Sashe 155
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ganin karfe shidda na marance yayi yasa maryam din yin wanka dongon riganta wanda Yusuf ya taba bata shi tasa
Rigan yakarbi jikin ta yai mata kyau ta gyara daure kan ta da ribon yafitar da ita tsab,
Waya Safiya ta bugo mata tana yi mata murnan yau satin ta guda cif a gidan Yusuf din,
Saida tadan ritse idon ta tadan hade wani irin miyau sanan tace cikin yar siririyan murya,
Nagode safiya kema Allah ya mayar a kanki yadda kikai mu Allah yai maki fiye dashi,
Safiyan sai,da taji wani iri a zuciyar saboda ko ba,a fada tasan cewa aminiyar nata tana a cikkin sa,a,
Bayan sun gama,wayan ne da safiya maryam tadan lumshe idon ta ita kadai tasan abinda take tunane a lokacin,
Hakan ne ya hanata sanin cewa Yusuf din yadawo gidan har ya shigo dakin nata,
Idonta a lumshe ta shako kamshin turaren shi a hancin ta
Jin kamshin nashine yasa ta gane cewa Yusuf din yana kusa da ita alokaci,
Bude manyan idon ta yi don ta ganewa idon ta ko hasashen ta gaskiya ne,
Yusuf dine sagale da jacket din shi a wuya sai yar brief case din shi baka dake dauke a hannun shi guda,
Hannayen shi ya ware mata yana cewa
Are you thinking of your husband, ?
Iam here for you,
Ganin yadda ya ware hannayen nashi yasa tagane manufan shi,
Don haka bata tsaya jiran komai ba tamike zuwa gare shi,
Maida hannayen shi yayi ya rugumay ta ajikin shi suna shakan numfashin junar su,
Don kan shi ya gaji ya sake ta yana cewa I miss you my beloved wife,,
Yar case din dake hannun shi takarba tare da dan rusunnawa ta ban girma,
Ta juya inda yake binta a baya zuwa part din shi yana kallon bayan ta da yadda take tafiya ta acikkn natsuwa wanda ke kara mata aji,
Suna isa kofan dakin nashi ta ja ta tsaya a bakin kofan,
Hakan yasa shi shima tsayawa kamar yadda tayi,
Dago kai tayi tana kallon shi amma bazata iya jure abin da tagani ga idon shi ba don haka tai saurin dukar da kanta kasa,
Tana kokarin mika mashi case din nashi a nufin ta yashiga dashi,
Da hannu ya nuna mata su shiga dakin ba musu maryam din ta tura kofan dakin,
Sai taga kofan dakin ya bude ga mamakin ta arufe dakin yake,
Yusuf wanda rashin mussamai da maryam batayi akan duk abinda ya bukace ta dayi yasa shi kara son ta a ran shi,
Maryam wace ta tura kofa taga ya bude, Amma sai gashi yabude ke nan kofan a bude yake barin shi?
Kusan tare suka shiga dakin don haka batai wani daga kai takalli ko ina na dakin ba,
Wani sanyi da kamshi ne suka cure guri guda,suke bada wani irin yanayin shaka alokaci guda,
Saida hakan yasa maryam cikin wani irin yanayi mai wahal da zuciyan duk wani matashi mai lafiya,
Saman gadon ya fada da karfi yana cewa wassh Allah na,
Idon shi a rufe sai jin hannun maryam yayi tana zare mai takalmin dake a kafan shi har zuwa sock's din shi,
Wani irin dadi yaji a zuciyar shi har takai ga ya lumshe idon shi,
Bathroom tanufa ta hada mai ruwan wanka, ta aje mai toothpaste a gefe guda gami da towel,
Ko da ta fito yana zaune a bakin gado yana balle bottoms din rigar shi a hankali,
Maryam ta hango gashin dake kwance a saman chest din shi,
Cikin sauri ta kawar da kan ta a gefe guda don bata taba ganin namiji acikin irin wanan yanayin ba,
Kizo ki kara sa tube min maryam duk na gaji, wallahi,
Batai magana ba,sai ganin tayayi ta nufi hanyar fita wajen dakin da sauri,
Sai da takai kofa tace idan kagama abinci yana a kasa, daga haka tabar dakin
Murmushi yayi bayan fitar ta don yasan cewa shi ko a hakan ma yagode mata ai,
Wanka yafada yi bayan yafito ne a cikin shirin ya nufi dakin Pipkin zaune ya samay su da maryam ta na ba shi fresh milk a wani dan farin cup na glass,
A yanayin da ya gan su yaji dadin hakan sosai don dai bai tsanmaci hakan ba da sauri,
Shikan komai na maryam din a sauki yake zo mashi a rayuwa,
Daga nan suka kwasa zuwa dining don cin abinci,
Ana budewa yaga favorite food din shi ne yakuma san cewa ita mai aikin shi bawai tasan abinda yake so bane,
Sau guda yakai a bakin shi yadago kai da sauri ya kalli inda maryam take zaune,
Ido ta lumshe mashi tare da kada mai kai tana mai alamar eh,
Sosai ya kwashi abincin yau hankali a kwance yaci ya sha ruwan zobo da ta hada masu,
Ranan daga massalaci babu inda Yusuf ya kara zuwa bai fita ki ina ba kamar yadda ya saba,
Karfe tara na dare maryam a dakin ta zaune tana dan gyare gyaren su na mata,
Dukawa yayi daidai da tsayin da take zaune yadan rankwafo mata
Maryam duk da na hanaki aikin komai saida kika shiga kitchen ki kai aiki,
Matsota ya yi zuwa jikin shi yace nafada maki aikinane kawai matsalar ki bawai na gida ba,
Amma tunda kina son aiki ne bari yau in gwada sa,a ta ingani ko zanyi sharp shutter,
Sai ya hado kan shi da nata guri guda ya kai mata kiss, a goshi,
Daga haka ya mike ta tsaye yana kokarin kai hannun shi a kirjin ta,
Kunya ne ya kama Maryam din cikin sauri ta kwantar da kanta so,sai a kirjin shi,
Daukan ta yayi cak tare da kashe wutan dakin zuwa dakin shi,
Cike da shagwaba muryan maryam din tace haba dai uncle don Allah ka saukeni inyi tafiya mana,
Wani irin kallo yabita dashi wanda yasa ta noke kai cikin kirjin shi,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA
[5/4, 7:11 AM] +234 703 055 6607: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
9⃣2⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
JAMA,ATUL MUSULMI,NA
RAMADAN MUBARAK 👏👏👏👏👏👏👏👏👏
Hasken ranan da ya bullota glass din window dakin shine ya farkan da Yusuf din wada ya zabura da karfi yana fadar subbahanallah,
Maryam ki tashi mun makara ga sallah yau, cikin saurin ya sauka saman gadon,
Maryam wace jikin ta yai mata tsami tai mika itama dai, cikin kalman sunan Allah tai istigifar na makaran da sukayi,
Ko da Yusuf din ya fito bathroom din Maryam din bata dakin don haka yata da,sallah shi kawai,
Gurinda ya zauna yake lazimi nan yake tunan cewa tunda ya musulunta bai taba latin sallah ba
Amma yanzu tunda maryam tashigo rayuwan shi sai gashi yana son yin wasa da ibadan shi,
Itama dai maryam a dakin ta bayan tai wankane tana zaune tana shafa mai take irin wanan tunanen tarasa may ke jawo mata wanan lazyness din haka
Kitchen tafada inda taimai simply breakfast da kanta ,
Tana tsaye a gaban dining table yafito cikin shirin shi na fita office a gaban table din ya hango ta,
A hankali ya karaso gurin da take yana kokarin jan kujera ya zauna ne maryam din ke ce mai ina kwana cikin girmamawa,
Hancin ta yalakato yana fadin bakya jin magana ko duk da gajiyan dake jikin ki sai da kika shiga kitchen ko?
Cikin dan marairai ce murya maryam din tace ina kwadayin ladan aure kamar ko wace salihan mace,
Wani irin kallo yai mata yace cikin kashe ido banda ladan da kika kwasa a daren wani lada kuma kike bukata,
Jawota yayi zuwa jikin shi yana cewa ke fa maryam nagane cewa wayo kike son kimin duk ki kwashe ladan ke kadai,
Kokarin lalabanta yakeyi amma sai maryam din ta zille mai
Murmushi yabita da shi yana cewa ai satin nan yana karewa zamu fita honey,moon din mu
Nagaji da wanan wayon da ake min kullun nima inason yin aikin lada, koya kikace yakare zancen yana daga mata gira,
Murya kasa kasa maryam tace uncle kaci abinci kada ka makara pls,
Sai da yadan lumshe idon shi yace, wanan duk sallon wayo ne kikadauko ko maryam don kar na more safiiyana ko,?
Saida maryam ta tabbatar Yusuf din yafita cikin dadin rai da godewa sanan ta koma kan Pipkin shima komai na shi tsab ta tab batar da yaron yai wanka, yasha maganin shi,
Sanan ta koma dakin ta wanka takarayi tasa wani dogon riga ajikin ta mai dan guntun hannu kwantawa tayi don ta rama barcin jiya dake idon ta,
Don daren jiya Allah ne kawai ya kwato ta a hannun yusuf din wanda bai raga mata ba kamar ba gobe,
Barci mai nauyi tayi ba ita tafarka ba sai gaba da sallah azuhur,
Bayan tai wanka tafito ne ta gyara jikin ta, abincin safe da ta,aje shine ta tafi dauka don taci,
Saboda dai ita gaskiya bazata iya cin abincin wa yan nan masu dan bujen ba da kai a sake,
Tayi iya kokarinta tun zuwan ta don ta tursasa zuciyan ta taci abincin su sam ta kasa,
Hakan ma na daya daga cikin abin da yahanata tsayawa yin bakunta ko ko bin nauyin jiki tafara girkinta abin ta,
Pipkin ne ya fado mata arai don ya kamata yanzu ta fara koya ma taron addini a hankali,
Sai kamshi take yi inda tafito dakin ta zuwa dakin Pipkin din amma baya ciki a lokacin,
Don haka ta tako zuwa kasa don ta diba ko yana can don alama ya nuna cewa yaji sauki ke nan,
Rigan yakarbi jikin ta yai mata kyau ta gyara daure kan ta da ribon yafitar da ita tsab,
Waya Safiya ta bugo mata tana yi mata murnan yau satin ta guda cif a gidan Yusuf din,
Saida tadan ritse idon ta tadan hade wani irin miyau sanan tace cikin yar siririyan murya,
Nagode safiya kema Allah ya mayar a kanki yadda kikai mu Allah yai maki fiye dashi,
Safiyan sai,da taji wani iri a zuciyar saboda ko ba,a fada tasan cewa aminiyar nata tana a cikkin sa,a,
Bayan sun gama,wayan ne da safiya maryam tadan lumshe idon ta ita kadai tasan abinda take tunane a lokacin,
Hakan ne ya hanata sanin cewa Yusuf din yadawo gidan har ya shigo dakin nata,
Idonta a lumshe ta shako kamshin turaren shi a hancin ta
Jin kamshin nashine yasa ta gane cewa Yusuf din yana kusa da ita alokaci,
Bude manyan idon ta yi don ta ganewa idon ta ko hasashen ta gaskiya ne,
Yusuf dine sagale da jacket din shi a wuya sai yar brief case din shi baka dake dauke a hannun shi guda,
Hannayen shi ya ware mata yana cewa
Are you thinking of your husband, ?
Iam here for you,
Ganin yadda ya ware hannayen nashi yasa tagane manufan shi,
Don haka bata tsaya jiran komai ba tamike zuwa gare shi,
Maida hannayen shi yayi ya rugumay ta ajikin shi suna shakan numfashin junar su,
Don kan shi ya gaji ya sake ta yana cewa I miss you my beloved wife,,
Yar case din dake hannun shi takarba tare da dan rusunnawa ta ban girma,
Ta juya inda yake binta a baya zuwa part din shi yana kallon bayan ta da yadda take tafiya ta acikkn natsuwa wanda ke kara mata aji,
Suna isa kofan dakin nashi ta ja ta tsaya a bakin kofan,
Hakan yasa shi shima tsayawa kamar yadda tayi,
Dago kai tayi tana kallon shi amma bazata iya jure abin da tagani ga idon shi ba don haka tai saurin dukar da kanta kasa,
Tana kokarin mika mashi case din nashi a nufin ta yashiga dashi,
Da hannu ya nuna mata su shiga dakin ba musu maryam din ta tura kofan dakin,
Sai taga kofan dakin ya bude ga mamakin ta arufe dakin yake,
Yusuf wanda rashin mussamai da maryam batayi akan duk abinda ya bukace ta dayi yasa shi kara son ta a ran shi,
Maryam wace ta tura kofa taga ya bude, Amma sai gashi yabude ke nan kofan a bude yake barin shi?
Kusan tare suka shiga dakin don haka batai wani daga kai takalli ko ina na dakin ba,
Wani sanyi da kamshi ne suka cure guri guda,suke bada wani irin yanayin shaka alokaci guda,
Saida hakan yasa maryam cikin wani irin yanayi mai wahal da zuciyan duk wani matashi mai lafiya,
Saman gadon ya fada da karfi yana cewa wassh Allah na,
Idon shi a rufe sai jin hannun maryam yayi tana zare mai takalmin dake a kafan shi har zuwa sock's din shi,
Wani irin dadi yaji a zuciyar shi har takai ga ya lumshe idon shi,
Bathroom tanufa ta hada mai ruwan wanka, ta aje mai toothpaste a gefe guda gami da towel,
Ko da ta fito yana zaune a bakin gado yana balle bottoms din rigar shi a hankali,
Maryam ta hango gashin dake kwance a saman chest din shi,
Cikin sauri ta kawar da kan ta a gefe guda don bata taba ganin namiji acikin irin wanan yanayin ba,
Kizo ki kara sa tube min maryam duk na gaji, wallahi,
Batai magana ba,sai ganin tayayi ta nufi hanyar fita wajen dakin da sauri,
Sai da takai kofa tace idan kagama abinci yana a kasa, daga haka tabar dakin
Murmushi yayi bayan fitar ta don yasan cewa shi ko a hakan ma yagode mata ai,
Wanka yafada yi bayan yafito ne a cikin shirin ya nufi dakin Pipkin zaune ya samay su da maryam ta na ba shi fresh milk a wani dan farin cup na glass,
A yanayin da ya gan su yaji dadin hakan sosai don dai bai tsanmaci hakan ba da sauri,
Shikan komai na maryam din a sauki yake zo mashi a rayuwa,
Daga nan suka kwasa zuwa dining don cin abinci,
Ana budewa yaga favorite food din shi ne yakuma san cewa ita mai aikin shi bawai tasan abinda yake so bane,
Sau guda yakai a bakin shi yadago kai da sauri ya kalli inda maryam take zaune,
Ido ta lumshe mashi tare da kada mai kai tana mai alamar eh,
Sosai ya kwashi abincin yau hankali a kwance yaci ya sha ruwan zobo da ta hada masu,
Ranan daga massalaci babu inda Yusuf ya kara zuwa bai fita ki ina ba kamar yadda ya saba,
Karfe tara na dare maryam a dakin ta zaune tana dan gyare gyaren su na mata,
Dukawa yayi daidai da tsayin da take zaune yadan rankwafo mata
Maryam duk da na hanaki aikin komai saida kika shiga kitchen ki kai aiki,
Matsota ya yi zuwa jikin shi yace nafada maki aikinane kawai matsalar ki bawai na gida ba,
Amma tunda kina son aiki ne bari yau in gwada sa,a ta ingani ko zanyi sharp shutter,
Sai ya hado kan shi da nata guri guda ya kai mata kiss, a goshi,
Daga haka ya mike ta tsaye yana kokarin kai hannun shi a kirjin ta,
Kunya ne ya kama Maryam din cikin sauri ta kwantar da kanta so,sai a kirjin shi,
Daukan ta yayi cak tare da kashe wutan dakin zuwa dakin shi,
Cike da shagwaba muryan maryam din tace haba dai uncle don Allah ka saukeni inyi tafiya mana,
Wani irin kallo yabita dashi wanda yasa ta noke kai cikin kirjin shi,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA
[5/4, 7:11 AM] +234 703 055 6607: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
9⃣2⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
JAMA,ATUL MUSULMI,NA
RAMADAN MUBARAK 👏👏👏👏👏👏👏👏👏
Hasken ranan da ya bullota glass din window dakin shine ya farkan da Yusuf din wada ya zabura da karfi yana fadar subbahanallah,
Maryam ki tashi mun makara ga sallah yau, cikin saurin ya sauka saman gadon,
Maryam wace jikin ta yai mata tsami tai mika itama dai, cikin kalman sunan Allah tai istigifar na makaran da sukayi,
Ko da Yusuf din ya fito bathroom din Maryam din bata dakin don haka yata da,sallah shi kawai,
Gurinda ya zauna yake lazimi nan yake tunan cewa tunda ya musulunta bai taba latin sallah ba
Amma yanzu tunda maryam tashigo rayuwan shi sai gashi yana son yin wasa da ibadan shi,
Itama dai maryam a dakin ta bayan tai wankane tana zaune tana shafa mai take irin wanan tunanen tarasa may ke jawo mata wanan lazyness din haka
Kitchen tafada inda taimai simply breakfast da kanta ,
Tana tsaye a gaban dining table yafito cikin shirin shi na fita office a gaban table din ya hango ta,
A hankali ya karaso gurin da take yana kokarin jan kujera ya zauna ne maryam din ke ce mai ina kwana cikin girmamawa,
Hancin ta yalakato yana fadin bakya jin magana ko duk da gajiyan dake jikin ki sai da kika shiga kitchen ko?
Cikin dan marairai ce murya maryam din tace ina kwadayin ladan aure kamar ko wace salihan mace,
Wani irin kallo yai mata yace cikin kashe ido banda ladan da kika kwasa a daren wani lada kuma kike bukata,
Jawota yayi zuwa jikin shi yana cewa ke fa maryam nagane cewa wayo kike son kimin duk ki kwashe ladan ke kadai,
Kokarin lalabanta yakeyi amma sai maryam din ta zille mai
Murmushi yabita da shi yana cewa ai satin nan yana karewa zamu fita honey,moon din mu
Nagaji da wanan wayon da ake min kullun nima inason yin aikin lada, koya kikace yakare zancen yana daga mata gira,
Murya kasa kasa maryam tace uncle kaci abinci kada ka makara pls,
Sai da yadan lumshe idon shi yace, wanan duk sallon wayo ne kikadauko ko maryam don kar na more safiiyana ko,?
Saida maryam ta tabbatar Yusuf din yafita cikin dadin rai da godewa sanan ta koma kan Pipkin shima komai na shi tsab ta tab batar da yaron yai wanka, yasha maganin shi,
Sanan ta koma dakin ta wanka takarayi tasa wani dogon riga ajikin ta mai dan guntun hannu kwantawa tayi don ta rama barcin jiya dake idon ta,
Don daren jiya Allah ne kawai ya kwato ta a hannun yusuf din wanda bai raga mata ba kamar ba gobe,
Barci mai nauyi tayi ba ita tafarka ba sai gaba da sallah azuhur,
Bayan tai wanka tafito ne ta gyara jikin ta, abincin safe da ta,aje shine ta tafi dauka don taci,
Saboda dai ita gaskiya bazata iya cin abincin wa yan nan masu dan bujen ba da kai a sake,
Tayi iya kokarinta tun zuwan ta don ta tursasa zuciyan ta taci abincin su sam ta kasa,
Hakan ma na daya daga cikin abin da yahanata tsayawa yin bakunta ko ko bin nauyin jiki tafara girkinta abin ta,
Pipkin ne ya fado mata arai don ya kamata yanzu ta fara koya ma taron addini a hankali,
Sai kamshi take yi inda tafito dakin ta zuwa dakin Pipkin din amma baya ciki a lokacin,
Don haka ta tako zuwa kasa don ta diba ko yana can don alama ya nuna cewa yaji sauki ke nan,