Sashe 37
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ZEEE MAKAWA
[2/21, 9:09 AM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
2⃣4⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,
Ganin haka da mahaifin Joseph yayi kuma yasan cewa Joseph din sanane, a gurin ya sa shi matsa mai sai yazo gida,
Inda yake kwantagora, saboda idan yana kusa dasu hankalin su ,zaifi kwanci,
Joseph da yaga cewa baban nashi ya matsa mai sai kawai ya shirya tare da duk wani wanda ke gidan suka koma Enugu da zama,
Saboda can ma akwai business din da suke yi sosai a shigowa dashi mu san man da har yanzu yana kokari wurin ganin sana,ar mahaifin shi tana ci gaba,
Yau ya kasance ranan sunday sai ya shirya tare da su mama da Ejoma wace ke dauke da dan karamin dan ta wanda suke kira da Jecob,
Irin church din su da suke zuwa wan da aduk cikin churches yafi karfi da kuma yawan manyan mabiya,
Musan man ma yan kabilar IBO sunfi yarda da wanan church din saboda da kasa shen,turawa suke hurda su,
Duk wani tallafi da kuma koyarwan churches daga kasan turai ake kawo masu dauki,,
Shigan couth baka da shirt din ciki, light blue, sai bakaken takalma, agogon shi na yau ta company Rolex, ce daure a hannun shi mai ruwan gold,
Itama maman Choima watau kakan shi tana saye da wani farin lace mai duwatsu,
Ejoma buje da riga ta sa iya gwiwar ta wanda ke nuna cewa ita din har yanzu ba macen aure bace,
Don in matar aure ce zata sa zani ko wani kayan da zai dan sauka mata har kasa kadan,.
Samuel kanin shi yana tare da su alokacin shi a shigar wasu kayan maz masu tsada irin na samari,
Bayan yan baya nai da sauran addu,oi, da aka gabatar a church din sai kawai wani sabon zance yazo
Wani pastor mai wata katuwa far riga anmata alamar cross da jan kyale,
Ga wani babban hula da yasa akan shi yana rataye da wani katon,chasbi, a quyan shi,
Wanan pastor ganin shi yana nufin wani babban sako zai gabatar,
Don haka sai kowa ya natsu don sauraron shi aji may za,a gabatar,
Bayan gaisuwa da kuma nuna yabo gare su, sai ya fara mika sakon shi, akan cewa har yanzu mutanen su suna yawan sakaci a kasan nan,
Don gashi har population din muslim ya nunka nasu kusan kashi saba,in da biyar,
Wanan ya nuna cewa, za, nan gaba idan basuyi hankali ba kasan zai koma duk na musulumai zalla,
Su diba suga ni daga cikin su wasu suna barin akidar kwarai ta YESU, Al, MASIHU, suna komawa cikin isalama,
Daga can wani mai zakin murya cikin masu sauraron pastor ya amsa da fadin JESUS CRISIS,,,
Pastor yace yes gaskiyane wasun su suna barin wanan Christianity din suna komawa isalama,
Don haka suyi kokari suga cewa duk wanda wani nashi ya koma cikin musulunci, sun bi duk hanyar da yadace su dawo dashi,
Tunda musuluman da suke komawa gurin su basu iya tallafa masu gurin ganin sun ci gaba,
Don haka da wanda ya koma da mawanda acikin isalama yake , kofa a bude take don basu gudun mawa wanda zai jawo hankalin su zuwa ga Christianity don ganin cewa takara ci gaba da bun kasa,
Wata matashi mai wasu kaya blue ta amsa da babban murya tace HELLO ,LUYA,,,,
Sauran ma suka amsa mata da makamancin abinda tace,
Pastor yacigaba da fadin, akwai kasa,shen duniya da dama inda Christian suka kai yaran su mata don su musulunta su haihu, su
Sai duk church din yadauki guna guni jin wanan maganar da pastor yayi cewa sun aura ma diyan su musulmai,
Pastor yai yar gyaran murya don kowa ya samu natsuwa alokacin, do su fahince shi,
Bayan kowa yana tsu sai yace su wa yan nan yara nasu bawai musuluntar gaskiya sukayi ba,
Sunyi shine da wata manufa ta inda indan sun haifi yara dole yaran zasu dan kawo nasu akidar Christian acikin al,adun musulmai,
HALLELUYA,,, inji wani katon arne yafadi hakana don jin fasan han da shugaban nin su sukayi,
Guri ya rude da murna da tafi wasu harda buga gangan churching sukayi,
Pastor yadan sa akayi shiru nan yace now,over to you, people's,
Sai kowa yai shiru, sai yace yakamata duk wani mai saida sana,a wanda za,shigo dashi musanman a, Arewa cin Nigeria, to yakamata ya san abin yi aciki,
Kamar su manja, lemon, gari, da sauran su,
Dole su ma su san hanyar dazasubi su cutawa hausawa don suga cewa, an rage yawan musulumai
Ko kuma su gurbata masu addinin su, sudinga hada abinda suka san cewa baida kyau musulmi yaci,
Su zuba aciki don gurbata musulunci nan gaba ,
Su tura yaran su aiki a gidajen musulmai don su gurbata tarbiyan diyan su,kanana, da cutar da mazajen su da shayar da su guba gaba dayan su,,,
Wata daga cikin su tamike tana cewa Sir, akwai yan uwan mu sosai acan Arewan suna zama har mada christoci, hausawa mazauna arewa,
Idan sun saye fa suma, acikin rashin sani,
Yar murmushi yati yace dole ai akwai matakin da suka dauka kafin su aiwatar da hakan,
Yace zasu sa gamai tsada ga mai araha dole kowa yasan hausawa da son banza,
Mai arahn ce zasuyi ta siya subar mai tsadar, already dama wanan sakon yakai ga sauran yan uwa ko,
Wani irin shewa suka sa tare da yin ihun jin dadi a lokaci guda,
Sai rawa da waka yabiyo baya tare da jin dadi,
Mai,karatu kamar yadda ki, kasan cewa Joseph bazaiji dadi wanan zance,ba, dole baza,a rasa wasu masu irin ra,ayin shi daga cikinvsu,
Kasancewar irin girman da churching ke da shi da al,iman da yatara a cikin sa,
Kawai sai ganin wani dan matashi sukayi mai kamar shekara ashirin ya hau, munbarin maganar church din,
Jin microphone na son magana kowa yai shiru aka juya don ganin kowaye,
Michael wanda atare da iyayen shi yazo church din wanda ko hwanan hawar dayayi saman munbarin basu san ya hau ba,sai,ganin shi kawai sukayi asama,,,
Nan Michael yafara magana kamar haka, wai may yasa mu Christian kullun maganar mu akan muslim ne,
Maya sa su, basu damu damu ba, sai mu zamu dinga damuwa da lamarin su,
Shin hakan na nuna cewa sun fi mu power in religion ne kokuwa,
Su ma ai yakamata su dinga kawo muna wani hari amma sai banga sunayi ba,
Wurin yagauraye da surutu, alokaci guda kowa na fadar ra,yin shi,,
Joseph yaiwa su mama nuni da su tashi su tafi maman,Choima a lokacin tana wani daga hannu an yi masu wa,azin kwarai yau,
Ejoma wace ke lura da yanayi Joseph itace ta riga kowa sauein mikewa tabi bayan Joseph din,,,
Sun dawo gida cikin gajiya saboda dadewar da sukayi yau a church din,
Mutane na taganin cewa yau an masu magana mai anfani sosai, ta yadda zasu samu galaba akan musulumai,
Mamaki zullumi,da jimamay duk sun cika zuciyar Joseph,
May yasa musulumai basu irin wanan sukar akan su,
Don may ko yaushe basu da zance sai ta yadda za,a halaka musulumai,
Alhalin su musulmai basu da wanan lokacin duk da su ma suna da laifi don suna yawan nuna kyamar su gare su,
Hannu bibiyu yasa ya tallabo habar shi dasu ya kurawa TV da ke aiki ido tankar mai kallon abinsa akeyi a cikin TV,,
Ejoma wace ke tsaye akan shi tana fadamai cewa akawo mai abincin sa a nan ne,
Saida tai da karfi tace broda, yai yar firgigit yai wani ajiyan zuciya mai yar sauti,
Ejoma takara gabatar mai da abinci a karo na biyu,
Yace mata zaidai sha fruit kawai idan ya tashi yanzu yana son fitane,
Ejoma tai yar fuska tace mashi please broda kadan ci ko kadan kafin kafita,
Yai yar murmushi ta karfin hali yace ai bance banci ba kinsan cewa nayi breakfast kafin mu fita dazu,
Ta dan zuburo baki tana nuna bacin ran ta saboda rashin cin abincin shi ko yau she,,
Mikewa yayi yace su tafi yaje yaci yawuce tana biyansa abaya tana cewa sai kai broda na,.
Yai murmushi don yana jin dafin kulawar da Ejoma ke gwadawa lafiyar shi akoda yaushe,
A,daidai wanan lokacin wayar shi takara ana kiran shi,
Ganin mai kiran shi yasa shi saurin daukar wayan kaunar shi Ruth ce ke kiran shi,
Da sauri yadaga wayar yana mai fara zolayar ta amma sai yaji muryan ta tana kuka tana fada mai cewa mahaifin su ciwon shi yatashi na suga da hawan jini,
Da sauri ya mike tsaye daga saman kujerar da yazauns don ya fara cin abinci,
Mikewa yayu kamar wanda aka mintsina ya fada da karfi yace, yaushe
May yasa ba,a fada mai ba sai yanzu, nan dai yai,ta fada akan rashi fada mai da ba,ayi ba sai yanzu yace mata zai shigo zuwa gobe,
Daga haka ya mike baiko kara kallon gurin abincin ba, yana tafiya yana fadawa Ejoma,
Haka kawai yaji wanan karon ciwon mahaifin nashi ya,taba mai zuciya, sosai fiye da koyaushe da a,ke bugo mai,
Tunda safe yakama hanya zuciyar shi fam da fargaba tare da zullumi acikin ta don yadda yaji Ruth tana kuka a wayar
Tafiya yakeyi amma hankalishi baya atare dashi sam ji yake tankar ya tashi sama da mota ahida Samuel ne acikin motar,
Samuel wanda ke ganin irin gudun da yayan nashi keyi amma ya kasa magana a,ramshi dai yana addu,an Allah kai su lafiya,
Sun kusa kawo wa kwantagora saboda irin gudun da yake shararawa a saman titin,
Daidai wani kwana baiyi aune ba saiga wata motar irin ta kwasan shanui din nan, a wani kauye, ta debo shanaye zuwa wani kauye
Aiko nan suka jamay motar su Joseph tashi kusan kasar motar,,,,,
[2/21, 9:09 AM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
2⃣4⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,
Ganin haka da mahaifin Joseph yayi kuma yasan cewa Joseph din sanane, a gurin ya sa shi matsa mai sai yazo gida,
Inda yake kwantagora, saboda idan yana kusa dasu hankalin su ,zaifi kwanci,
Joseph da yaga cewa baban nashi ya matsa mai sai kawai ya shirya tare da duk wani wanda ke gidan suka koma Enugu da zama,
Saboda can ma akwai business din da suke yi sosai a shigowa dashi mu san man da har yanzu yana kokari wurin ganin sana,ar mahaifin shi tana ci gaba,
Yau ya kasance ranan sunday sai ya shirya tare da su mama da Ejoma wace ke dauke da dan karamin dan ta wanda suke kira da Jecob,
Irin church din su da suke zuwa wan da aduk cikin churches yafi karfi da kuma yawan manyan mabiya,
Musan man ma yan kabilar IBO sunfi yarda da wanan church din saboda da kasa shen,turawa suke hurda su,
Duk wani tallafi da kuma koyarwan churches daga kasan turai ake kawo masu dauki,,
Shigan couth baka da shirt din ciki, light blue, sai bakaken takalma, agogon shi na yau ta company Rolex, ce daure a hannun shi mai ruwan gold,
Itama maman Choima watau kakan shi tana saye da wani farin lace mai duwatsu,
Ejoma buje da riga ta sa iya gwiwar ta wanda ke nuna cewa ita din har yanzu ba macen aure bace,
Don in matar aure ce zata sa zani ko wani kayan da zai dan sauka mata har kasa kadan,.
Samuel kanin shi yana tare da su alokacin shi a shigar wasu kayan maz masu tsada irin na samari,
Bayan yan baya nai da sauran addu,oi, da aka gabatar a church din sai kawai wani sabon zance yazo
Wani pastor mai wata katuwa far riga anmata alamar cross da jan kyale,
Ga wani babban hula da yasa akan shi yana rataye da wani katon,chasbi, a quyan shi,
Wanan pastor ganin shi yana nufin wani babban sako zai gabatar,
Don haka sai kowa ya natsu don sauraron shi aji may za,a gabatar,
Bayan gaisuwa da kuma nuna yabo gare su, sai ya fara mika sakon shi, akan cewa har yanzu mutanen su suna yawan sakaci a kasan nan,
Don gashi har population din muslim ya nunka nasu kusan kashi saba,in da biyar,
Wanan ya nuna cewa, za, nan gaba idan basuyi hankali ba kasan zai koma duk na musulumai zalla,
Su diba suga ni daga cikin su wasu suna barin akidar kwarai ta YESU, Al, MASIHU, suna komawa cikin isalama,
Daga can wani mai zakin murya cikin masu sauraron pastor ya amsa da fadin JESUS CRISIS,,,
Pastor yace yes gaskiyane wasun su suna barin wanan Christianity din suna komawa isalama,
Don haka suyi kokari suga cewa duk wanda wani nashi ya koma cikin musulunci, sun bi duk hanyar da yadace su dawo dashi,
Tunda musuluman da suke komawa gurin su basu iya tallafa masu gurin ganin sun ci gaba,
Don haka da wanda ya koma da mawanda acikin isalama yake , kofa a bude take don basu gudun mawa wanda zai jawo hankalin su zuwa ga Christianity don ganin cewa takara ci gaba da bun kasa,
Wata matashi mai wasu kaya blue ta amsa da babban murya tace HELLO ,LUYA,,,,
Sauran ma suka amsa mata da makamancin abinda tace,
Pastor yacigaba da fadin, akwai kasa,shen duniya da dama inda Christian suka kai yaran su mata don su musulunta su haihu, su
Sai duk church din yadauki guna guni jin wanan maganar da pastor yayi cewa sun aura ma diyan su musulmai,
Pastor yai yar gyaran murya don kowa ya samu natsuwa alokacin, do su fahince shi,
Bayan kowa yana tsu sai yace su wa yan nan yara nasu bawai musuluntar gaskiya sukayi ba,
Sunyi shine da wata manufa ta inda indan sun haifi yara dole yaran zasu dan kawo nasu akidar Christian acikin al,adun musulmai,
HALLELUYA,,, inji wani katon arne yafadi hakana don jin fasan han da shugaban nin su sukayi,
Guri ya rude da murna da tafi wasu harda buga gangan churching sukayi,
Pastor yadan sa akayi shiru nan yace now,over to you, people's,
Sai kowa yai shiru, sai yace yakamata duk wani mai saida sana,a wanda za,shigo dashi musanman a, Arewa cin Nigeria, to yakamata ya san abin yi aciki,
Kamar su manja, lemon, gari, da sauran su,
Dole su ma su san hanyar dazasubi su cutawa hausawa don suga cewa, an rage yawan musulumai
Ko kuma su gurbata masu addinin su, sudinga hada abinda suka san cewa baida kyau musulmi yaci,
Su zuba aciki don gurbata musulunci nan gaba ,
Su tura yaran su aiki a gidajen musulmai don su gurbata tarbiyan diyan su,kanana, da cutar da mazajen su da shayar da su guba gaba dayan su,,,
Wata daga cikin su tamike tana cewa Sir, akwai yan uwan mu sosai acan Arewan suna zama har mada christoci, hausawa mazauna arewa,
Idan sun saye fa suma, acikin rashin sani,
Yar murmushi yati yace dole ai akwai matakin da suka dauka kafin su aiwatar da hakan,
Yace zasu sa gamai tsada ga mai araha dole kowa yasan hausawa da son banza,
Mai arahn ce zasuyi ta siya subar mai tsadar, already dama wanan sakon yakai ga sauran yan uwa ko,
Wani irin shewa suka sa tare da yin ihun jin dadi a lokaci guda,
Sai rawa da waka yabiyo baya tare da jin dadi,
Mai,karatu kamar yadda ki, kasan cewa Joseph bazaiji dadi wanan zance,ba, dole baza,a rasa wasu masu irin ra,ayin shi daga cikinvsu,
Kasancewar irin girman da churching ke da shi da al,iman da yatara a cikin sa,
Kawai sai ganin wani dan matashi sukayi mai kamar shekara ashirin ya hau, munbarin maganar church din,
Jin microphone na son magana kowa yai shiru aka juya don ganin kowaye,
Michael wanda atare da iyayen shi yazo church din wanda ko hwanan hawar dayayi saman munbarin basu san ya hau ba,sai,ganin shi kawai sukayi asama,,,
Nan Michael yafara magana kamar haka, wai may yasa mu Christian kullun maganar mu akan muslim ne,
Maya sa su, basu damu damu ba, sai mu zamu dinga damuwa da lamarin su,
Shin hakan na nuna cewa sun fi mu power in religion ne kokuwa,
Su ma ai yakamata su dinga kawo muna wani hari amma sai banga sunayi ba,
Wurin yagauraye da surutu, alokaci guda kowa na fadar ra,yin shi,,
Joseph yaiwa su mama nuni da su tashi su tafi maman,Choima a lokacin tana wani daga hannu an yi masu wa,azin kwarai yau,
Ejoma wace ke lura da yanayi Joseph itace ta riga kowa sauein mikewa tabi bayan Joseph din,,,
Sun dawo gida cikin gajiya saboda dadewar da sukayi yau a church din,
Mutane na taganin cewa yau an masu magana mai anfani sosai, ta yadda zasu samu galaba akan musulumai,
Mamaki zullumi,da jimamay duk sun cika zuciyar Joseph,
May yasa musulumai basu irin wanan sukar akan su,
Don may ko yaushe basu da zance sai ta yadda za,a halaka musulumai,
Alhalin su musulmai basu da wanan lokacin duk da su ma suna da laifi don suna yawan nuna kyamar su gare su,
Hannu bibiyu yasa ya tallabo habar shi dasu ya kurawa TV da ke aiki ido tankar mai kallon abinsa akeyi a cikin TV,,
Ejoma wace ke tsaye akan shi tana fadamai cewa akawo mai abincin sa a nan ne,
Saida tai da karfi tace broda, yai yar firgigit yai wani ajiyan zuciya mai yar sauti,
Ejoma takara gabatar mai da abinci a karo na biyu,
Yace mata zaidai sha fruit kawai idan ya tashi yanzu yana son fitane,
Ejoma tai yar fuska tace mashi please broda kadan ci ko kadan kafin kafita,
Yai yar murmushi ta karfin hali yace ai bance banci ba kinsan cewa nayi breakfast kafin mu fita dazu,
Ta dan zuburo baki tana nuna bacin ran ta saboda rashin cin abincin shi ko yau she,,
Mikewa yayi yace su tafi yaje yaci yawuce tana biyansa abaya tana cewa sai kai broda na,.
Yai murmushi don yana jin dafin kulawar da Ejoma ke gwadawa lafiyar shi akoda yaushe,
A,daidai wanan lokacin wayar shi takara ana kiran shi,
Ganin mai kiran shi yasa shi saurin daukar wayan kaunar shi Ruth ce ke kiran shi,
Da sauri yadaga wayar yana mai fara zolayar ta amma sai yaji muryan ta tana kuka tana fada mai cewa mahaifin su ciwon shi yatashi na suga da hawan jini,
Da sauri ya mike tsaye daga saman kujerar da yazauns don ya fara cin abinci,
Mikewa yayu kamar wanda aka mintsina ya fada da karfi yace, yaushe
May yasa ba,a fada mai ba sai yanzu, nan dai yai,ta fada akan rashi fada mai da ba,ayi ba sai yanzu yace mata zai shigo zuwa gobe,
Daga haka ya mike baiko kara kallon gurin abincin ba, yana tafiya yana fadawa Ejoma,
Haka kawai yaji wanan karon ciwon mahaifin nashi ya,taba mai zuciya, sosai fiye da koyaushe da a,ke bugo mai,
Tunda safe yakama hanya zuciyar shi fam da fargaba tare da zullumi acikin ta don yadda yaji Ruth tana kuka a wayar
Tafiya yakeyi amma hankalishi baya atare dashi sam ji yake tankar ya tashi sama da mota ahida Samuel ne acikin motar,
Samuel wanda ke ganin irin gudun da yayan nashi keyi amma ya kasa magana a,ramshi dai yana addu,an Allah kai su lafiya,
Sun kusa kawo wa kwantagora saboda irin gudun da yake shararawa a saman titin,
Daidai wani kwana baiyi aune ba saiga wata motar irin ta kwasan shanui din nan, a wani kauye, ta debo shanaye zuwa wani kauye
Aiko nan suka jamay motar su Joseph tashi kusan kasar motar,,,,,