Sashe 94
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Duk yadda mutum ke tsan mani hankalin yan church ys tashi sosai,
Hakan yasa suka mai da hankali sosai wurin jawu hankalin mutanen su da cusa masu ra,ayi
Daga can gurin shugaban nin su sai suke ganin cewa ai wani sakacine da dama mutanen suka bayar,
Shugaban Catholic churches gaba daya na kasa ne da kan shi ya sauka garin na kwantagora,
Sai da ya je gurin maimartaba ya kai gaisuwa
Inda ka basu dokoki kamar yadda ake wa kowani irin shigaba na addini don gudun tayar da tanzo ma ko wani tashin hankali,
Bayan sun koma church ne suka zaune yin mintun din su na shuga ban nin su,
Idan zakaji irin kudin da suka ajewa jama,an kasar ta kwantagora da kewayen ta sai mutun yai mamaki sosai,
Badon komai ba sai don kawai su ja ra,ayin masu raunin ima zuwa gare su,
Da kuma wa yan da ake ganin cewa sun karkata ne kila don talauci, zuwa cikin musulunci,
Sunyi rabon mashi,mashin da ke kuna hawa da na dinki ga mutanen kawai
Inda hankalin mutane sosai ya irin wa yanda basu da addini suka dinga shiga kungiyar su,
Father da kan shi ya shirya yadda za,a tunkari Yusuf, da Abdulsamad,
Yana zaune a cikin office din shi yana breakfast,
Cup ne mai dauke da ruwan shayi masu zafi yake korawa a hankali,
Don shi al,adar shi ce,shan tea mai zafi har ya dan kona baki,
Amma shi agare shi saboda sabo da zama kasar America yasa bai jin zafin
Dan tiririn ruwan na tashi saman cup din yana yi sama,
Yayin da sanyin AC ya gauraye office din duk safiya ce yanzu rana bawai wani yi,
Sakatariyar office din shi ce ta shigo da sallamar ta ,
Kallon ta yayi da cup din tea din shi a hannu ya ce, yadai Helen,?
Cikin dan rusun nawa tace boss kayi baki fa ,
Haka kawai yaji gaban shi ya ba da damm, to wasu baki yanzu zasu zo mai a wanan lokacin kuma baida appointment da su,
Sai kuma zuciyar shi ta nasa mai cewa kila wasu masu bukatar wani abune,
Yace wa Helena tace su shigo,
Helen tace da har na ce su koma kawai tunda basu da appointment da kai,
Don na lura ba harkan business bane ya kawo su don sun min kama da masu preaching,
Wani tsawa yadaka mata ya katse mata dogon zancen da take ja dashi,
Ya ce ki ce su shigo nace maki
Umurni na baki ba wai uzuri ba pls, ki kawo min ba , bayan kin fada masu cewa ina ciki ko,
Don su ga na yi masu wulakanci na hana su gane ni ko,?
A yadda Yusuf yai maganar cikkn tsaw yasa Helena, jin tsoro, da sauri ta fita zuwa yiwa bakin iso,
Ba ai wani bata lokaci ba sai gata da bakin sun shigo a tare tana masu iso,
Yana kokari a je cup din tea din shi a lokacin suka hada ido da Peter wani class mate din shi tun primary a kwantagora,
Yanzu Peter yana aikin banki ne a Enugu, amma dai iyayen shi suna zaune still a nan northern Nigeria,
Sai kuma wasu mutun biyu da yake ganin kamar ya san su a da can,
Yai masu sannu da zuwa duk da bai san abin da ya kawo su gurin shi ba,
Yace wa Helena ta kawo masu abin sha, inda ya nuna masu gurin zama,
Bayan sun zauna sai gaisawa ya biyo baya inda suke ta yiwa juna ya bayan rabo,
Ganin yadda Yusuf ya koma kawai yasa suka ga yai masu wani irin kwarjini a fuska,
Saidai ya lura da cewa daga cikin su ba wanda ya sha drinks din da aka aje masu a gaban su,
Sai da suka natsu Yusuf ya juyo yana fuskantar in a serious face ya ce lafiya dai, ko nagan haka,?
kafin su yi magana sai wani daga cikin su ya fara jero addu,oi kamar yadda sukeyi a koda yaushe,
Ameen din da suke fada shima shi yake fada tunda duk addua ce ai,
Ganin yana karba masu yasa suka dan samu karfin gwiwa, kokarin fuskantar shi,
Saida suka gama wanda yafi shekaru a cikin su ne yafara magana da cewa,
YUSUF munzo ne don mu fuskanci juna da kai akan juyawa Jesus crisis baya dakayi,
Munzo ne on behalf of our members,na Catholic churches, don mu baka hakkuri akan duk wani abin da mukai maka har ka canza, religion din ka,
Yusuf ya girgiza kan shi yana cewa ni ba kumin komai ba kawai don na gano cewa Islam itace hanya madaidaiciya,
Kunga yanzu dai nakai munzalin da idan ina ra,ayin abu zanyi don kai na kawai,
Ido suka tsura mashi gaba dayan su suna sauraren shi,
Yaci gaba da cewa ban shiga cikin Islam ba sai da na tabbatar da na samu kwakawaran hujan da zan kafa wanda har yajani zuwa, cikin ta
Ni ban shiga don wani ko wata ko kuma don kwadan wani abu ba, kawai don ra,ayin kaina nashiga,
Mikewa wanda Yusuf yakira da Peter, yayi har zuwa gaban Yusuf din yadan dafa tebur din suna fuskantar juna, inda yace mai
Look Joe, daga million daya har zuwa goma zamu iya baka don kawai kadawo ma addinkn ka daka bari,,
Cikin wani murya mai kama da tsawa Yusuf yace mai ,
Na fada ma cewa badon wani abu nashiga wanan addinin nawa ba kawai sai don irin hujjojin da nake dasu akai,
Mikewa yayi zuwa wajen wani serve dake a cikin office din inda yasa wasu nombobi gurin ya bude,
Kudi ne sabbi kar ya kwaso yakawo masu gaban su wanda kallon su kawai zai sa mutun yasan cewa sunkai miliyoyi,
Yace bani bukatar kudin ko kowani abu kawai don tsira da rayuwata nashiga wanan addinin
Yakare zancen yana mai tura masu kudin a gaban su lokaci guda,
Wanan ya kalli wanan wancan ya kalli wancan,
Jiki ba kwari suka mike tsaye saboda sun san cewa sam ba riba akai,
Har sunkai kusan kofa Yusuf yakira sunan Peter yana mai ce mai i,hope for daga haka kun rabu dani kenan pls,
Ya hada hannayen shi guri daya alamar yana rokon su da sufita harkan shi pls,
Ba wanda ya kara ko juyowa suka sa kai zuwa hanyar fita,
Zuka tan su cushe da bakin ciki saboda sun san cewa sun rasa Joe din ke nan har abada daga cikin su,
Gashi kuma yayi nisa ta yadda basu iya jan ra,ayin shi ba sam,
Wani irin tsaki ya ja yace batatu kawai,
Sai bayan fitar su ne yadaga hannu yanawa Allah godiya da irin baiwar da yai mai ga ta addini ga kuma dukiya,
Sonny ne yafado mai arai inda yaiwa Sonny din adduan shima Allah ya sa ya gane gaskiya,
Ashe har da Abdulsamad sun ziyarta inda yai masu kaca kaca da cewa kada su kara tuna shi daga cikin su,
Sai dai Ejoma ce basu san inda take ba har yanzu tukun,,,
Hakan yasa suka mai da hankali sosai wurin jawu hankalin mutanen su da cusa masu ra,ayi
Daga can gurin shugaban nin su sai suke ganin cewa ai wani sakacine da dama mutanen suka bayar,
Shugaban Catholic churches gaba daya na kasa ne da kan shi ya sauka garin na kwantagora,
Sai da ya je gurin maimartaba ya kai gaisuwa
Inda ka basu dokoki kamar yadda ake wa kowani irin shigaba na addini don gudun tayar da tanzo ma ko wani tashin hankali,
Bayan sun koma church ne suka zaune yin mintun din su na shuga ban nin su,
Idan zakaji irin kudin da suka ajewa jama,an kasar ta kwantagora da kewayen ta sai mutun yai mamaki sosai,
Badon komai ba sai don kawai su ja ra,ayin masu raunin ima zuwa gare su,
Da kuma wa yan da ake ganin cewa sun karkata ne kila don talauci, zuwa cikin musulunci,
Sunyi rabon mashi,mashin da ke kuna hawa da na dinki ga mutanen kawai
Inda hankalin mutane sosai ya irin wa yanda basu da addini suka dinga shiga kungiyar su,
Father da kan shi ya shirya yadda za,a tunkari Yusuf, da Abdulsamad,
Yana zaune a cikin office din shi yana breakfast,
Cup ne mai dauke da ruwan shayi masu zafi yake korawa a hankali,
Don shi al,adar shi ce,shan tea mai zafi har ya dan kona baki,
Amma shi agare shi saboda sabo da zama kasar America yasa bai jin zafin
Dan tiririn ruwan na tashi saman cup din yana yi sama,
Yayin da sanyin AC ya gauraye office din duk safiya ce yanzu rana bawai wani yi,
Sakatariyar office din shi ce ta shigo da sallamar ta ,
Kallon ta yayi da cup din tea din shi a hannu ya ce, yadai Helen,?
Cikin dan rusun nawa tace boss kayi baki fa ,
Haka kawai yaji gaban shi ya ba da damm, to wasu baki yanzu zasu zo mai a wanan lokacin kuma baida appointment da su,
Sai kuma zuciyar shi ta nasa mai cewa kila wasu masu bukatar wani abune,
Yace wa Helena tace su shigo,
Helen tace da har na ce su koma kawai tunda basu da appointment da kai,
Don na lura ba harkan business bane ya kawo su don sun min kama da masu preaching,
Wani tsawa yadaka mata ya katse mata dogon zancen da take ja dashi,
Ya ce ki ce su shigo nace maki
Umurni na baki ba wai uzuri ba pls, ki kawo min ba , bayan kin fada masu cewa ina ciki ko,
Don su ga na yi masu wulakanci na hana su gane ni ko,?
A yadda Yusuf yai maganar cikkn tsaw yasa Helena, jin tsoro, da sauri ta fita zuwa yiwa bakin iso,
Ba ai wani bata lokaci ba sai gata da bakin sun shigo a tare tana masu iso,
Yana kokari a je cup din tea din shi a lokacin suka hada ido da Peter wani class mate din shi tun primary a kwantagora,
Yanzu Peter yana aikin banki ne a Enugu, amma dai iyayen shi suna zaune still a nan northern Nigeria,
Sai kuma wasu mutun biyu da yake ganin kamar ya san su a da can,
Yai masu sannu da zuwa duk da bai san abin da ya kawo su gurin shi ba,
Yace wa Helena ta kawo masu abin sha, inda ya nuna masu gurin zama,
Bayan sun zauna sai gaisawa ya biyo baya inda suke ta yiwa juna ya bayan rabo,
Ganin yadda Yusuf ya koma kawai yasa suka ga yai masu wani irin kwarjini a fuska,
Saidai ya lura da cewa daga cikin su ba wanda ya sha drinks din da aka aje masu a gaban su,
Sai da suka natsu Yusuf ya juyo yana fuskantar in a serious face ya ce lafiya dai, ko nagan haka,?
kafin su yi magana sai wani daga cikin su ya fara jero addu,oi kamar yadda sukeyi a koda yaushe,
Ameen din da suke fada shima shi yake fada tunda duk addua ce ai,
Ganin yana karba masu yasa suka dan samu karfin gwiwa, kokarin fuskantar shi,
Saida suka gama wanda yafi shekaru a cikin su ne yafara magana da cewa,
YUSUF munzo ne don mu fuskanci juna da kai akan juyawa Jesus crisis baya dakayi,
Munzo ne on behalf of our members,na Catholic churches, don mu baka hakkuri akan duk wani abin da mukai maka har ka canza, religion din ka,
Yusuf ya girgiza kan shi yana cewa ni ba kumin komai ba kawai don na gano cewa Islam itace hanya madaidaiciya,
Kunga yanzu dai nakai munzalin da idan ina ra,ayin abu zanyi don kai na kawai,
Ido suka tsura mashi gaba dayan su suna sauraren shi,
Yaci gaba da cewa ban shiga cikin Islam ba sai da na tabbatar da na samu kwakawaran hujan da zan kafa wanda har yajani zuwa, cikin ta
Ni ban shiga don wani ko wata ko kuma don kwadan wani abu ba, kawai don ra,ayin kaina nashiga,
Mikewa wanda Yusuf yakira da Peter, yayi har zuwa gaban Yusuf din yadan dafa tebur din suna fuskantar juna, inda yace mai
Look Joe, daga million daya har zuwa goma zamu iya baka don kawai kadawo ma addinkn ka daka bari,,
Cikin wani murya mai kama da tsawa Yusuf yace mai ,
Na fada ma cewa badon wani abu nashiga wanan addinin nawa ba kawai sai don irin hujjojin da nake dasu akai,
Mikewa yayi zuwa wajen wani serve dake a cikin office din inda yasa wasu nombobi gurin ya bude,
Kudi ne sabbi kar ya kwaso yakawo masu gaban su wanda kallon su kawai zai sa mutun yasan cewa sunkai miliyoyi,
Yace bani bukatar kudin ko kowani abu kawai don tsira da rayuwata nashiga wanan addinin
Yakare zancen yana mai tura masu kudin a gaban su lokaci guda,
Wanan ya kalli wanan wancan ya kalli wancan,
Jiki ba kwari suka mike tsaye saboda sun san cewa sam ba riba akai,
Har sunkai kusan kofa Yusuf yakira sunan Peter yana mai ce mai i,hope for daga haka kun rabu dani kenan pls,
Ya hada hannayen shi guri daya alamar yana rokon su da sufita harkan shi pls,
Ba wanda ya kara ko juyowa suka sa kai zuwa hanyar fita,
Zuka tan su cushe da bakin ciki saboda sun san cewa sun rasa Joe din ke nan har abada daga cikin su,
Gashi kuma yayi nisa ta yadda basu iya jan ra,ayin shi ba sam,
Wani irin tsaki ya ja yace batatu kawai,
Sai bayan fitar su ne yadaga hannu yanawa Allah godiya da irin baiwar da yai mai ga ta addini ga kuma dukiya,
Sonny ne yafado mai arai inda yaiwa Sonny din adduan shima Allah ya sa ya gane gaskiya,
Ashe har da Abdulsamad sun ziyarta inda yai masu kaca kaca da cewa kada su kara tuna shi daga cikin su,
Sai dai Ejoma ce basu san inda take ba har yanzu tukun,,,