Sashe 93
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Kwana biyu tsakani ranan jumma,a aka musuluntar da Ejoma,a cikin massalacin jumma, ta garin kwantagora,
Sosai Anty tai ta aikawa mutane da abin sadakar da sukayi don musuluntar nata,
Kafin marance yayi saiga kungiyar Iyamurai sunyo tsinke zuwa gidan Abdulsamad wai zasu kona,
Su kuma matasan gari sukace wallahi suna sa ma gidan wuta sai sun kashe ko wani IBO dake a garin kuma su kona su,
Saida aka kai su gidan masu gari suka ja masu kunne so sai,
Duk basuga laifin Yusuf ba saboda shi yana da kudi, kuma mahaifin shi nada su,
Abdulsamad bawan Allah suka lekewa kawai, kamar zasu cinye shi danye
Amma shi ko a jikin shi don kawai Allah ya tsawa ba wai wani ba,
Maryam ce ta shirya Ejoma wace yanzu ta koma Na,imat,
Dinkin riga da zani da hijab tasa tare da yin kitso irin na hannin na hausawa, musulmai,
Sosai suka koya mata yadda zatai wanka da sauran abubuwa,
Sai faman washe baki take yi tankar wace akaiwa bushara,
Itama maryam din a cikin wasu koren atamfa super wax take, an masu dinki na half gown, da wani shara sharan gyale da bai hana ganin dinkin nata a fili,
Sai set din wasu dan kunnen na fashion masu kyau da daukan ido,
Ganin bazasu samu shigowa yau ba saboda zirga,zirgan da sukeyi yasa anty cewa takai masu abincin su,
Idan akwai abin da maryam tai hating to wanan aiken don ita aganin ta ai su yakamata suzo su dauka tunda suna da abin hawa, ai
Amma ta ya za,a dinga turata kai ma kato wanda baida mata abinci haka,
Kamar tasan tunanen da maryam keyi sai kawai taji tace mata kutafi da Assalam ko,
Tun daga wajen gidan zaka gane cewa bashi kadai bane a gidan,
Saboda abin hawan dake wajen gidan fiye da guda,
Da sallamar ta tashigo gidan dauke da kulolin abinci masu girma,
Idon su kyam a kan ta har sai da ta dan ji kunyan kallon da suke mata,
Kan ta duke a kunyace ganin yadda suke kallon ta, ta wayance
Yusuf ne yace ke ce tafe da ranan nan maryam karaso mana,
Direct gurin da dining table din tanufa don ta aje kulolin,
Ko may kuma ta tuna sai taja burki ta tsaya wanda hakan yasa shi yin ajiyar zuciya,
Daidai gurin gefen kujerun ta aje kulolin kawai sai ta mike,
Maida kallon ta tayi a kan su tace cikin taushin iji Anty wai akawo maku anan,
KB ne yace tab ai mukn yau sadiya ta cika muna ciki fam da kayan zaki,
Da gagawa Maryam ta mayar da duban ta ga Yusuf,
Wani sanyi maryam taji gwiwar ta yayi da kyat ta dan mike gami da kakaro wani murmushi tace ,
Au ashe ma kun ci abinci Anty ko tana can duk ta damu,
A sake yace mun ci ko sunci ki zuba min pls don ni yanzu nake da niyar zuwa inci a can,
Kamar da gayya Maryam ta cika mai plate dam da abinci da yaji naman rago,
Sai da yadan daga kanshi ya kalle ta ya kalli abincin sai kuma ya mika hannun shi yakarba,
Gurin karba yai kamar hankalin shi na gurin Assalam sai ya hada da hannun ta ya rike,
Cikin sauri maryam taja baya da abincin ya bare mai a jikin shi,
Batai wani dadewa ba tacewa Assalam su tafi amma sai Yusuf ya ce mata
Su jira shi har ya kare cin abinci sai ya sauke su gida da kan shi,
Zamu iya zuwa ai mai mashin na waje yana jiran mu tace mai,
Abincin dake a gaban shi ya ture gefe ya ce mutafi na sauke ku kawai,
Wani kallo maryam tai mai ta tsura mai idanu sai kuma ta mike ta fadin Assalam mutafi,
Tariga kowa fita don shi ya tsaya daukar key sai muryan Jibrin yaji yana cewa
Something is fishing somewhere,,
Kamar ya tsaya yai mai magana cewa bai son haka kada yarinyar ta raina shi,
Sai kuma dai ya sa kai kawai ya wuce don idan ya tsaya zasu iya hawan mashi,
Shi ko sam baya son haka, don bai so ace gurin zuwa gidan shi wani abu ya samu yar mutane,
Duk da yasan cewa biyayya ne kawai ke sa tana daurewa tana mai abu saboda Antyn ta,
A kofar gidan ya samay su tsaye suna jiran shi sai dai fuskanta a cikin damuwa yake,
Gaba take zaune a tare da shi Assalam yana baya zaune yana ta wasan shi,
Murya kasa,kasa yace, may yasa baki fadawa Anty zancen da kikaji muna yi da Jibrin, ba ranan, ?
Saida tadan juyo ta dube shi sai kuma ta juya gurin window motar ta mai da hankalin ta ,
Kamar bazata bashi amsa ba sai can tace, saboda maganar bai shafe ni ba,
Kuma ban san ko may ke faruwa ba sai kawai in sa kaina aciki,
Wani irin hucin iska mai zafi ya furzar da ga bakin shi,
Yadan daki sitiyarin mota da hannun shi sai kuma ya numfasa,
Daga haka bai kara cewa komai ba har zuwa lokacin da suka tsaida motar su kofar gidan,,,,,
ZEEE MAKAWA
[3/24, 2:22 PM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Allah ya karawa Annabi daraja,
Ya Allah ka daukaka musulunci
Ya Allah ka sa mudace da Rahaman ka,
👏👏👏👏👏👏👏
Sosai Anty tai ta aikawa mutane da abin sadakar da sukayi don musuluntar nata,
Kafin marance yayi saiga kungiyar Iyamurai sunyo tsinke zuwa gidan Abdulsamad wai zasu kona,
Su kuma matasan gari sukace wallahi suna sa ma gidan wuta sai sun kashe ko wani IBO dake a garin kuma su kona su,
Saida aka kai su gidan masu gari suka ja masu kunne so sai,
Duk basuga laifin Yusuf ba saboda shi yana da kudi, kuma mahaifin shi nada su,
Abdulsamad bawan Allah suka lekewa kawai, kamar zasu cinye shi danye
Amma shi ko a jikin shi don kawai Allah ya tsawa ba wai wani ba,
Maryam ce ta shirya Ejoma wace yanzu ta koma Na,imat,
Dinkin riga da zani da hijab tasa tare da yin kitso irin na hannin na hausawa, musulmai,
Sosai suka koya mata yadda zatai wanka da sauran abubuwa,
Sai faman washe baki take yi tankar wace akaiwa bushara,
Itama maryam din a cikin wasu koren atamfa super wax take, an masu dinki na half gown, da wani shara sharan gyale da bai hana ganin dinkin nata a fili,
Sai set din wasu dan kunnen na fashion masu kyau da daukan ido,
Ganin bazasu samu shigowa yau ba saboda zirga,zirgan da sukeyi yasa anty cewa takai masu abincin su,
Idan akwai abin da maryam tai hating to wanan aiken don ita aganin ta ai su yakamata suzo su dauka tunda suna da abin hawa, ai
Amma ta ya za,a dinga turata kai ma kato wanda baida mata abinci haka,
Kamar tasan tunanen da maryam keyi sai kawai taji tace mata kutafi da Assalam ko,
Tun daga wajen gidan zaka gane cewa bashi kadai bane a gidan,
Saboda abin hawan dake wajen gidan fiye da guda,
Da sallamar ta tashigo gidan dauke da kulolin abinci masu girma,
Idon su kyam a kan ta har sai da ta dan ji kunyan kallon da suke mata,
Kan ta duke a kunyace ganin yadda suke kallon ta, ta wayance
Yusuf ne yace ke ce tafe da ranan nan maryam karaso mana,
Direct gurin da dining table din tanufa don ta aje kulolin,
Ko may kuma ta tuna sai taja burki ta tsaya wanda hakan yasa shi yin ajiyar zuciya,
Daidai gurin gefen kujerun ta aje kulolin kawai sai ta mike,
Maida kallon ta tayi a kan su tace cikin taushin iji Anty wai akawo maku anan,
KB ne yace tab ai mukn yau sadiya ta cika muna ciki fam da kayan zaki,
Da gagawa Maryam ta mayar da duban ta ga Yusuf,
Wani sanyi maryam taji gwiwar ta yayi da kyat ta dan mike gami da kakaro wani murmushi tace ,
Au ashe ma kun ci abinci Anty ko tana can duk ta damu,
A sake yace mun ci ko sunci ki zuba min pls don ni yanzu nake da niyar zuwa inci a can,
Kamar da gayya Maryam ta cika mai plate dam da abinci da yaji naman rago,
Sai da yadan daga kanshi ya kalle ta ya kalli abincin sai kuma ya mika hannun shi yakarba,
Gurin karba yai kamar hankalin shi na gurin Assalam sai ya hada da hannun ta ya rike,
Cikin sauri maryam taja baya da abincin ya bare mai a jikin shi,
Batai wani dadewa ba tacewa Assalam su tafi amma sai Yusuf ya ce mata
Su jira shi har ya kare cin abinci sai ya sauke su gida da kan shi,
Zamu iya zuwa ai mai mashin na waje yana jiran mu tace mai,
Abincin dake a gaban shi ya ture gefe ya ce mutafi na sauke ku kawai,
Wani kallo maryam tai mai ta tsura mai idanu sai kuma ta mike ta fadin Assalam mutafi,
Tariga kowa fita don shi ya tsaya daukar key sai muryan Jibrin yaji yana cewa
Something is fishing somewhere,,
Kamar ya tsaya yai mai magana cewa bai son haka kada yarinyar ta raina shi,
Sai kuma dai ya sa kai kawai ya wuce don idan ya tsaya zasu iya hawan mashi,
Shi ko sam baya son haka, don bai so ace gurin zuwa gidan shi wani abu ya samu yar mutane,
Duk da yasan cewa biyayya ne kawai ke sa tana daurewa tana mai abu saboda Antyn ta,
A kofar gidan ya samay su tsaye suna jiran shi sai dai fuskanta a cikin damuwa yake,
Gaba take zaune a tare da shi Assalam yana baya zaune yana ta wasan shi,
Murya kasa,kasa yace, may yasa baki fadawa Anty zancen da kikaji muna yi da Jibrin, ba ranan, ?
Saida tadan juyo ta dube shi sai kuma ta juya gurin window motar ta mai da hankalin ta ,
Kamar bazata bashi amsa ba sai can tace, saboda maganar bai shafe ni ba,
Kuma ban san ko may ke faruwa ba sai kawai in sa kaina aciki,
Wani irin hucin iska mai zafi ya furzar da ga bakin shi,
Yadan daki sitiyarin mota da hannun shi sai kuma ya numfasa,
Daga haka bai kara cewa komai ba har zuwa lokacin da suka tsaida motar su kofar gidan,,,,,
ZEEE MAKAWA
[3/24, 2:22 PM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Allah ya karawa Annabi daraja,
Ya Allah ka daukaka musulunci
Ya Allah ka sa mudace da Rahaman ka,
👏👏👏👏👏👏👏