← Book details Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 42 OF 171

Sashe 42

Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

ZEEEE. MAKAWA,,,
[2/21, 9:15 AM] ‪+234 806 595 8685‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
2⃣7⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA

Jinjina gare tare da fatan alheri ko yaushe Anty Nafisat, Aliyu Harzami, UmmuFadleeh safeenat Abuja, Mamam farida,Maman Walid, Maijidda Harzami, Mariya SB, Jamila Sifiyanu,Anty na hafsat Yusuf, da members din Zeee makawa novel, da members na takari novel Ina maku fatan alheri dacewa da Rahaman ubangijin mu, da kuma gamawa da duniya lafiya,
JUMM,AT, MUBBARAK👏👏👏👏👏👏👏👏

Zaune take daga inda A,A yabar ta ko zataga dawo wan shi sai kawai taga tun yana yar kus,kus,da wanan matar da taga yaje gurin ta har sun kwasa sun fita,
Shigowan Joseph tare da,Aisha yasa ta dan daina kallon hanyar dataga A,A din ya bi, yafita,
Joseph da Aisha tare da Amina sun shigo cikin wani irin shiga ta alfarma,
Don dai ko makiyin su dole ya yaba ma shifagar su,
Aisha ba kunya tana make da Joseph gam saboda ta bushe fitilar ta bata kunya kowa agari,
Yan wasan gidan mai Jauje na kwantagora sun fito sun yi wasa,
Sai wani mawaki makwabcin garin kwantara daga KB state garin Yauri Sani Aiyu dan Dawo shima yafito yai nashi wasan
Nan masoyan Joseph da bakin su suka dinga barin kudi ga mawaka,
Daga karshe aka dan yi traditional show na yaren da ke cikin kwantagora,
Toran kawa, kambari, Dukkawa, Dakarkari, pure hausawa, da sauran su,
Wayan Maryam wace takai iya wuya, yai yar tsuwa, alamar sako ya shigo mata,
Budewa tayi sako tagani kamar hàka Ki, yi hakkuri pls Maryam, bazan samu mayar, da ke, gida ba ,
Ku komatare da Anty pls,
Abinda aka rubuta ke nan a sakon , atake maryam ta fahinci, sakon daga, A,A masugane,
Wani iri maryam taji a ran ta, maganar da ya fado mata arai shine, muryan mahaifiyar A,A alokacin da suka je gaida ita,
Daga haka tamike tsaye daga inda take zaune,
Tafiya takama yi cikin tashin hankali take dan takawa,
Sai muryan Safiya taji a gaban ta tana cewa, banga motar A,A ba a waje maryam,
Dan ajiyar zuciya tayi don ta riga tayi nisa gurin tunane ,
Tafe suke a motar jibrin sai hiran wasan nin da akayi akeyi amma ita sam hankalin ta bai tare da ita,
Abinda zuciyar ta ke tambayar ta shine wacece wanan da A A yaje gurin ta,
Har tasa shi fita hall din taron yakuma iya wucewa ya bar maryam din, a gurin,,,
Har suka isa gida ,hankali maryam atashe yake gashi suna da aiki so sai don gobe daurin aure su zasuyi abincin reception,
Jiki ba kwari ba ku,zari haka ta, daure, tayi aikin cikin bacin rai tun bata walwala har ta dan sake jikin ta don taga amfara tambayar ta komay ya,samay ta,
Shiko A,A tun fitar su waje da kaunar maman, da suka hadu agurin bukin,
Sun kwashi lokaci da ina yana kokarin fahintar da ita akan maryam din,
Amma sam laminde taki fahintar shi sai ma kokarin kiran mahaifiyar shi takeyi ta sheda mata cewa bai rabu da yarinyar ba, ashe,
Hakan yasa yabar gurin cikin bacin rai batare da ya tsaya fada wa maryam zai wuce ba,
Safiya wace tun dawowan su jiya gurin friends day,
Ta fuskan kawar ta,na cikin damuwa, amma batason agane,
Itakuma bawai sun samu lokacin kebewa da ita ba ce,
Saboda haka yau da suka gama sa abinci a cikin take aways suka gyara inda sukayi aiki,
Sai sukayo wanka kafin a tafi daurin aure, don da andawo guri zai cikia ne, da jama,a,
Bayan sunan da shirya suna zaune su biyu a dakin maryam,
Safiya ta dan kali maryam wace tadan kurawa wani kwali ido kamar mai karatu,
Amma kallo daya zakai mata ka fahici ba wi kwalin take kallo ba a zahiri,
Tadan jima tana kallon maryam ahakanan tare da tunanen may ke faruwa da maryam din hakana wai,
Daga jiya zuwa yau ?
Ganin bazata daina wanan tunanen ba yasa safiya dan taba maryam, din wacce tai furgigit, cikin dan firgita,
Firgigit tayi alaman dawowa daga hayacin ta, sai yar ajiyar zuciya da take sakewa,
Wanda hakan yakara sa safiya kara kallon ta da kyau, ta ko hango tashin hankali a tare da maryam din,
Safiya tadan marairaice muryan ta tace maryam, wai make damun ki ne tun jiya fa na fanci kina cikin wani yanayi,
Kallon safiya maryam tayi kamar kartai magana saidai kuma tace,
Bari safiya ina cikin damuwa, tun jiya wallahi, jiya bayan zuwan mu gurin taron nan,
Sai A,A yaga table din wasu mata da alamar yan uwan shine safiya,
Yace min yana zuwa yatafi gurin su, sundade suna magana dashi sai suka batmr holl din gaba dayan su har shi,
Ban kara ganin shi ba,sai text da yayo min cewa wai in bi Anty zuwa gida bai,samun dawowa kaini gida,
Shine har zuwa yau din bai kirani ba baikuma yo min koda text bane,
Nan kuma ta kwashe yadda akayi lokacin da taje gidan su gaida mahaifiyar shi,
Safiya da ta gama sauraren maryam tai ajiyan zuciya,
Tadan riko hannun maryam tace gaskiya maryam kina cikin tsaka mai wuya,
Amma dai kiyi hakkuri pls kada ki sa wanan maganar a ranki,
Ita mahaifiyar shi da take fadin haka danta yafi ki ne,?
In,badon so ba may zakiyi da shi maryam,tuna duk inda aje son mace da tsari kin kai harkin zarta,
Maryam tace wallahi Safiya ina son A,A shima yana so na,
Matsalar mudai itace mahaifiyar shi yanzu, don ga yadda naji kalaman ta sam bata ra,ayina dashi,
Safiya tace wallahi maryam kamar yadda anty tace din,nan haka zaki dake dashi kiga gudun shi,
Yace yafasa mana yagani in baisha mamaki ba don dama ahi ya tare wa mutane guri,
Maryam tace nidai safiya kin san cewa bazan nuna mai cewa naji maganar da sukayi da mahaifiyar shi ba sai in shi ya gwada min wani alama daga haka,
Amma bari mu gani in har bai kiraki ba yau tau tabbas sunci karfin shi ke nan,
Idan har bamu ganshi ba yau tun da kince yau ce ranan zuwan shigurin ki da ma,
Yau wa safiya wallahi har naji dan sanyi daduk na rasa abinyi
Gaskiya naji dadin wanan shawarar da kika bani har wani dan sanyi ya ratsa zuciya na,
Safiya ta mike tajawo jakar kayanta da tazo dashi tana kokarin ciro kayan da zata sa,
Chapter 42 · 0% Book details