← Book details Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 119 OF 171

Sashe 119

Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Yasha kwana round about da zai kai shi unguwar sabon gari ,
Sai ji yayi ana kokarin tsaida shi kamar kada ya tsaya saboda a saman hanyane gashi naida security , atare da shi duk da yasan cewa, ba,abinda zai faru da shi acikin garin kwantagora yanzu din,
Guri ya samu yai parking din motar shi a hankali ya sauka saman titin,
Fuskan da yagani sai yake tunanen ko a ina ya san shi,
Gaisuwa sukayi acikin mutunci inda yake tamayan Yusuf din da cewa yazo lafiya?
Lokacin da ya,ke ko karin tambayan shi kowaye shi,
Sai yaji mutumin na fadin kamar baka gane niba,ko ?
Ga kwanaki nai ma waya akan zancen Cikin da Ejoma tayi,
Wani irin kallon mamaki Yusuf ke binshi dashi sai cigaba da fadi mutumin ya yi ,
Ina da tun farko ka fada mincewa duk wanda ya aure ta zaka kashe mai wanan dukiyar aida an aure dani,
YUSUF ke mamaki a zuciyar shi irin yadda wanan mutumin ke maganar shi wani kamar mara hankali,
Yanzu so nake idan da akwai abin da ta haifa har zan karba,
Sai kai min wani dan ihi sani kaga sa in toshe bakin duk wani wanda zai kawo min cikasa ga ala,amari,,,
Zaici gaba Yusuf yadaga mai hannu yanna na cewa ka kai ni koto ina ga zaifi ,
Ya juya kawai abinshi batare da ya ji mai zai ce mai ba ya shige motar shi ya bar gurin,

ZEEE MAKAWA YALWA

[4/10, 6:23 AM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
7⃣1⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI

AL,HAMDDULLILAHI RABBIL AL,LAMIN

ADDU,AN KU AGARENI NAGODE SO,SAI YAN UWA MUSULMI IRIN YADDA NAI TA GANIN SAKON TAYANI FATAN ALHERI, NAGODE MAKU KWARAI DA GASKE, ALLAH UBANGIJI YA BIYA DA ALHERIN SA👏

Tukin mota yake amma zuciyar shi ta na gurin tunanen halin rayuwa irin na Aminu masuga,
Duk da yadda yake daukar kan shi bakon shiga cikin addini
Kamar yadda mutane da dama ke mai wanan fahinta, cewa bai san komai ba akan addini tukun,
Hakan ba zai sa shi yin wani abinda zai kas,kantar da kanshi gamay da addinin shi ba irin haka,
Mutum yasan cewa ya aikata zina amma saboda rashin sanin kaidar sharia har yana ikirarin cewa idan za, a bashi wani dukiya mai tsoka zai iya fitowa fili yai ikirarin cewa shike dan da yai rejecting da farko, saboda kwadayin duniya kawai,
Kan shi ya girgiza don takaici da abin da wanan guy din yai mai yau,
Allah ya kyauta ya furta a fili ya na mai ajiyar zuciya shi kadai a mota,
Saboda sanyin da jikin shi ya yi bai iya zuwa gidan su Jibrin da yai niyar zuwa ba a lokacin,
Don haka juyawa yayi zuwa gidan shi don ya dan samu natsuwa,

Maryam wace ke zaune ta zubawa plate din da ta zuba ferfesu a gaban ta ta kasa koda kai cibi biyu a bakin ta
Tun cibin farko da takai tasamu ta hadiye shi da kyat saboda sam bakin ta batajin dadin shi ko kadan, alokacin,
Sai dan daukan spoon din tayi tana dan juya,shi a ha kali, amma ta kasa kaiwa a bakin ta,
Wayan ta ne yai kara inda taga A,A ne ke kiran ta alokacin,
Sai da ta juya inda anty dije take zaune taga cewa hankalin ta baya gurin ta,
Sai ta mike a hankali zuwa dakin ta inda zata fi jin dadin sake jiki tai waya,
Bayan ta anty dije tabi da kallo mai kama da harara, ta sake dan guntun tsaki tace a fili mara hankalin yarinya kawai,
Zama tayi saman gadon ta a hakali tana mai ansa mai sallama,
Muryan shi taji yana cew may yasa may ki maryam naji muryan ki wani iri daban,
Ba komai ta furta ahankalin sai ta baka tausayi idan kaganta a lokacin,
Don har idon ta yakawo hawaye ko tankar zasu zubo mata,
A zuciyar ta tausayin kasu takeyi don ta san cewa raba su za,a yi, bada dadewa ba,
A,A ya sheda mata cewa zaiyi tafiya sai bayan kwana uku zai dawo, har ma ya fara hanya ko,
Duk da rayuwan maryam din ya baci don rashin sheda mata cewa zai yi tafiyan da bai yi ba da wuri sai bayan ya fara hanyar tafiyan shine zai kirata ya sheda mata,
Fatan adawo lafiya tai mai inda take ce mai Allah ya bada sa,an tafiya ya karba cikkn dadi rai da cewa Ameen nagode tawa,
Bayan sunyi sallama ta kashe wayan takai wani lokaci zaune inda take tana tunanen irin rayuwan A,A narashin sani darajan abokin zama,
Ku san ko yaushe haka yake mata wanan halin wani lokaci ma sai ya kai inda zai tafine zai kirarata ya sheda mata,
Safiya ta nuna mata rashin faidar irin wanan halin amma so ya hana taga lain malam din nata,
Kiran sallah dataji anayi na la,asar yasa ta aje wayan tamike don zuwa dauro alwala,
Anty dije ce a waje take ce mata, zancen zuwa dibo Naimat da sukayi ta shirya anjima idan Yusuf ya shigo sai ya kai su saboda safe yara zasu school,
Bata rai tayi don sam batajin dadin irin haka da anty ke mata tana wani cucusa ta ga Yusuf,
Gidan Naimat ne za,ace sai ya kaisu ita da yara, saunawa tana zuwa ita da su a saman mashin,
Matsala guda dai yanzu shine dan fitinar hawa mashin yana gari, zai sa mata ido,
Rai a bace ta ansa ma yar ta da cewa aida abari kawai weekend sai mutafi mu yini mata ko ?
Maryam kece fa kikace kun yi da ita jiya zaku zo ayau din ko?
Bata kara cewa komai ba don tasan ceqa ba yarda Anty zatayi da wani excuse din da za ta bayar ba,
Tuwon semo da miyar yauki sukayi don Yusuf dake agari kawai in badon yana gari ba suna da sauran abinci da zai kai su har dare,
Sai kuma gashi yau din Yusuf din baiwani yawan shigowa kamar yadda yake yi ba idan har yana gari,
Chapter 119 · 0% Book details