Sashe 131
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Naimat ce tashigo gidan Anty Dije da murnan su kowa ya tare, wanda hakan da akai mata yasa ta jin wani irin dadi a rayuwan ta,
Maryam wace a lokacin tana, ciki bata san da zuwan Naimat gidan ba,
Sai ganin Na,imat, ta tayi kawai gaban ta a tsakar gida,
Itama dai da dan gudun ta ta tare ta suka rungumay junan su cikin jin dadin ganin juna
Naimat din ce ta ture maryam din baya cikin batare tace wallahi maryam nayi fushi da ke,
Kin sani sarai ni ka,daice a gidana Ibrahim baya gari amma ko ki kawo min ziyar haba maryam , banji dadin haka ba gaskiya,
Cikin dan marai,raice murya maryam tace haba dai Naimat keep n fasan cewa ni kewa anty aiki yau she nake da time din fita, unguwa,
Harara Naimat takai mata cikin wasa tace ke dai ba wani kawai dai ba ki so zuwa bane,,
Dakin maryam din suga shige gaba dayan su a lokaci guda,
Dan abin tabawa maryam takawo masu amma sai taga cewa Naimat, din bata ci komai daga cikin abinda ta aje mata a gaban ta,
Don haka sai maryam take fadawa Anty cewa Naimat bataci komai daga abincin su ba,
Bayan kamar yan mintina sai ga Ànty Dije ta shigo dakin
Fuskanta dauke da fara,a ta samu guri kusa da Naimat din ta zauna, suna mai dan fuskantar junar su,
Kallo guda Anty dije tai mata sai tai murmushi tace,
May kike son cine Naimat, ?
Naimat wace fuskanta ke dauke da murmushi ta dan dukar da kai cikin dan jin kunya ta ce ,
Anty ba ko,mai a barshi kawai , kamar ya za,a barshi haka zaki zauna da yunwa,
A hankali tace inda zan samu shinkafa da wake da mai da yaji zanci,
Inda maryam take anty ta kalla tace, muna da sauran wake ne ,
Maryam ta mike da niyar zuwa duba wake sai Naimat tace bani wayar ki maryam,
Ba wani mussu maryam tamika mata wayan ta wuce abinta, zuwa kitchen,
Ita ma Naimat din kwance takai ga wayan a hannun ta ta shiga gurare,
Busy maryam take a cikin kitchen tana kokarin dafa abincin don kada Naimat ta matsu,
Sako taji ya shigo a cikin wayan na maryam dake a hannun ta don haka sai tai kokarin zuwa diba sakon,
A nan taci karo da sakon da A,A ya aikowa Maryam dashi,
Tsab ta karanta sakon cikin tashin hakali da damuwa,
Nobar Yusuf ta bida ta tura mai sakon ,
Sai kuma ta jawo nata wayan takirashi take sheda mai cewa itace ta tura mai sakon ,
Tagani ne acikin wayan maryam shine ta ce bari ta turo mai,
Da sauri kuma tagoge kada maryam ta fahinci cewa, tayi amfani da wayan,
Ba,a dauki wani lokaci ba da maryam tadawo dakin dauke da kulolin abinci a hannun ta, ta dire su a gaban Naimat,
Sosai Naimat taci abincin don abincin yai mata dadi a baki,
Ta dade rabon da taci wani abinci irin haka kamar yadda ta ci shimkafa da waken,
Tana ci suna zuba hira da maryam kamar a bin hadin baki saiga, Safiya ta shigo gidan,
Gaba dayan su suka sa ihun murna a lokaci guda ,
Maryam wace tasan da,zancen korafi a kanta a bakin safiya ,
Ta,sheko da guda ta,rugumay ta ta baya itama dai ture ta tayi tana cewa anya kuwa maryam idan kin yi aure zakiyi zumunci, kuwa?
Bari har inyi auren kiga yadda zanyi ta zumunci da ku sai kun ce na i,she ku,
A lokaci guda suka sa tsaki a tsakanin su don jin abinda maryam tace,
Au to ku bari ku gani sai kun sha mamaki na tafada cikin tsigar zolaya,
Safiyace bayan ta zauna take cewa tare da daga kai takalli maryam,
A,A ya bugo maki waya ne maryam,?
A lokaci guda fuskan Maryam ya sauya daga fara,a zuwa bakin ciki
Batare da ta iya bada ansa ba tace, idon ta sun dan ciciko da hawaye kamar za su zubo, tace,
Safiya pls kada ki kawo min zancen wanan mara mutuncin pls,
Cikin mamaki suke kallon ta don jin cewa yau maryam ce da bakin ta take kiran A,A da wanan sunar,
Safiya tadan gyara zama daga kan kushin din da take tace hmmm,
Ji min ,fa A,A din nan dan wullakancin mutum kawai jiya yakirani da waya
Yadinga surfa min zagi ta inda yake shiga ba nan yake fita ba,
Wai mu makwadaita, macuta munyi mai butulci a kan kudi,
Ba son Allah da Annabi kike mai ba tun farko don da,son gaskiya ne da baki canza ra,ayinki ba akan shi,
Ke tun ina cewa ya tsaya in mai bayanin yadda zancen yake y
Fam yaki yarda da zance na in fada maki har takai ni ma nafara mayar mai da bakaken maganganu,
Naimat ce tace may ki,kacewa dan iska ke kuma,?
Ta tambaya a cikin fushi da harshen hausan ta dake da surki da na kabila,
Safiya tace haba ke ko nice fa,
Har zaki tambayeni may nace mai,
Ai saida ya shiga cewa kin gane ne safiya ki tsaya ki saurare ni ma wallahi,,,
Tace kawai sai na kashe waya din ban son jin komai daga bakin dan iska kawai,
Kawai ba,su ankara ba sai she,shekan kukan Maryam wace ke gefen su suka ji,
Lokaci guda duk suka kai mata kallo a cikin mamaki,
Da farko safiya tana zaton don tayi wa A,A cin mutunci maryam ke kuka,
Amma sai suka ji muryan ta a cikin kuka tana cewa,
Ban taba zaton cewa malam zai iya min irin wanan cin fuskan ba,
Ida da har ina kwadayin dukiya ne ai da shine mutun na farko da zai fara shedan haka,
Amma yafadi mana duk zamana dashi na taba rokon shi ya bani koda kwandala ne,,
Nan dai suka shiga bata mussalai, masu ma,ana har ta dan kwantar da hankalin ta,,,,
Zaune yake saman kujera yana karanta text din sai kawai yaji cewa bazai iya karasawa,ba,
Don haka ya aje wayan saman table din glass din da ke a gaban shi cikin bacin rai,
Wani irin abu yake ji a zuciyar shi takar idon shi zai rufe, alokacin,
Ji Yusuf yi bai ma san may ya ke ciki ba a lokacin,
Don haka sai ya ji tankar numfashin shi yana shirin daukewa a lokacin,
Da kyar ya iya nemo natsuwa ya ya furta a hankali yayin da yake dafe da kan shi dake mai ciwo tankar ya tsage,
Yace,
Innalillahi Wa, Inna, Ilaihim, Raji,un
Ya jima shiru dafe da hoshin shi da hannun shi guda a hakan yana nanata wanan addu,an,
Sannu a hankalo yadan dinga jin zuciyar shi na walwalewa a hankali daga kuncin da yake a ciki da farko,
Mikewa yayi zuwa bakin window falon shi,,yadan furzar da iskan kamar yadda yake yi, idan yana cikin yanayi,
A,A ya ambata a hankali insha Allah zan gwada, maka cewa wani dan furen jujin yafi dan furen gida mutunci,
Zan gwada maka cewa imani da biyayya suna da amfani ga dam adam ,
Daga haka yaji wani irin tukuki ya taso mai don haka bai iya cewa komai sai kalman innalillahi da yake ta nanatawa a cikin ranshi,
A hankali ya tako zuwa dakin shi yana mai tunan cewa lalai A, A zan gwada maka cewa,
Ni Yusuf nagaji sunan kwarai da ga mai sunan ,, ni Namijin Gwarozo ne acikin mazaje,
Ba dan akuya ma ciyi amanan diyan mutane da abokan azarki ba,
Daga haka yaja kafar shi da kyat har ya isa bedroom din shi,,
A rigingine yakwanta yadinga tasbihi ga Allah ubangijin shi, tare da neman a fuwan shi,
Yasan cewa wanan irin gorin shigar shi cikin addinin, musulunci da mutane ke masa,
Ya ringa yin addua akan Allah ya bashi ikon cin wanan jerabawan da ya ke acikin sa, daga kuma neman rinjaye akan masifun da yake fuskanta,
A haka ya dinga juyi a kan gadon shi yana tuna irin kalaman da ya ke fuskanta daga mutane da dama akan musuluntar shi,
Jikin shi yana jin shi tankar anyi mai duka idon shi sun kada sunyi jajir, rayuwa gaba daya yafita ran shi,
Allah gafurur Rahimun, yana, nan cikin wanan halin, ne barcci ya dauko shi,
Ya jima sosai yana barcin bai farka ba har zuwa lokacin da nauran da ya saita masu tayar dashi daidai lokacin sallah,
Tabbas yaji dadin wanan baccin da ya samu yayi ,, don yaji saukin
Don da bai yi barcin nan na a haka zai wuni cikin bakin ciki da kunci,,
Wanka ya fada yana fitowa ya wuce massallaci,
Bayan yadawo ne yaji shi wani wasai da shi duk wani bakin ciki da kuncin da yake, ji ya daina jin su,gaba daya,
Dining table ya nufa inda yasamu hamza ya hada mai abincin shi, haka ya dinga cusawa a cikin shi, har sai da yaji yayi dam,
Komawa yayi saman two sitter yadan kwanta kamar mai yin barcci, hannun shi rike da goshin shi,
Tunane yake yi don sai yanzu yasan ko may ye so,
Tabbas bai taba sanin cewa ana son mutum irin yadda yake jin Maryam a,rayuwar shi a halin yanzu,
Kusan kwana biyu yana cikin wanan damuwar idan kaga walwalar Yusuf sai idan yana tare da,Sonny ko Jibrin
Lokacin da Sonny ya gama abinda yakeyi a garin su,
Don haka sai suka fara shirin tafiya kwantagora ganin kayan al,adu kamar yadda,Sonny din yaji labarin su daga bakin Jibrin abokin hiran shi da yawo,
Shiri na sosai sukayi saboda irin shigar da zasuyi yana bukatan kudade, da sauran abubuwa,
Ba su wani dade a hanya ba ko da suka taso,
Saboda irin gudun da sukeyi ga kuma motocin su lafiyyayu ne so sai,
Sun iso lafiya garin sai dai wanan karon bai wuce direct gida Anty nashi ba,
Sosai tun a hanya Yusuf ke kallon tsarin kasan hausaw yana mai yabawa da irin abin da yake gani,
Shigowan su garin yakara sa Sonny rudewa sosai don gani yadda garin ya tsaru tsab,
Maryam wace a lokacin tana, ciki bata san da zuwan Naimat gidan ba,
Sai ganin Na,imat, ta tayi kawai gaban ta a tsakar gida,
Itama dai da dan gudun ta ta tare ta suka rungumay junan su cikin jin dadin ganin juna
Naimat din ce ta ture maryam din baya cikin batare tace wallahi maryam nayi fushi da ke,
Kin sani sarai ni ka,daice a gidana Ibrahim baya gari amma ko ki kawo min ziyar haba maryam , banji dadin haka ba gaskiya,
Cikin dan marai,raice murya maryam tace haba dai Naimat keep n fasan cewa ni kewa anty aiki yau she nake da time din fita, unguwa,
Harara Naimat takai mata cikin wasa tace ke dai ba wani kawai dai ba ki so zuwa bane,,
Dakin maryam din suga shige gaba dayan su a lokaci guda,
Dan abin tabawa maryam takawo masu amma sai taga cewa Naimat, din bata ci komai daga cikin abinda ta aje mata a gaban ta,
Don haka sai maryam take fadawa Anty cewa Naimat bataci komai daga abincin su ba,
Bayan kamar yan mintina sai ga Ànty Dije ta shigo dakin
Fuskanta dauke da fara,a ta samu guri kusa da Naimat din ta zauna, suna mai dan fuskantar junar su,
Kallo guda Anty dije tai mata sai tai murmushi tace,
May kike son cine Naimat, ?
Naimat wace fuskanta ke dauke da murmushi ta dan dukar da kai cikin dan jin kunya ta ce ,
Anty ba ko,mai a barshi kawai , kamar ya za,a barshi haka zaki zauna da yunwa,
A hankali tace inda zan samu shinkafa da wake da mai da yaji zanci,
Inda maryam take anty ta kalla tace, muna da sauran wake ne ,
Maryam ta mike da niyar zuwa duba wake sai Naimat tace bani wayar ki maryam,
Ba wani mussu maryam tamika mata wayan ta wuce abinta, zuwa kitchen,
Ita ma Naimat din kwance takai ga wayan a hannun ta ta shiga gurare,
Busy maryam take a cikin kitchen tana kokarin dafa abincin don kada Naimat ta matsu,
Sako taji ya shigo a cikin wayan na maryam dake a hannun ta don haka sai tai kokarin zuwa diba sakon,
A nan taci karo da sakon da A,A ya aikowa Maryam dashi,
Tsab ta karanta sakon cikin tashin hakali da damuwa,
Nobar Yusuf ta bida ta tura mai sakon ,
Sai kuma ta jawo nata wayan takirashi take sheda mai cewa itace ta tura mai sakon ,
Tagani ne acikin wayan maryam shine ta ce bari ta turo mai,
Da sauri kuma tagoge kada maryam ta fahinci cewa, tayi amfani da wayan,
Ba,a dauki wani lokaci ba da maryam tadawo dakin dauke da kulolin abinci a hannun ta, ta dire su a gaban Naimat,
Sosai Naimat taci abincin don abincin yai mata dadi a baki,
Ta dade rabon da taci wani abinci irin haka kamar yadda ta ci shimkafa da waken,
Tana ci suna zuba hira da maryam kamar a bin hadin baki saiga, Safiya ta shigo gidan,
Gaba dayan su suka sa ihun murna a lokaci guda ,
Maryam wace tasan da,zancen korafi a kanta a bakin safiya ,
Ta,sheko da guda ta,rugumay ta ta baya itama dai ture ta tayi tana cewa anya kuwa maryam idan kin yi aure zakiyi zumunci, kuwa?
Bari har inyi auren kiga yadda zanyi ta zumunci da ku sai kun ce na i,she ku,
A lokaci guda suka sa tsaki a tsakanin su don jin abinda maryam tace,
Au to ku bari ku gani sai kun sha mamaki na tafada cikin tsigar zolaya,
Safiyace bayan ta zauna take cewa tare da daga kai takalli maryam,
A,A ya bugo maki waya ne maryam,?
A lokaci guda fuskan Maryam ya sauya daga fara,a zuwa bakin ciki
Batare da ta iya bada ansa ba tace, idon ta sun dan ciciko da hawaye kamar za su zubo, tace,
Safiya pls kada ki kawo min zancen wanan mara mutuncin pls,
Cikin mamaki suke kallon ta don jin cewa yau maryam ce da bakin ta take kiran A,A da wanan sunar,
Safiya tadan gyara zama daga kan kushin din da take tace hmmm,
Ji min ,fa A,A din nan dan wullakancin mutum kawai jiya yakirani da waya
Yadinga surfa min zagi ta inda yake shiga ba nan yake fita ba,
Wai mu makwadaita, macuta munyi mai butulci a kan kudi,
Ba son Allah da Annabi kike mai ba tun farko don da,son gaskiya ne da baki canza ra,ayinki ba akan shi,
Ke tun ina cewa ya tsaya in mai bayanin yadda zancen yake y
Fam yaki yarda da zance na in fada maki har takai ni ma nafara mayar mai da bakaken maganganu,
Naimat ce tace may ki,kacewa dan iska ke kuma,?
Ta tambaya a cikin fushi da harshen hausan ta dake da surki da na kabila,
Safiya tace haba ke ko nice fa,
Har zaki tambayeni may nace mai,
Ai saida ya shiga cewa kin gane ne safiya ki tsaya ki saurare ni ma wallahi,,,
Tace kawai sai na kashe waya din ban son jin komai daga bakin dan iska kawai,
Kawai ba,su ankara ba sai she,shekan kukan Maryam wace ke gefen su suka ji,
Lokaci guda duk suka kai mata kallo a cikin mamaki,
Da farko safiya tana zaton don tayi wa A,A cin mutunci maryam ke kuka,
Amma sai suka ji muryan ta a cikin kuka tana cewa,
Ban taba zaton cewa malam zai iya min irin wanan cin fuskan ba,
Ida da har ina kwadayin dukiya ne ai da shine mutun na farko da zai fara shedan haka,
Amma yafadi mana duk zamana dashi na taba rokon shi ya bani koda kwandala ne,,
Nan dai suka shiga bata mussalai, masu ma,ana har ta dan kwantar da hankalin ta,,,,
Zaune yake saman kujera yana karanta text din sai kawai yaji cewa bazai iya karasawa,ba,
Don haka ya aje wayan saman table din glass din da ke a gaban shi cikin bacin rai,
Wani irin abu yake ji a zuciyar shi takar idon shi zai rufe, alokacin,
Ji Yusuf yi bai ma san may ya ke ciki ba a lokacin,
Don haka sai ya ji tankar numfashin shi yana shirin daukewa a lokacin,
Da kyar ya iya nemo natsuwa ya ya furta a hankali yayin da yake dafe da kan shi dake mai ciwo tankar ya tsage,
Yace,
Innalillahi Wa, Inna, Ilaihim, Raji,un
Ya jima shiru dafe da hoshin shi da hannun shi guda a hakan yana nanata wanan addu,an,
Sannu a hankalo yadan dinga jin zuciyar shi na walwalewa a hankali daga kuncin da yake a ciki da farko,
Mikewa yayi zuwa bakin window falon shi,,yadan furzar da iskan kamar yadda yake yi, idan yana cikin yanayi,
A,A ya ambata a hankali insha Allah zan gwada, maka cewa wani dan furen jujin yafi dan furen gida mutunci,
Zan gwada maka cewa imani da biyayya suna da amfani ga dam adam ,
Daga haka yaji wani irin tukuki ya taso mai don haka bai iya cewa komai sai kalman innalillahi da yake ta nanatawa a cikin ranshi,
A hankali ya tako zuwa dakin shi yana mai tunan cewa lalai A, A zan gwada maka cewa,
Ni Yusuf nagaji sunan kwarai da ga mai sunan ,, ni Namijin Gwarozo ne acikin mazaje,
Ba dan akuya ma ciyi amanan diyan mutane da abokan azarki ba,
Daga haka yaja kafar shi da kyat har ya isa bedroom din shi,,
A rigingine yakwanta yadinga tasbihi ga Allah ubangijin shi, tare da neman a fuwan shi,
Yasan cewa wanan irin gorin shigar shi cikin addinin, musulunci da mutane ke masa,
Ya ringa yin addua akan Allah ya bashi ikon cin wanan jerabawan da ya ke acikin sa, daga kuma neman rinjaye akan masifun da yake fuskanta,
A haka ya dinga juyi a kan gadon shi yana tuna irin kalaman da ya ke fuskanta daga mutane da dama akan musuluntar shi,
Jikin shi yana jin shi tankar anyi mai duka idon shi sun kada sunyi jajir, rayuwa gaba daya yafita ran shi,
Allah gafurur Rahimun, yana, nan cikin wanan halin, ne barcci ya dauko shi,
Ya jima sosai yana barcin bai farka ba har zuwa lokacin da nauran da ya saita masu tayar dashi daidai lokacin sallah,
Tabbas yaji dadin wanan baccin da ya samu yayi ,, don yaji saukin
Don da bai yi barcin nan na a haka zai wuni cikin bakin ciki da kunci,,
Wanka ya fada yana fitowa ya wuce massallaci,
Bayan yadawo ne yaji shi wani wasai da shi duk wani bakin ciki da kuncin da yake, ji ya daina jin su,gaba daya,
Dining table ya nufa inda yasamu hamza ya hada mai abincin shi, haka ya dinga cusawa a cikin shi, har sai da yaji yayi dam,
Komawa yayi saman two sitter yadan kwanta kamar mai yin barcci, hannun shi rike da goshin shi,
Tunane yake yi don sai yanzu yasan ko may ye so,
Tabbas bai taba sanin cewa ana son mutum irin yadda yake jin Maryam a,rayuwar shi a halin yanzu,
Kusan kwana biyu yana cikin wanan damuwar idan kaga walwalar Yusuf sai idan yana tare da,Sonny ko Jibrin
Lokacin da Sonny ya gama abinda yakeyi a garin su,
Don haka sai suka fara shirin tafiya kwantagora ganin kayan al,adu kamar yadda,Sonny din yaji labarin su daga bakin Jibrin abokin hiran shi da yawo,
Shiri na sosai sukayi saboda irin shigar da zasuyi yana bukatan kudade, da sauran abubuwa,
Ba su wani dade a hanya ba ko da suka taso,
Saboda irin gudun da sukeyi ga kuma motocin su lafiyyayu ne so sai,
Sun iso lafiya garin sai dai wanan karon bai wuce direct gida Anty nashi ba,
Sosai tun a hanya Yusuf ke kallon tsarin kasan hausaw yana mai yabawa da irin abin da yake gani,
Shigowan su garin yakara sa Sonny rudewa sosai don gani yadda garin ya tsaru tsab,