Sashe 11
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Duk wani members din churching Catholicis suna zaune a gurin meeting din da,suka gaiyaci Mr Emanuel,
Bayan pastor yayi gyaran murya alamar kowa ya yi shiru
Gaisuwa yafara kamar yadda sukeyi idan anyi wanan taron,
Shiru gurin yayi nawani dan lokaci can pastor yakira sunan Mr Emanuel alamar suna da magana dashi ke nan,
Hakan yasa Mr Emanuel ya maida hankalinshi da kyau don jin abinda za,a fada,
Wanan taron munyi shine saboda kai da dan ka,
Kai kawai Mr. Ema yadan kada alamar gam suwa,
Yaron ka alamun sun nuna muna cewa baya son hurda da yan uwan shi Christan
Sai yaran hausawa wanda muna gudun hakan ya jawo muna abin kunya nan gaba ,
Hannu Mr Ema yadaga sama yai wani kyatawa yai round da hannun a kanshi yace
Kai abomination, god forbid,
Ya buga kafarshi a kasa
Yace dat will never happen
Never pastor never,
Nan da nan jikin shi ya dauki rawa yana cewa imba
Never sai kafa da yake kadawa ya tabure fuska dagani duk ran shi a bace yake kamar zai fashe,,,,
Suma wurin sauran mutane sai fadin ra,ayin su sukeyi akan zance,
Wani daga cikin su ne yamike inda yai yar gyaran murya yana cewa yana son cometi su ta diba da kyau tai nazarin ko waye Joseph,,,
Yace shi a nashi halin Joseph ba zai yi haka na ba ,saboda yana da tunane so sai,
Yace ai akwai wa yanda suna da kudi sosai daga cikin su amma idan anyi la,akari ko Church ba su zuwa yanzu,
Amma shi in har yana gari yana attending din Church tare da su,,,
Shi a ganin shi rayuwar shi ce hakana ta taimako mutane,
Saboda in sun diba ai yanuna wa yanda ke zaune saman benci tare da su da hannu yace,
Joseph na nin su har gida ya tai maka masu time to time,
Yace ko ba haka bane, sukace gaskiya ne, hakane,
Yace to shi yana ganin cewa wanan halin nashi haka take duk wanda yake tare da shi yana taimaka mai,
Mr Ema dake gefe yatokare hannun shi da sanda hular shi ta gwalmade gefe guda sai kafa kawai yake buga wa a kasa,
Jin jawabin na Mr Okarpo yasa gurin ya kara daukar hayaniya, so sai wanan karon,
Mutane da yawa daga cikin su suka kawo shawaran cewa Joseph yaron kirkine,
Shi yasa yake tare da duk wani wanda tunda suns tare ,,
Don ya na taimakawa hausawa ba shine zai sa a ce yana son yin wani abinda ba daidai ba,
Amma duk da haka su elders zasu kirashi su tsawata mai akan hakan,
Da wanan shawaran taron ya watse kowa na fadar albarkacin bakinshi,,,
Tunda Mr Emanuel yadawo daga gurin meeting din rayuwar shi take bace saboda shi a ganin shi an wa dan shi kullin sheri
Saboda kawai cigaban da ake ganin ya samu,
In bashi ba taya zasu dangata shi da wani akida cen,
Yan uwan shi kaf ba musulumi ko wani akida ta daban,
In ma hakane zaiwa Joseph din fada ya daina shigowa kwantagora gaba daya,
Yana yi yana tula giya a cup yana shan ye wa kamar wanda bai da kimar ciki,,,
Bayan pastor yayi gyaran murya alamar kowa ya yi shiru
Gaisuwa yafara kamar yadda sukeyi idan anyi wanan taron,
Shiru gurin yayi nawani dan lokaci can pastor yakira sunan Mr Emanuel alamar suna da magana dashi ke nan,
Hakan yasa Mr Emanuel ya maida hankalinshi da kyau don jin abinda za,a fada,
Wanan taron munyi shine saboda kai da dan ka,
Kai kawai Mr. Ema yadan kada alamar gam suwa,
Yaron ka alamun sun nuna muna cewa baya son hurda da yan uwan shi Christan
Sai yaran hausawa wanda muna gudun hakan ya jawo muna abin kunya nan gaba ,
Hannu Mr Ema yadaga sama yai wani kyatawa yai round da hannun a kanshi yace
Kai abomination, god forbid,
Ya buga kafarshi a kasa
Yace dat will never happen
Never pastor never,
Nan da nan jikin shi ya dauki rawa yana cewa imba
Never sai kafa da yake kadawa ya tabure fuska dagani duk ran shi a bace yake kamar zai fashe,,,,
Suma wurin sauran mutane sai fadin ra,ayin su sukeyi akan zance,
Wani daga cikin su ne yamike inda yai yar gyaran murya yana cewa yana son cometi su ta diba da kyau tai nazarin ko waye Joseph,,,
Yace shi a nashi halin Joseph ba zai yi haka na ba ,saboda yana da tunane so sai,
Yace ai akwai wa yanda suna da kudi sosai daga cikin su amma idan anyi la,akari ko Church ba su zuwa yanzu,
Amma shi in har yana gari yana attending din Church tare da su,,,
Shi a ganin shi rayuwar shi ce hakana ta taimako mutane,
Saboda in sun diba ai yanuna wa yanda ke zaune saman benci tare da su da hannu yace,
Joseph na nin su har gida ya tai maka masu time to time,
Yace ko ba haka bane, sukace gaskiya ne, hakane,
Yace to shi yana ganin cewa wanan halin nashi haka take duk wanda yake tare da shi yana taimaka mai,
Mr Ema dake gefe yatokare hannun shi da sanda hular shi ta gwalmade gefe guda sai kafa kawai yake buga wa a kasa,
Jin jawabin na Mr Okarpo yasa gurin ya kara daukar hayaniya, so sai wanan karon,
Mutane da yawa daga cikin su suka kawo shawaran cewa Joseph yaron kirkine,
Shi yasa yake tare da duk wani wanda tunda suns tare ,,
Don ya na taimakawa hausawa ba shine zai sa a ce yana son yin wani abinda ba daidai ba,
Amma duk da haka su elders zasu kirashi su tsawata mai akan hakan,
Da wanan shawaran taron ya watse kowa na fadar albarkacin bakinshi,,,
Tunda Mr Emanuel yadawo daga gurin meeting din rayuwar shi take bace saboda shi a ganin shi an wa dan shi kullin sheri
Saboda kawai cigaban da ake ganin ya samu,
In bashi ba taya zasu dangata shi da wani akida cen,
Yan uwan shi kaf ba musulumi ko wani akida ta daban,
In ma hakane zaiwa Joseph din fada ya daina shigowa kwantagora gaba daya,
Yana yi yana tula giya a cup yana shan ye wa kamar wanda bai da kimar ciki,,,