← Book details Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 76 OF 171

Sashe 76

Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Zaune yake a gaban dan dan matashin dattijon yana taunan goro yace wallahi Ema ina fada maka cewa shi nagani a massalaci dazu,
Mr Ema ya dan ce no,no,no nafadama bashi ba bashi ba,
Joseph ba zai zo wanan gariba again
Saboda idan yabar zuwa wanan garin, zai dai na sa addin ku a zushiyan shi,
Amma waik,a she min kagani Joseph namu a mosque naku karya ne
Isowar Edowed shi ya tsayar da zancen su da yare suke gaisawa bayan sun gama gaisawa ne Edowed ke ce mai ashe Joseph yazo ne,
What, yafada da karfi har yana dan yi kamar zai mike tsaye sai kuma yakoma ya zauna saboda wani irin duhu da yake gani,
Dauda wanzan nata cewa to Ema nikan zan shige ke nan sai wani lokaci ko?
Kai douda idan zaka tofi ka wushe abunka mana may,nene ne kana damay ni haka,?
Rana ko yar biyar bai samu ba gurin uhan gidan nashi da ko yaushe yakewa fadanci,

Tsaye yake a gaban wani standing table dake dauke da kwalaben giya kala,kala,
Magana yake makama da fada ko kuma rada,,kamar wanda bai,son aji may yake cewa
Samuel wanda yai niyar fita cikin shirin shi nazuwa evening service, jin abinda mahaifin shi ke cewa yasa shi komawa baya yasha jinin jikin shi don sauraron uban,
A hankali ya,koma baya, don gudun kada uban ya gan shi,
Maganar uban ke mai yawo a kunnuwar shi, don may mahaifin su zai ma dan uwan shi haka,
Bayan irin girmama shin da dan uwar nashi ke yi amma ce duk,mahaifin su bai gani ba,
Saboda kawai ya canza addinin da yake bukata, don ra,ayin shi,,,,,
Gaskiya bazai iya kyale wanan zancen ba zai fadawa brother din shi don yasan abin yi tun wuri,
Yadauki wani ikacin don ya gwadawa uban cewa baiji komai ba,
Da harara Mr Ema ya bishi don yau duk haushin kowa yake ji,
Har yadan gwauta shi sai ya sa mashi kira yadawo baya,
Kallo guda yai mai sai yaji duk mahaifin nasu yafita mai a rai,
Tambayar shi yayi ina zai tafi sai yake cewa uban na shi zai tafi, service ne,
Fuska murtuk yakada mai kai alamar yatafi,
Saida Samuel yagama fada ma Yusuf duk abinda yaji uban na fadi ga waya,
Yusuf ne cikin murmushi, yake kwantar wa da kanin shi Samuel hankali da cewa ba abinda zai samay shi insha Allah,
Amma sai Samuel din cikin rudewa yake cewa no, brother you know how uncle Jackson is,
That man can kill person
"I swear,
Samuel just cool down your mind, Dad will not do anything, successful to me,
Da haka yai,ta kwantar wa Samuel da hankalin shi shi har ya yarda

ZEEE. MAKAWA,,,

🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
4⃣9⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA

Sosai maryam ta maida hankalin ta ga karatun dake a gaban ta,
Na ci gaban zango da,zasu shi badadewa ba saboda sani cewa FCE ba wasa ga al,amarin karatu a gare su,
Cikin sauri sauri take tafiya,saboda kada, ta makara,
Tsaye take a bakin titi tana jiran taxi yazo, sai motoci ke gittaiya a gaban ta,
Wata civic ce da ta,wuce tayo ribas baya ,baya,zuwa inda take, kokarin tsaya wa motar take yi,
Ganin haka yasa Maryam kau,da kan ta gefe, guda, kamar bata gan shi ba,
A hankali ya sauke glass din motar shi yana mai mata wani kallo cikin natsuwa,
Ina zaki haka ne, don na wuce dazun nan kadan naganki tsaye a nan,
Sau guda ta kalle shi ta kau,da kai, saboda kwarjinin da yai mata a fuska,
Murmushi yayi yace, well,
Kiyi hakkuri in sauke ki pls kada ki makara, don ko baki fada ba nasan cewa, F C E zaki dan ganin yanayin shigar ki kawai ya nuna min haka ya karasa zancen shi yana mai daure fuska,
Kai ta,daga ta dan kallan titi ko zata samu motar da zata shiga,
Titin, kamar an, share ba taxi tafe a lokacin, don haka ta daure duk da zuciyar ta bai kwanta daganin mutumin ba,
A hankali ta zagaya zuwa dayan gefen, na mai zaman banza, ta bude a hankali, ta zauna,.
Nagode tace batare da ta kalli gefen shi ba, wakan dan kwairo ya na Sarkin Das Billiyaminu,
Kidan, wakar na tashi kamar speaker din zai ruguje, abayan motar
Sai sanyi A, C da yacika motar da kamshi air freshener da ya gauraye motar,
Tsam Maryam take a cikin motar zaune kawai take amma kamar, jira takeyi, a ce mata ke ta sheka,
Shi bai mata magana ba ita ma din dai batai mashi magana ba,.
Daidai get din farko yadan waigo inda take, a karo, na biyu yai mata magana,
Tun bayan shigar ta motar, tambayar ta, yake yi,
Wani guri zai sauke ta a cikin compound din makarantar,
Da musali har suka kai inda zata sauka motar ,sai a wanan lokacin maryam wace hankalin ta ya kwan,ta ganin cewa, sun shigo cikin mutane,
Tace na gode Allah saka da alherin sa,
Dai,dai yana ribas da motar, shi, ya dan waigo inda take yana cewa kai ba komai ai
Iam Alhasan Bashir, daga zaria GTBank, manager,
Saida maryam ta waiga saboda jin abinda yace, ina fatan hajiyar zata fada min, sunan ta,

Maryam Abdullahi Bobi,
Ta fadi a takaice batare da ta kalle shi ba "nice name yace, kawai
A,lokacin da ya balle mata marfin motar ta fita, batare da kara kallin shi ba,
Har yai nisa da motar ya yadan lumshe idon shi badon komai ba sai don shakar kamshi turen ta da yayi, a karo na biyu,
Yana son mace mai yawan amfani da kamshi,
Yanason mace kamila mai aji,
Yana son mace wace bata canza halittan jikin ta,
Dan ganin Maryam da yayi yau sai yaga cewa duk ta, tara, wa yan nan abu,buwan da yake bukata,
Maryam Abdullahi bobi ya kara nanata sunan a hankali,

Tsaye yake a bakin motar shi, hannun shi a cikin Aljihun wandon shi,
Sam bata ganshi ba sai kokarin gyara saba jakar ta takeyi
Jikin tane yabata cewa ana kallon ta sai kawai ta daga kan ta sama, gurin da tasan ana anje motoci,
Ido biyu, sukayi da A,A dinta yana tsaye hannun shi guda, a cikin aljihun shi,
Sai guda da ya rike kofar motarshi kafar shi na ta ciki kadan,
Damm gaban Maryam ya ba da, amma sai ta dake kawai,
A, tsanake take tafiyan ta batare da ta nuna mai wani darrr dan ganin shi ba kamar yadda takeyi da,
Mamakin yakara kama shi kwarai don bai yi zaton haka ba daga gare ta,
Tafiya yakeyi, amma hankalin shi na ga wanan guy din da yaga ya aje Maryam,
Chapter 76 · 0% Book details