Sashe 89
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Washegari zaune suke saman wani benci a kofar gidan Abdulsamad din,
Cikin yaren su suke magana ,
Abdulsamad din ne bayan ya gama jin bayani Yusuf a kan zancen Ibrahim da Ejoma,
Yadan gyara yace wa Yusuf aiko don yariyar ta musulunta bazan hana Ibrahim auren ta ba sam ,
Ba don komai ba sai don jahadin da zai yi, ceto rayuwar yarinyar da ga kafurci,
Kai Yusuf ya kada don ya kasa ban,banta sakanin shi da Abdulsamad wanda ya rike musulunci gam gam gam tankar addinin da aka haife shi a ciki,
Abdulsamad din ne ke bashi shawaran cewa idan yazo yadinga zuwa yana gaisawa da mahaifin shi tunda yafara saukowa,
Yusuf wanda dama yana da niyar yin hakan amma kuma sai yaji dadi da shawaran da aka kara bashi akai,
Yaji dadi sosai na rashi samun matsala akan zancen Ibrahim din da Ejoma wanda dama bai tsamani haka din ba daga dattijon,
Sun shirya cewa azo da ita nan kwantagora a musuluntar da ita zai fi don mutane su sheda musuluntar nata,
Daya tashi wani katon shago ya shiga yai wa mahaifin shi sayayya a ciki sai daga ciki babu abin maye sam,
Direct gidan su ya wuce don yasan cewa yanzu suna gida basu fita ba tukun,
Taron da ya samu yau ba yabo ba fallasa a kai sai dai shi bawai yadamu bane da yadda ake wani daure mai
Tunda yasan cewa ba wai laifi yayi ga Allah ba akai,
Sun danyi hira da mahaifin saidai duk akan viwon shi ida Yusuf din yake cewa zai zo ya kai shi asibitin Turkish da ke abuja don adiba shi,
Ga mamakin shi sai yaji mahaifin nashi bai yi musu ba akai, sabanin yadda ya zata zai ce bazai tafi ba,
Karshe Mr Ema din yake cewa Yusuf yana son wanan Christmas din yazo gida ayi da shi,
YUSUF bai musa ba sai cew yayi in sha Allah zai zo a lokacin,
Dan dattijo ya bata fuska shi jin, dan ,nashi yace Insha Allah acikin maganar shi,
Daga gurin mahaifin shi ya juyo zuwa gidan Anty Dije don ya yi breakfast,
Duk da yake a gidan mahaifin nashi yasa may su, suna batun yin break,
Maryam bata gida yau tunda safe ta tafi gidan su SAFIYA,
Ba don komai tayi shawaran zuwa wanan uguwar ba don kawai gujewa haduwa da Yusuf din wanda ke gari,
Tun safe sai dare zuwa bayan isha,i ta dawo daga u,subu can uguwar su safiya din,
Da yar fara,ar ta ta dawo tunda tana zaton ya,tafi ko tunda da Jibrin suka zo garin don haka tana zaton suna tare
Amma sai fara,ar ta ya lake lokacin da taji wanda ya ansa mata sallamarta,
"Sannu da dawo"
Abinda ya furta mata ke na,
A cikin matse fuska ta ansa mai da "Yauwa"
Wani murmushi yayi kama da yake, duk da dare ne sai da maryam tagane na mugunta ne,
Yau kuma unguwa aka tafi har dare haka,?
Kafin ta san ansar bashi sai taji duk ta dabur ce,
Harara ta sakar ma sa ta gefen ido tace,
Ko a kwai wanda zan wa aiki ne idan nadawo da guri,
Maryam ta shige dakin ta tana kokarin cire hijab din ta, amma ta tuna nen ina Anty taje cikin daren nan,
Don bata ji motsin ta a gidan ba,
Falon tadawo don ta diba dakin Anty tagani ko lafiya,
A hankali ya tako, har zuwa inda take tsaye kofar anty
Yana saye da kananan kaya sun karbe shi sun mashi mugun kyau,
Duk da a cikin dare ne kyalin agogon hannun shi ya wadatar da maigani yasan cewa gold ne,
Ganin shi yanufo inda take yasa ta saurin dan ja da baya kadan,
Gurin fridge yanufa yadauko ruwa a gora tare da hadawa cup din dake saman fridge din,
Baki da gaskiya ne kila ko yace a hankali, sai dai fuskan shi daure tamau,
Batare da tai magana ba ta kara danna mai harara, tace,
I don't want to talks more with you,
B/couse of your wickedness,
So please excuse me ta fada cikin murguda baki, ganin yayo kanta gadan gadan yasa ta saurin shigewa ciki da sauri,
Muryan Anty Dije ne ke cewa wai har yanzu maryam bata dawo ba ne ?
Kai ma da kan ka kake service din kan ka yau, maryam tana ina,
Kamar ba shi ba yace ina ga kamar sallah takeyi,,
Maryan dakejin ya kare ta tai mamaki sosai a,cikin zuciyar ta,
Kamar ba shi bane Yusuf Joseph wanda ta sani a da,
Mai daurewa bai magana bai dariya bai shi ga harkan kowa,
Kodai shigar shi musulunci ce ta sauya mai rayuwan shi
Muryan Anty ce ke kiran maryam din ciki daga murya,
Take gabanta ya fadi don tana gudun tai mata fada gaban Yusuf,
Sannu Anty da dawo tace adan daburce kamar mara gaskiya,
Haba maryam ga Yusuf zaune kin ki fitowa kiyi serving din shi sai da ya tashi da kan shi,
Cikin kwantar da murya tace, Na zata ba yanzu zai ci ba ai shiya sa ban fito ba na tsaya yin sallah,
Ke dai kan halin ki sai ke maryam haba yaushe zakibar bawan Allah azaune yana jiran abinci,
Daga haka batakara cewa komai ba itama maryam din ciki ta koma abinta,
Sai da ya gama takira maryam tace tazo ta kwashe kayan,
Murya kasa kasa ta yadda ba kowane zai ji abin da yace ba
Next time zaki yi bayani ai ,
ZEEE. MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣6⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Ya Allah ka kara muna imani da tsoron ka azukatan mu
Ya Allah kabu ikon bauta, maka bauta mai tsariki a cikin aiyu kan mu,
Allah ka karawa Annabi dara da daukaka,
Allah kataimaki musuluni karufa mai asiri duk inda musulmi yake a duniya👏👏👏
Cikin yaren su suke magana ,
Abdulsamad din ne bayan ya gama jin bayani Yusuf a kan zancen Ibrahim da Ejoma,
Yadan gyara yace wa Yusuf aiko don yariyar ta musulunta bazan hana Ibrahim auren ta ba sam ,
Ba don komai ba sai don jahadin da zai yi, ceto rayuwar yarinyar da ga kafurci,
Kai Yusuf ya kada don ya kasa ban,banta sakanin shi da Abdulsamad wanda ya rike musulunci gam gam gam tankar addinin da aka haife shi a ciki,
Abdulsamad din ne ke bashi shawaran cewa idan yazo yadinga zuwa yana gaisawa da mahaifin shi tunda yafara saukowa,
Yusuf wanda dama yana da niyar yin hakan amma kuma sai yaji dadi da shawaran da aka kara bashi akai,
Yaji dadi sosai na rashi samun matsala akan zancen Ibrahim din da Ejoma wanda dama bai tsamani haka din ba daga dattijon,
Sun shirya cewa azo da ita nan kwantagora a musuluntar da ita zai fi don mutane su sheda musuluntar nata,
Daya tashi wani katon shago ya shiga yai wa mahaifin shi sayayya a ciki sai daga ciki babu abin maye sam,
Direct gidan su ya wuce don yasan cewa yanzu suna gida basu fita ba tukun,
Taron da ya samu yau ba yabo ba fallasa a kai sai dai shi bawai yadamu bane da yadda ake wani daure mai
Tunda yasan cewa ba wai laifi yayi ga Allah ba akai,
Sun danyi hira da mahaifin saidai duk akan viwon shi ida Yusuf din yake cewa zai zo ya kai shi asibitin Turkish da ke abuja don adiba shi,
Ga mamakin shi sai yaji mahaifin nashi bai yi musu ba akai, sabanin yadda ya zata zai ce bazai tafi ba,
Karshe Mr Ema din yake cewa Yusuf yana son wanan Christmas din yazo gida ayi da shi,
YUSUF bai musa ba sai cew yayi in sha Allah zai zo a lokacin,
Dan dattijo ya bata fuska shi jin, dan ,nashi yace Insha Allah acikin maganar shi,
Daga gurin mahaifin shi ya juyo zuwa gidan Anty Dije don ya yi breakfast,
Duk da yake a gidan mahaifin nashi yasa may su, suna batun yin break,
Maryam bata gida yau tunda safe ta tafi gidan su SAFIYA,
Ba don komai tayi shawaran zuwa wanan uguwar ba don kawai gujewa haduwa da Yusuf din wanda ke gari,
Tun safe sai dare zuwa bayan isha,i ta dawo daga u,subu can uguwar su safiya din,
Da yar fara,ar ta ta dawo tunda tana zaton ya,tafi ko tunda da Jibrin suka zo garin don haka tana zaton suna tare
Amma sai fara,ar ta ya lake lokacin da taji wanda ya ansa mata sallamarta,
"Sannu da dawo"
Abinda ya furta mata ke na,
A cikin matse fuska ta ansa mai da "Yauwa"
Wani murmushi yayi kama da yake, duk da dare ne sai da maryam tagane na mugunta ne,
Yau kuma unguwa aka tafi har dare haka,?
Kafin ta san ansar bashi sai taji duk ta dabur ce,
Harara ta sakar ma sa ta gefen ido tace,
Ko a kwai wanda zan wa aiki ne idan nadawo da guri,
Maryam ta shige dakin ta tana kokarin cire hijab din ta, amma ta tuna nen ina Anty taje cikin daren nan,
Don bata ji motsin ta a gidan ba,
Falon tadawo don ta diba dakin Anty tagani ko lafiya,
A hankali ya tako, har zuwa inda take tsaye kofar anty
Yana saye da kananan kaya sun karbe shi sun mashi mugun kyau,
Duk da a cikin dare ne kyalin agogon hannun shi ya wadatar da maigani yasan cewa gold ne,
Ganin shi yanufo inda take yasa ta saurin dan ja da baya kadan,
Gurin fridge yanufa yadauko ruwa a gora tare da hadawa cup din dake saman fridge din,
Baki da gaskiya ne kila ko yace a hankali, sai dai fuskan shi daure tamau,
Batare da tai magana ba ta kara danna mai harara, tace,
I don't want to talks more with you,
B/couse of your wickedness,
So please excuse me ta fada cikin murguda baki, ganin yayo kanta gadan gadan yasa ta saurin shigewa ciki da sauri,
Muryan Anty Dije ne ke cewa wai har yanzu maryam bata dawo ba ne ?
Kai ma da kan ka kake service din kan ka yau, maryam tana ina,
Kamar ba shi ba yace ina ga kamar sallah takeyi,,
Maryan dakejin ya kare ta tai mamaki sosai a,cikin zuciyar ta,
Kamar ba shi bane Yusuf Joseph wanda ta sani a da,
Mai daurewa bai magana bai dariya bai shi ga harkan kowa,
Kodai shigar shi musulunci ce ta sauya mai rayuwan shi
Muryan Anty ce ke kiran maryam din ciki daga murya,
Take gabanta ya fadi don tana gudun tai mata fada gaban Yusuf,
Sannu Anty da dawo tace adan daburce kamar mara gaskiya,
Haba maryam ga Yusuf zaune kin ki fitowa kiyi serving din shi sai da ya tashi da kan shi,
Cikin kwantar da murya tace, Na zata ba yanzu zai ci ba ai shiya sa ban fito ba na tsaya yin sallah,
Ke dai kan halin ki sai ke maryam haba yaushe zakibar bawan Allah azaune yana jiran abinci,
Daga haka batakara cewa komai ba itama maryam din ciki ta koma abinta,
Sai da ya gama takira maryam tace tazo ta kwashe kayan,
Murya kasa kasa ta yadda ba kowane zai ji abin da yace ba
Next time zaki yi bayani ai ,
ZEEE. MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣6⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Ya Allah ka kara muna imani da tsoron ka azukatan mu
Ya Allah kabu ikon bauta, maka bauta mai tsariki a cikin aiyu kan mu,
Allah ka karawa Annabi dara da daukaka,
Allah kataimaki musuluni karufa mai asiri duk inda musulmi yake a duniya👏👏👏