya ke iya daga kafan shi zuwa saman,
Saman gadon shi yafada jagwal kamar wanda kwai ya fashewa acikki,
Aure, Aure ? To da wacece haka da har ban sani ba ,
Idon shi ya mayar ya rufe a hankali, Aisha, no no
Sadiya never yace cikin juya kan shi,
Maryam maryam yakar furta wa a fili, sai yace sam ba,zata yarda ai muna aure a haka ba,
Don har yanzu bawai ta yarda da shi bane ai balle a daura masu aure,
Ina ba ita bace saboda sam hakan baima yu,yuwa ai don shi yanzu maryam tafi karfin shi zai barwa aminin shi kuma ogan shi,
Wanda yakewa kwadayin shiga musulunci very soon,
Who the he'll is she. ?,,,
Maryam ta zaune gurin da ta idar da sallah tayi addu,an fatan alheri dakuma neman kariya agurin Allah,
Tana jin muryan Anty Dije da yaran ta afolo suna magana akan wai abinci yayi yaji yau,
Ita dai batace komai ba saboda damuwan dake damun ta a cikin zuciyar ta,
Sallaman matan gidan su suka ji sai kuma abayan su baba matan guda tana dauke da kwandon goro a kan ta,
Ànty Dije ce eace ke cewa mama kune tafe da ranan nan haka lafiya dai ko ga ku da kwandon goro, mana,
Marya wace take saye da hijabin ta har kasa saidai fuskan ta ya koma wani dan fayau , da shi,
Har kasa takai tagaida su daya bayan daya,,
A hankali ta mike tsaye daniyar barin falon don bata san ko may yakawo su ba,
Muryan baba yaji yana ce mata ta dakata, kada ta tafi tukun,
Komawa tayi gurin da ta tashi takara dan zaunawa a wanan karon,
Saidai atakure take gaban ta nadan faduw kadan kadan,
Ungo nan maryam inji mijin mahaifiyar ta wanda ke gefen baba sam maryam bata san cewa dashi akazo ba sai yanzu,
Da sauri tadago kai don taga ko may ye yake cewa wai ta karba,
Kudine amma acikin envelop suke dan nawan karba tayi kamar yadda ya umurce ta da ta karba wai,,
A hankali takai hannun ta takarbi kudin babane yai gyaran murya yana cewa Alhamdullahi,
Maryam maryam din jin ankira sunan ta tadan dago kanta ta kalle shi a hankali,
Ya ce karbi wanan rike tukun,
Ta mika hannu a hankali ta karbi kudin hannun mahaifin ta,
Yace to madallah ina Dije anty tace na,am baba yace Sadakin maryam ne nan na mika mata,
Daga maryam har Anty dije cikin wani irin tashin hankali hankali suke kallon baba, din,
Ba dai kr azaune ya na gyada kai, yace kwarai kuwa don dazun nan aka daura wa maryam din aure da yaron nan,,,
Dammm gaban maryam din ya harba a lokaci guda dakin taga yana juya mata a lokaci guda kunnuwan ta yai mata wani kara tsuuuuu daga haka bata kara sanin inda take ba,
Da,sauri Anty da kishiryar maman ta sukayo kanta ,
Ruwa masu sanyi a ka watsa mata, ajikin ta har zuwa kan ya hankan yasa ta sauke wani irin ajiyan zuciya mai karfi,
Da sauri ts bude idon ta da suke a rufe tana tambayar baba ni bani maryam ka daurawa aure,
Anty tace mata cikin kulawa, maryam kwantar da hankalin ki don baba ya tafi,
Hannun Anty din maryam takamo tana cewa, Anty mafarki nakeyi ko, ?
Ya baba zai mun haka anty komai nawa daban baba ke mun,
Da sauri anty dije ta kwabe mata baki tana cewa,
Baki da hankali ko kuwa babane kike nufin cewa bai son ki ko kuwa,
Kuka wi, wi, wi maryam tasa a lokacin ta kwanta bisa kafadan anty
Duk da Anty najin kukan har kasan zuciyar ta amma sai ta kyale maryam din a jikin ta koda hakan zai iya sa taji dan relief,
Mahaifin Jibrin dattijon,
yar shi ta,bashi shawaran daya kira don yaji ko may ke gudana,
A hankali Yusuf ya jawo wayan shi don ya kira, dattijon,,
Sai da yatabbatar da cewa yanzu dattijon ya dawo gida da ga massalaci,
Mahaifin jibrin din yana zaune ya jawo tiren abincin shi a gaban shi don yaci,
Hannun shi ya fara wanke yayin da kiran Yusuf ya shigo wayan nashi,
Cikin sauri mahaifin Jibrin din ya dauko waya, ya karba kiran,
Gaisawa suka fara yi a cikin mutunci nan yake tambayar Yusuf ko yana ina me yanzu,
Yusuf din yabashi ansa da cewa yana Lagos ne ai ,
Tau inji mahaifin jibrin din wanda ke kokarin bude kulan abincin dake gaban shi,
Kamshin mashanu ya na tashi wanda yasa dattijo dan lumshe idon shi,.
Yaushe zaka dawo inji mahaifin jibrin din Yusuf ya ba shi ansa da cewa
Sai nan da kwanaki don yazo yin wasu aiyukane idan yagama zai shigo,
A zaton shi dattijon zai mai bayani akancewa ga yadda maganan take ,
Amma sai kawai yaji yana mashi fatan Alheri a rayuwa tare da fatan gamawa lafiya,
ZEEE MAKAWA YALWA
[4/28, 5:40 PM] +234 902 951 1701: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
8⃣4⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
Barka da jumma,a yan uwa Allah ya sada mu da alherin dake cikin wanan ranan,,,,,,,,,,
RAMADAN KAREEM👏👏👏👏👏👏👏👏👏