Sashe 161
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Basu kara wasu kwanaki ba masu yawa suka bar kasan zuwa kasar Dubai,
A can zai ga wasu mutanen da yake bukatan ganin su don su karfafa har kan median a Africa,
A kasar Dubai maryam tai mamakin ganin yan Nigeria a can birjit, kamar a kasan su,
Wanda duk harkokin business ne yakai su kasar,
Gashi kusan kowa da matar shi zaka gan shi a gurin wasu kuma matan banzane kawai anje shakatawa, ne kawai,
A gidan wani cin abincine suka hadu da wani matashi dan Nigeria wanda yaje harkan business sai dai bawai ya saba bane,
Shida kanshi mutumin mai suna Suleiman yai wa Yusuf magana,
Anan hira ta balle a tsakanin su inda Suleiman ke ba Yusuf labarin cewa ya shigo ne don yadan fara taba international business ,
Shi mutum Minna ne Niger state yana aiki kuma yana son harkan business,
A nan Yusuf yadinga bawa Suleiman shawarwari akan business
Daga karshe sukayi sharing din nomban su wa junan su,
A wani dare ne Yusuf yai waya da KB inda KB ke sheda ma Yusuf wai Jibrin yai aure
Aure fa inji Yusuf wanda yai tambaya a cikin mamaki ?
KB wanda, yaba Yusuf din ansa cikin dan rudewa ya ce, kwarai kuwa,
Auren ne ba dole sai kasani ba inji KB din don wace ya aura din,
Ba safiya bace ya aura sai a lokacin maryam wace take bayan shi kwance rub da ciki tai magana,
Cikin dan dagowa da ga kwanciyar da take yi ne tace wace baka zata ba dai ya aura,
KB kuma a lokacin ne yake ce mai ai Jibrin Sadiya ce ya aura,
Boye mamakin shi ya yi da cewa masha Allah nai mashi murnan samun wanan karuwan,
Amma shine bai fada min ba sai dai kawai inji bayan bukin,
KB yace sai dai in Allah ya dawo muna dakai lafiya zaka ji ai ,
Bayan sunyi sallama ne Yusuf ya turawa Jibrin da text din taya shi murnanan aure,
Azaton shi zai turo mai da ansa amma sai ya ji shiru ba replay
Sai daga baya ne yake tambayan maryam ko tasan dalilin hakan,
Maryam wace take a zaune a gaban mirrow tana daura dan kwali tace
Ai Safiya ta mahuta wallahi maganar sai ta ba yusuf mamaki,
Maryam nasan cewa kinsan wani abu acikin wanan maganar amma baki fada min ba,
Maimakon tai mai bayani abinda ke faruwa sai ta share da cewa uncle je kai wanka kada bakin mu su samay ka bashiri,
Ya fahinci batason yasan wani abu akai don haka yabar zancen kawai,
Baki sukayi wani mutum dan Nigeria da ke son su hada wanan business din da zasu hada a Dubai din,
Sun sa ranan meeting don haka sun dauki lokaci mai tsawo suna wanan plan din,
Matar chairman din comety din nasu ita takawo shawaran cewa su ma matan su ya kamata su kawo nasu gudun mawan,
Wanan taron da matan suka sa zasu ya jawo wa duk wata mace dake cikin gungiyar samun cigaba sosai,
Kafin lokacin Yusuf wanda yasan cewa matar yarinya ce ba wai ta,waye bane kuma sauran matan sun mahaife ta
Wani dan training school na mata ya kaita, cikin kwana uku maryam tazama wata irin gogagan mace yar bariki,
Ranan taron nasu maryam tare da matar da tai mata training din itace da kanta ta,shirya maryam din,
Daga ciki kwalliya irin ta matan hausawa tayi zani da atamfane jikin ta, wanda yasha dinki irin na Dubai design
Daga,sama ta dora wani irin alkyabba irin mai tsadar gaske din nan,
Daga nisa kasan cewa sai matan manya ko matan manyan sai wace ta isa,
Hular alkyaban yadan rufe mata ko ina daga kan ta,
Zakace ko mayafine ta yafa akanta alokacin don irin yadda yai mat,
Hannun ta an jera zobbunan gold sun cika mata yatsu,
Wuyan ta na saye da gold kiran Dubai ya na daukan ido don tun daga nesa zaka hango shi,
Takalmin kafan ta da yar jakar hannun da ta rika shima abin kallo ne,
Ga wani asirttacen kamshi dake tashi daga jikin ta,
Shi kan shi Yusuf din sai yaga maryam din tashi ta canza mai tankar ba ita bace a gaban shi yau,
Yusuf bai san sanda ya jawo maryam din zuwa jikin shi ba,
Jikin shi narawa ya na kokarin kai bakin shi cikin nata,
Sam ya manta da zancen matar da ke tsaye a gefe tana jiran sallama,
Wayan shi yabawa matar yace tai masu photuna,
Ganin irin yadda ya rude baiko iya boyewa agaban mutane maryam din tace haba uncle
Yace gaskiya maryam wanan matar zata hada min duk wasu abinda nake bukata a lefen ki,
Haba wani lefe kuma duk wanan sayayyan da nasha ni sun isheni Alhamdullahi ko hakan,
Ya maryam tsadar shigar ki ko a yaushe shi mutunci na a idon duniya don za,a san ban tauye maki hakkin ki ba ta ko ina,
Maryam tai dariya tace aiko a haka Alhamdulla don an san baka tauye ni ba
A, a maryam nafison ansan cewa ke din ta daban ce zai fi min ni mutum ne mai son ko yaushe inga matana acikin kwalliya,
Irin yadda maryam tashigo dakin taron ya tayar wa sauran matan da hankali sosai
Don gashi dai itace karama daga cikjn su duk sun haifeta wasu kuma sun girmay ta,
Amma sai gashi ta tsone masu ido shi da kan shi Yusuf yai mata rakiya agurin yana nan nan da yar matar nashi,
Duk gurin suka bisu da kallo sai da yaga gurin da ta zauna yadan duka yai mata magana a kunne wanda yasa maryam din sake dan murmushi da ya kara mata kyau,
Kishin haka yarufe wasu mata daga ciki da suke ganin cewa su wata tsiya ce da farko,,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA
[5/5, 10:21 PM] +234 703 055 6607: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
9⃣6⃣
Cikin jin dafin samun nasarorin da Yusuf yayi suka dawo gida Nigeria,
A cikin nasarorin da yasa mu harda zama shugaban youth na median na Africa,
Sun samu kowa lafiya agidan inda suka,samu taro mai kyau,
Maman Choima kallo guda taiwa maryam ta kauda kai agare ta saboda irin yadda taga canji cikin lokaci guda,
Pipkin yafi kowa murnan ganin little mum ta dawo a lokacin,
Tunda Yusuf suka sauko ya shiga gida bai fita ko ina ba don yana son hutawa,
Maryam taiwa duk wani wanda ke gidan atare da,su kyauta ta musan man,
Hakan ya sa masu son matar ogan nasu azuciyar don dai sun fahinci bata da keta,,,,,,
A can zai ga wasu mutanen da yake bukatan ganin su don su karfafa har kan median a Africa,
A kasar Dubai maryam tai mamakin ganin yan Nigeria a can birjit, kamar a kasan su,
Wanda duk harkokin business ne yakai su kasar,
Gashi kusan kowa da matar shi zaka gan shi a gurin wasu kuma matan banzane kawai anje shakatawa, ne kawai,
A gidan wani cin abincine suka hadu da wani matashi dan Nigeria wanda yaje harkan business sai dai bawai ya saba bane,
Shida kanshi mutumin mai suna Suleiman yai wa Yusuf magana,
Anan hira ta balle a tsakanin su inda Suleiman ke ba Yusuf labarin cewa ya shigo ne don yadan fara taba international business ,
Shi mutum Minna ne Niger state yana aiki kuma yana son harkan business,
A nan Yusuf yadinga bawa Suleiman shawarwari akan business
Daga karshe sukayi sharing din nomban su wa junan su,
A wani dare ne Yusuf yai waya da KB inda KB ke sheda ma Yusuf wai Jibrin yai aure
Aure fa inji Yusuf wanda yai tambaya a cikin mamaki ?
KB wanda, yaba Yusuf din ansa cikin dan rudewa ya ce, kwarai kuwa,
Auren ne ba dole sai kasani ba inji KB din don wace ya aura din,
Ba safiya bace ya aura sai a lokacin maryam wace take bayan shi kwance rub da ciki tai magana,
Cikin dan dagowa da ga kwanciyar da take yi ne tace wace baka zata ba dai ya aura,
KB kuma a lokacin ne yake ce mai ai Jibrin Sadiya ce ya aura,
Boye mamakin shi ya yi da cewa masha Allah nai mashi murnan samun wanan karuwan,
Amma shine bai fada min ba sai dai kawai inji bayan bukin,
KB yace sai dai in Allah ya dawo muna dakai lafiya zaka ji ai ,
Bayan sunyi sallama ne Yusuf ya turawa Jibrin da text din taya shi murnanan aure,
Azaton shi zai turo mai da ansa amma sai ya ji shiru ba replay
Sai daga baya ne yake tambayan maryam ko tasan dalilin hakan,
Maryam wace take a zaune a gaban mirrow tana daura dan kwali tace
Ai Safiya ta mahuta wallahi maganar sai ta ba yusuf mamaki,
Maryam nasan cewa kinsan wani abu acikin wanan maganar amma baki fada min ba,
Maimakon tai mai bayani abinda ke faruwa sai ta share da cewa uncle je kai wanka kada bakin mu su samay ka bashiri,
Ya fahinci batason yasan wani abu akai don haka yabar zancen kawai,
Baki sukayi wani mutum dan Nigeria da ke son su hada wanan business din da zasu hada a Dubai din,
Sun sa ranan meeting don haka sun dauki lokaci mai tsawo suna wanan plan din,
Matar chairman din comety din nasu ita takawo shawaran cewa su ma matan su ya kamata su kawo nasu gudun mawan,
Wanan taron da matan suka sa zasu ya jawo wa duk wata mace dake cikin gungiyar samun cigaba sosai,
Kafin lokacin Yusuf wanda yasan cewa matar yarinya ce ba wai ta,waye bane kuma sauran matan sun mahaife ta
Wani dan training school na mata ya kaita, cikin kwana uku maryam tazama wata irin gogagan mace yar bariki,
Ranan taron nasu maryam tare da matar da tai mata training din itace da kanta ta,shirya maryam din,
Daga ciki kwalliya irin ta matan hausawa tayi zani da atamfane jikin ta, wanda yasha dinki irin na Dubai design
Daga,sama ta dora wani irin alkyabba irin mai tsadar gaske din nan,
Daga nisa kasan cewa sai matan manya ko matan manyan sai wace ta isa,
Hular alkyaban yadan rufe mata ko ina daga kan ta,
Zakace ko mayafine ta yafa akanta alokacin don irin yadda yai mat,
Hannun ta an jera zobbunan gold sun cika mata yatsu,
Wuyan ta na saye da gold kiran Dubai ya na daukan ido don tun daga nesa zaka hango shi,
Takalmin kafan ta da yar jakar hannun da ta rika shima abin kallo ne,
Ga wani asirttacen kamshi dake tashi daga jikin ta,
Shi kan shi Yusuf din sai yaga maryam din tashi ta canza mai tankar ba ita bace a gaban shi yau,
Yusuf bai san sanda ya jawo maryam din zuwa jikin shi ba,
Jikin shi narawa ya na kokarin kai bakin shi cikin nata,
Sam ya manta da zancen matar da ke tsaye a gefe tana jiran sallama,
Wayan shi yabawa matar yace tai masu photuna,
Ganin irin yadda ya rude baiko iya boyewa agaban mutane maryam din tace haba uncle
Yace gaskiya maryam wanan matar zata hada min duk wasu abinda nake bukata a lefen ki,
Haba wani lefe kuma duk wanan sayayyan da nasha ni sun isheni Alhamdullahi ko hakan,
Ya maryam tsadar shigar ki ko a yaushe shi mutunci na a idon duniya don za,a san ban tauye maki hakkin ki ba ta ko ina,
Maryam tai dariya tace aiko a haka Alhamdulla don an san baka tauye ni ba
A, a maryam nafison ansan cewa ke din ta daban ce zai fi min ni mutum ne mai son ko yaushe inga matana acikin kwalliya,
Irin yadda maryam tashigo dakin taron ya tayar wa sauran matan da hankali sosai
Don gashi dai itace karama daga cikjn su duk sun haifeta wasu kuma sun girmay ta,
Amma sai gashi ta tsone masu ido shi da kan shi Yusuf yai mata rakiya agurin yana nan nan da yar matar nashi,
Duk gurin suka bisu da kallo sai da yaga gurin da ta zauna yadan duka yai mata magana a kunne wanda yasa maryam din sake dan murmushi da ya kara mata kyau,
Kishin haka yarufe wasu mata daga ciki da suke ganin cewa su wata tsiya ce da farko,,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA
[5/5, 10:21 PM] +234 703 055 6607: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
9⃣6⃣
Cikin jin dafin samun nasarorin da Yusuf yayi suka dawo gida Nigeria,
A cikin nasarorin da yasa mu harda zama shugaban youth na median na Africa,
Sun samu kowa lafiya agidan inda suka,samu taro mai kyau,
Maman Choima kallo guda taiwa maryam ta kauda kai agare ta saboda irin yadda taga canji cikin lokaci guda,
Pipkin yafi kowa murnan ganin little mum ta dawo a lokacin,
Tunda Yusuf suka sauko ya shiga gida bai fita ko ina ba don yana son hutawa,
Maryam taiwa duk wani wanda ke gidan atare da,su kyauta ta musan man,
Hakan ya sa masu son matar ogan nasu azuciyar don dai sun fahinci bata da keta,,,,,,