Sashe 152
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Hanyar shi takomawa gidane ya tsaya ya siyo masu fruit's kala kala
Gidan yai shiru kamar babu kowa aciki baka jin komai a lokacin sai karan na,urorin dake falon,
Sallama yayi tun daga bakin kofan yadan tsaya kamar wanda ke jiran iso
Daga kofan falon ya cire takalman shi inda ya dan tsaya daga shi sai sock's a kafan,
Sai faman baza ido ya ke yi ko zai ga maryam a falon,
Sai dai Maryam din bata falon a lokacin,
Son ganin maryam din ya keyi a lokacin faren manyan idon ta yake son yin arba da su,,
Safiya ce tafi daga cikin kitchen din dauke da wani dan roba, a hannun ta,
Sannun da zuwa tai mai gami da karban ledan da ya shigo dashi gidan ga hannun shi,
Saida ta aje ledan sanan ta danyi wa maryam din flashing ga,waya,
Maryam din tafito saye cikin wani dogon riga na shadda, dark pink,
Tasa wani mayafi mai fari, shara shara a saman rigar na ta,
Fuskan ta yasha gyara kamar wace zata gurin buki a lokacin,
Takalmin kafan ta hill shoes fari ne mai fari sol so sai din nan
Tasa wani abin hannu fari mai farin sarka a wuyan ta,
Maryam tayi kyau sosai da wanan kwalliyan , a hankali take takowa daga corido din zuwa inda yake,
Har ta iso gaban Yusuf bai iya magana ba sai ajiyan zuciya da yake ta faman saki,a hankali,
Gefen kujerar da yake zaune maryam din tadan zauna gami da yi masa sannu da zuwa,
Shakan kamshin maryam din yayi nan take yaji wani irin natsuwa da bai taba ji ba ya zo mai,
Safiya wace ke gidan a lokacin itace ta tajawa Yusuf burki a kan irin yadda yake jin maryam din, a lokacin,
Safiya ce tafito daga cikkn uwar dakin sagale da jakar ta tasa hijab din ta,
Maryam cikin muryan nan nata mai kama da ta rowa tace wa safiya din,
Ke kuma ina zaki kuma, ?
Safiya wace ke ta kokarin gyara hijabin ta tace au so kike dama in kwana nan,
Ina na gyara maki ko ina yadda ya kamata to may kuma,zan tsaya jira, again,
Haba Yusuf wanda wani irin farin ciki ya ziyarci zuciyar shi a lokacin
Kamar wanda akabawa sabon rai a ranan, sai cewa yayi
Safiya har zaki koma ke nan tun yanzu ?
Barin sa driver yazo ya kai ki ko ?
Safiya tace ai da ka barshi kawai zan hau mashin,
Maryam wace tasan kwana. Zancen hawa mashin din,
Yace no, no no bari kawai yazo ya kai ki dama wanan zuwan nazo da security da yawa,
Bai fi minti biyu ba sai ga wani yana sallama a waje haka maryam naji tana gani safiya ta wuce ta bar ta da sunan zata dawo gobe,
Yusuf wanda yana ganin tafiyan Safiya din sai yayi tsaye yana kallon maryam
Wace ke zaune tana wasa da yatsun hannun ta ta harde hannayen ta wani cikin wani, a lokacin,
Kunyan Yusuf ya hanata motsawa daga inda take zaune,
Batai aune ba sai ganin Yusuf din tayi kusa da ita zaune,
Wani irin shu,umin murmushi yake sake mata
Cikin wata irin murya yace maryam tawa zo mu shiga daga ciki ko ?
Jukin maryam din ne yai sanyi, ji tayi duk wani irin kasala ya lullube ta,
Tunanen abinda ya faru a tsakanin su daren jiya ya fado mata a rai, a hankali ta dan lumshe idon ta zuciyar ta ya shiga rawa,
Tunanen ya zo mata wai yau ita maryam ce tare da Yusuf a matsayin mijin ta
Muryan Yusuf taji yana cewa wai har yanzu maryam bazaki daina wanan damuwar ba,
Ki sake ranki da ni maryam ki daina wahal min da zuciyar ki, hakanan,
Hannu ya mika mata alamar tazo gare shi maryam wace a yanzu bata da zabi sai hakan ta dan mike a hankali zuwa gare shi,
A hankali ta tako zuwa gare shi inda ya riko hannun ta ya ka mata zuwa jikin shi
Rugumay ta yayi tsam yana mai sauke numfashi gudada ,
Sai kuma yadan dago ta yana kallon ta duk yadda yaso su hada ido dashi maryam ta kasa,
Wani irin kallo yake mata shi dai a duniya kallon maryam bai isan shi ,
Komai nata sha,awa yake ba shu tun tana karaman ta,
Daban yake kallon maryam din da sauran mata,,,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA
[5/4, 7:09 AM] +234 703 055 6607: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
9⃣0⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
KUNA MATUKAR SANI NISHADI DA JIN CIKAKKEN KARFIN GWUIWA YAN UWA , HAKIKA DOLE IN JINJINA MAKU GAMIDA GODIYA A GAREKU DIMBIM MASOYA NA NA ASALI,
NAGODE NAGODE NAGODE KWARAI ALLAH YA BAR ZUMUNCI YAN UWA,,,,,,👏👏👏👏👏👏👏👏👏👏
Kwanan su biyu a kwantagora yan uwa da abokan arziki suna zuwa taya su murnan aure
Inda wasu ke cin su taran rashin fada masu da ba,ayi ba sai dai kawai suji labari,
Kafin wani lokaci har labari ya karade gari mutane na cewa wai don kwadayi mahaifin maryam ya daura wa diyar shi aure da dan IBO tubabbe
Wasu ma cewa suke yi da dan arne yai wa yar shi aure don kwadayin duniya,
Wanan irin maganar yakai har zuwa kauyen da mahaifiyar maryam din ke aure,
A,gidan buki wasu mata ke hiracewa yanzu ai duniya ta lalace ace mutun dan musulmai jikin musulmai don kwadai ya dauki yar shi yabawa dan kafirai, saboda kwadayin duniya,
Aje a haifa wa mutun jikokin arna suzo daga karshe su addabi mutane da kafirci,
Mahaiyar maryam wace,ke zaune tana sauraren su,
Rayuwan ta ya baci a lokacin amma sai ta daure tankar bata san da su mutanen suke ba,
Kishiyar tace ma taba da ansa da cewa ai musulmi duk musulmi ne,
Shima bahaushe ai yare ne, don ba balarabe bane ai ko?
Saboda ai larabawa sune tushen musulunci amma basu kyaman auren musulmi dan uwan su ko wani irin yare ne shi,
Bayan sun dawo gidane abin yadamay ta don haka tafadawa maigidan ta duk yadda sukayi da mutanen,
Wayan shi ta ara ya kira mata maryam din wace a lokacin tana zaune tana gyaran fruit,
Ganin nomban mijin mahaifiyar tane yasa ta saurin daukan wayan,
Cikin ladabi ta gaishe shi ya tambayi lafiyan ta tare da dan mata nasiha akan zaman aure,
Ya mikawa mahaifiyar nata, inda tadauki wayan tana cewa yar baba ya kuke ya jama,an ku da sauran mutanen
Ya maigidan naki yake, maryam din tana ansa mata da fadin lafiya kalau yake,
Yar baba kiwa Allah ki bi mijin ki sauda kafa , yi nayi bari na bari,
Kada ki bari komai yafito daga gare ki, duk halin da kika gani kiyi hakuri ki kokarta ki magance matsalar,
Maryam wace tun tana cewa tau har takasa magana,sai hawaye dake fitowa daga idon ta,
Nasiha sosai mahaifiyar nata tai mata tare da ja mata kunne akan maganganun mutane,
Da bayan hannun ta take share hawayen dake gangaro mata a fuska,
Daga,bayan ta taji an rungumota duk da tasan kowaye hakan bai hanata dan firgita ba,
Wayan ya karba daga hannun ta ya gaisa da Inna din yai mata godiya inda yake sheda mata cewa zasu shigo gurin ta kafin su wuce,
Maman ta daure tace mai kada su shigo yanzu yabari sai wani karon saboda yanzu ba,a dade da auren ba,
Yai mata sallama inda take ta mai godiya da fatan alheri da gamawa lafiya da duniya,
A hankali ya juyo da fuskanta zuwa gare shi suna fuskantar junan su
Kamar wanda ke rada yake magana, bana son kina bata wanan kyakyawan fuskan naki da hawaye ki daina fitar dasu haka pls,
Yadan kara dago da kanta ya kaleta yace maryam ina fatan muyi rayuwa da Insha Allah ba rabuwa a cikin ta,
So kada zancen mutane ko wasu yan uwanki yatayar maki da hankali,
Hannuwan nashi yasa yana mai goge mata fuska a hankali ,
Wani irin sha,awanta ke fisgan shi a lokacin, don haka a take idon shi ya canza kala, saboda wani irin mugun sha,awan mai sa kasala ke fisgan shi,
Kamar may rada yace mata baki ce min komai ba maryam,
Maryam din cikin wani irin murya wanda ke nuna karayan zuciya saboda tsoron ganin yadda idon Yusuf din ya sauya, alokaci guda,
Tace insha Allah fatana ke nan ,
Fatan ki may maryam ? Yana mai kara matsota a jikun shi,
Tace a hankali Insha Allah nace ba rabuwa ni da kai ,
Matseta yayi sosai a jikin shi kamar za,a kwace mai ita,
Idon shi ya lumshe ya na sakin ajiyar zuciya saboda ko ba komai maganar ta yai mai dadi a rai,
Sai yadan kallo ta yana mai daga kan shi sama yace,
Godiya ya tabbata ga Allah ubangijin talikai, maryam har kullun zanci gaba da godewa Allah subbahanahu wata,ala
A kan baiwar da yai min na mallakar mace kamar ki kamila,wace tasan may nene Allah da manzon sa suka ce,
Kiran sallah magrib da aka fara yi shi yadakatar da shi inda yadan jaye ta kadan daga jikun shi yana mai lumshe ido,
Gidan yai shiru kamar babu kowa aciki baka jin komai a lokacin sai karan na,urorin dake falon,
Sallama yayi tun daga bakin kofan yadan tsaya kamar wanda ke jiran iso
Daga kofan falon ya cire takalman shi inda ya dan tsaya daga shi sai sock's a kafan,
Sai faman baza ido ya ke yi ko zai ga maryam a falon,
Sai dai Maryam din bata falon a lokacin,
Son ganin maryam din ya keyi a lokacin faren manyan idon ta yake son yin arba da su,,
Safiya ce tafi daga cikin kitchen din dauke da wani dan roba, a hannun ta,
Sannun da zuwa tai mai gami da karban ledan da ya shigo dashi gidan ga hannun shi,
Saida ta aje ledan sanan ta danyi wa maryam din flashing ga,waya,
Maryam din tafito saye cikin wani dogon riga na shadda, dark pink,
Tasa wani mayafi mai fari, shara shara a saman rigar na ta,
Fuskan ta yasha gyara kamar wace zata gurin buki a lokacin,
Takalmin kafan ta hill shoes fari ne mai fari sol so sai din nan
Tasa wani abin hannu fari mai farin sarka a wuyan ta,
Maryam tayi kyau sosai da wanan kwalliyan , a hankali take takowa daga corido din zuwa inda yake,
Har ta iso gaban Yusuf bai iya magana ba sai ajiyan zuciya da yake ta faman saki,a hankali,
Gefen kujerar da yake zaune maryam din tadan zauna gami da yi masa sannu da zuwa,
Shakan kamshin maryam din yayi nan take yaji wani irin natsuwa da bai taba ji ba ya zo mai,
Safiya wace ke gidan a lokacin itace ta tajawa Yusuf burki a kan irin yadda yake jin maryam din, a lokacin,
Safiya ce tafito daga cikkn uwar dakin sagale da jakar ta tasa hijab din ta,
Maryam cikin muryan nan nata mai kama da ta rowa tace wa safiya din,
Ke kuma ina zaki kuma, ?
Safiya wace ke ta kokarin gyara hijabin ta tace au so kike dama in kwana nan,
Ina na gyara maki ko ina yadda ya kamata to may kuma,zan tsaya jira, again,
Haba Yusuf wanda wani irin farin ciki ya ziyarci zuciyar shi a lokacin
Kamar wanda akabawa sabon rai a ranan, sai cewa yayi
Safiya har zaki koma ke nan tun yanzu ?
Barin sa driver yazo ya kai ki ko ?
Safiya tace ai da ka barshi kawai zan hau mashin,
Maryam wace tasan kwana. Zancen hawa mashin din,
Yace no, no no bari kawai yazo ya kai ki dama wanan zuwan nazo da security da yawa,
Bai fi minti biyu ba sai ga wani yana sallama a waje haka maryam naji tana gani safiya ta wuce ta bar ta da sunan zata dawo gobe,
Yusuf wanda yana ganin tafiyan Safiya din sai yayi tsaye yana kallon maryam
Wace ke zaune tana wasa da yatsun hannun ta ta harde hannayen ta wani cikin wani, a lokacin,
Kunyan Yusuf ya hanata motsawa daga inda take zaune,
Batai aune ba sai ganin Yusuf din tayi kusa da ita zaune,
Wani irin shu,umin murmushi yake sake mata
Cikin wata irin murya yace maryam tawa zo mu shiga daga ciki ko ?
Jukin maryam din ne yai sanyi, ji tayi duk wani irin kasala ya lullube ta,
Tunanen abinda ya faru a tsakanin su daren jiya ya fado mata a rai, a hankali ta dan lumshe idon ta zuciyar ta ya shiga rawa,
Tunanen ya zo mata wai yau ita maryam ce tare da Yusuf a matsayin mijin ta
Muryan Yusuf taji yana cewa wai har yanzu maryam bazaki daina wanan damuwar ba,
Ki sake ranki da ni maryam ki daina wahal min da zuciyar ki, hakanan,
Hannu ya mika mata alamar tazo gare shi maryam wace a yanzu bata da zabi sai hakan ta dan mike a hankali zuwa gare shi,
A hankali ta tako zuwa gare shi inda ya riko hannun ta ya ka mata zuwa jikin shi
Rugumay ta yayi tsam yana mai sauke numfashi gudada ,
Sai kuma yadan dago ta yana kallon ta duk yadda yaso su hada ido dashi maryam ta kasa,
Wani irin kallo yake mata shi dai a duniya kallon maryam bai isan shi ,
Komai nata sha,awa yake ba shu tun tana karaman ta,
Daban yake kallon maryam din da sauran mata,,,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA
[5/4, 7:09 AM] +234 703 055 6607: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
9⃣0⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
KUNA MATUKAR SANI NISHADI DA JIN CIKAKKEN KARFIN GWUIWA YAN UWA , HAKIKA DOLE IN JINJINA MAKU GAMIDA GODIYA A GAREKU DIMBIM MASOYA NA NA ASALI,
NAGODE NAGODE NAGODE KWARAI ALLAH YA BAR ZUMUNCI YAN UWA,,,,,,👏👏👏👏👏👏👏👏👏👏
Kwanan su biyu a kwantagora yan uwa da abokan arziki suna zuwa taya su murnan aure
Inda wasu ke cin su taran rashin fada masu da ba,ayi ba sai dai kawai suji labari,
Kafin wani lokaci har labari ya karade gari mutane na cewa wai don kwadayi mahaifin maryam ya daura wa diyar shi aure da dan IBO tubabbe
Wasu ma cewa suke yi da dan arne yai wa yar shi aure don kwadayin duniya,
Wanan irin maganar yakai har zuwa kauyen da mahaifiyar maryam din ke aure,
A,gidan buki wasu mata ke hiracewa yanzu ai duniya ta lalace ace mutun dan musulmai jikin musulmai don kwadai ya dauki yar shi yabawa dan kafirai, saboda kwadayin duniya,
Aje a haifa wa mutun jikokin arna suzo daga karshe su addabi mutane da kafirci,
Mahaiyar maryam wace,ke zaune tana sauraren su,
Rayuwan ta ya baci a lokacin amma sai ta daure tankar bata san da su mutanen suke ba,
Kishiyar tace ma taba da ansa da cewa ai musulmi duk musulmi ne,
Shima bahaushe ai yare ne, don ba balarabe bane ai ko?
Saboda ai larabawa sune tushen musulunci amma basu kyaman auren musulmi dan uwan su ko wani irin yare ne shi,
Bayan sun dawo gidane abin yadamay ta don haka tafadawa maigidan ta duk yadda sukayi da mutanen,
Wayan shi ta ara ya kira mata maryam din wace a lokacin tana zaune tana gyaran fruit,
Ganin nomban mijin mahaifiyar tane yasa ta saurin daukan wayan,
Cikin ladabi ta gaishe shi ya tambayi lafiyan ta tare da dan mata nasiha akan zaman aure,
Ya mikawa mahaifiyar nata, inda tadauki wayan tana cewa yar baba ya kuke ya jama,an ku da sauran mutanen
Ya maigidan naki yake, maryam din tana ansa mata da fadin lafiya kalau yake,
Yar baba kiwa Allah ki bi mijin ki sauda kafa , yi nayi bari na bari,
Kada ki bari komai yafito daga gare ki, duk halin da kika gani kiyi hakuri ki kokarta ki magance matsalar,
Maryam wace tun tana cewa tau har takasa magana,sai hawaye dake fitowa daga idon ta,
Nasiha sosai mahaifiyar nata tai mata tare da ja mata kunne akan maganganun mutane,
Da bayan hannun ta take share hawayen dake gangaro mata a fuska,
Daga,bayan ta taji an rungumota duk da tasan kowaye hakan bai hanata dan firgita ba,
Wayan ya karba daga hannun ta ya gaisa da Inna din yai mata godiya inda yake sheda mata cewa zasu shigo gurin ta kafin su wuce,
Maman ta daure tace mai kada su shigo yanzu yabari sai wani karon saboda yanzu ba,a dade da auren ba,
Yai mata sallama inda take ta mai godiya da fatan alheri da gamawa lafiya da duniya,
A hankali ya juyo da fuskanta zuwa gare shi suna fuskantar junan su
Kamar wanda ke rada yake magana, bana son kina bata wanan kyakyawan fuskan naki da hawaye ki daina fitar dasu haka pls,
Yadan kara dago da kanta ya kaleta yace maryam ina fatan muyi rayuwa da Insha Allah ba rabuwa a cikin ta,
So kada zancen mutane ko wasu yan uwanki yatayar maki da hankali,
Hannuwan nashi yasa yana mai goge mata fuska a hankali ,
Wani irin sha,awanta ke fisgan shi a lokacin, don haka a take idon shi ya canza kala, saboda wani irin mugun sha,awan mai sa kasala ke fisgan shi,
Kamar may rada yace mata baki ce min komai ba maryam,
Maryam din cikin wani irin murya wanda ke nuna karayan zuciya saboda tsoron ganin yadda idon Yusuf din ya sauya, alokaci guda,
Tace insha Allah fatana ke nan ,
Fatan ki may maryam ? Yana mai kara matsota a jikun shi,
Tace a hankali Insha Allah nace ba rabuwa ni da kai ,
Matseta yayi sosai a jikin shi kamar za,a kwace mai ita,
Idon shi ya lumshe ya na sakin ajiyar zuciya saboda ko ba komai maganar ta yai mai dadi a rai,
Sai yadan kallo ta yana mai daga kan shi sama yace,
Godiya ya tabbata ga Allah ubangijin talikai, maryam har kullun zanci gaba da godewa Allah subbahanahu wata,ala
A kan baiwar da yai min na mallakar mace kamar ki kamila,wace tasan may nene Allah da manzon sa suka ce,
Kiran sallah magrib da aka fara yi shi yadakatar da shi inda yadan jaye ta kadan daga jikun shi yana mai lumshe ido,