Sashe 122
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Zaune suke a tangamaymayn falon su na gidan mahaifin shi dake dauke da jibga,jibgan kujerun da Yusuf ya sa masu da dadewa,
Mr Emanuel wanda ke zaune cikin shiga irin ta IBO, da,wani abu kamar zani ko buje daure ajikin shi,
Sai da yadan kurba ruwan Lipton din aka dafa mai as usual sanan ya kali inda Yusuf yake zaune yace mai,
Kada ka man ta da maganar da naima duk Christmas atare da mu zaka yi shi,
Yusuf yai yar murmushi kafin yace ai ba matsala saboda addini na ya yarda min da in shiga church don wasu yan dalilai,
Na ku daine sam ba a yarda ya,shiga muna gurin bautar mu ba saboda tsarkin sa,
Dad sai da naje Jerusalem na fara gane ce wa Muslim suna gaba da mu sosai saboda duk irin abinda sukeyi shine mutum zai yi acan,
Daga Alwala da kuma sa tufafi masu daraja sai cire, takalma don shiga cikin churches din,
Zaici gaba da bayani Mr Ema wanda tunda Dan nashi yafara bayanin abinda yagono a Jerusalem, yake ji tankar yana zuba mai ruwan zafi ne ajiki,
Duk da yasan gaskiyan maganar ke nan Yusuf ke fadi,
Yadaga mai hannu a lamar ya isa haka, bai son jin kareshen zancen,
Murmushi Yusuf yayi don yasan cewa gaskiya yake zaiyano mai baidai son jin zancen ne
Ga mamakin Mr Ema sai yaga Yusuf yadauko cup ya dan tsiyaya ruwan litop din yana kurba a hankali suna hiran business,
Inda mahaifin nashi ke fada mai cwa yanzu business din shi bai gane komai akai, saboda yaran dake gurin macutane,
Yusuf baiji dadin jin hakaba don haka yai alkawarin zai diba al,amarin company yai gyara akai,
Sai zuwa wani lokaci yai masu sallama ya nufi gidan uwar dakin shi, Anty Dije,
Bai wani dade ba a gidan don rashin ganin kowa yara,suna makaranta, maryam kuma bata gidan,
Don haka sai yaji gidan yai mai girma kamar bakowa a cikin shi,
Abubakar dan Anty Dije ya lake mai ya shuri yaron suka fita, tare,
Gidan man mahaifinshi yanufa inda yaje ya dan fara bincike akai,,,
Maryam wace yuwa yatayar badon taso tashin ba ta mike ba shiri a lokacin kusan karfe biyu saura,
Alwala ne taje ta dauro tazo tayi sallah,sai a lokacin aka shigo mata da wani kula green da plate guda biyu,
Danwake da mai da yaji ne da yankakken salad yasha kayan hadi,
Safita takaraso dakin bayan kaunar ta da tashigo da jug da cups a hannun ta,
Sosai tasamu taci dan waken ba kadan ba saboda tana,son shi dama,
Sai bayan sallah la,asar ta shirya tafiya zuwa gida
Zuwa dan a lokacin ta dan sake jikin ta, ba kamar yadda tazo ba,
Tafe suke da mai mashin din, da ya dauko ta daga, Usubu, uguwar su Safiya,
Suna tafe mai mashi na ta zuba mata surutu maryam wace sai addua, takeyi a bayan mashin Allah ya kai su lafiya don surutun yai yawa,
Yusuf wanda yake tafe daga gidan man mahaifin shi da ya ziyarta,
Kamar a mafarki yaga maryam a saman mashin,
Wani irin mugun mamaki ne yakama Yusuf din
Maryam akan mashin duk da ya ce mata baya so,
Sosai ya take motar ya cin masu, tana saye da wandon Jen's da wata yar riga karama pink sai katon hijabin da tasa, a sama, wanda baka gane irin kayan da ke a jikin ta,
Saboda mashin din da ta hau sai wandon Jen's din yafito don ta tattara hijab din kafatan saye da wasu plat shoes mai belts,
Horn yai masu amma sai mai mashin din yai zaton cewa ana masu ne don su kauce, a hanya,
Karo nabiyu da ya kara yi da karfi yasa su wai gawa har maryam din,
Fuskan shi daure tamau a cikin glass din motar da yake a ciki yana ja,
Kallon da tai mai kawai yasa ta fahinci mai yake nufi,
Cewa mai mashin din tayi ya sauketa inda a hankali Yusuf yazo gab da ida take ya Parker motar shi,
Shiko mai mashin sai kallon ikon Allah yakw yi kawai wanan irin tsaleliyar motar ga kuma mai tukin tankar bature,
Kudi tabude yar pos din ta daniyar ta bawa mai mashin din ,
Amma sai Yusuf yabashi dubu daya nan mutumin yai ta zabga godiya, har zuwa lokacin da ya bude gaban motar tashiga,
Sai a lokacin ta,ga Abubakar wanda ke barci a seat din baya,
A hankali yafara tafiya duk da gaban ta yana mugun faduwa bata yarda yagane hakan ba don ta wani dake afili,
Maryam yace acikin wani irin murya da ba,a,ta iya fassara shi ba,
May yasa bakya ji ne wai for Allah sake may kike ji ga hawa mashin kina hada jiki da mazan wasu,
Innalillahi ta iya furtawa don jin abinda yace
Wani iska ya fesar daga bakin shi saboda haushin da yake ji ko zai samu relief,
Yadan waigo inda take zaune a takure saboda sanyin A, C da ya fara ratsata,
Yakara cewa I hate dis wallahi mace a saman mashin macen kuma wai,,,,,,
Sai kuma yai shiru ya mai da hankalin shi ga titi,
Maryam wace tun tana jin haushi da takaici zuwa yanzu abin mamaki ya koma bata, kawai,
Sai ido ta samai yana ta masifa kamar wani mijin ta can
A,A wanda yake tsaye bakin titi wajen wasu kanikawa ya hango su tafe a haka,
Nan da nan wani irin gululun bakin ciki ya soke shi a zuciya,
May guy din ga dan IBO ke nufi da shi ne wai, akan maryam,
Don, dai ,something is fishing
Jibrin ne yashigo garin yakira noban Yusuf yaji ko yana inane a lokacin,
YUSUF ke cewa a cikin bacin rai gani zan shiga gidan sister, yanzu ok mu hadu a can Jibrin din yabashi ansa,
Yana kashe waya yadan juyo inda maryam take zaune ciki dakewar fuska ya ce cikin sasauta murya,
Maryam ke fa kikai min alkawarin bazaki kara hawa irin wanan mashin din ba, tsakani da Allah,
Maryam saboda rudewa da yanayin da yai magana
Tace Ya Yusuf dama kake son in fita da kafa tun daga gidan mu har Usubu gidan su Safiya,?
Shiru yayi dan a lokacin baida ansar bata da zai mai sanyi a rai don haka kawai sai ya share da ita,
A kofan gidan Anty suka samu su Jibrin din suna jiran shi,
Hannu ta mika da niyar dauko yaron inda akayi dai,dai da shima yamika nashi don daukan, yaron,
Kansu sne ya buge a lokaci guda ga kuma numfashin juna dasuke jin saukar shi tankar a hade suke sauke shi,
Maryam ce tai saurin jaye jikin ta tabar mai yaron don ya hi,
Yaron dake ta sharan barcin shi hankali akwance,
Ta dan tka kadan Yusuf din Yace dakata ki shiga dashi pls,
Cak tatsaya har zuwa lokacin da yakaraso zuwa inda take,
Mikamata yaron ya yi inda suka kara hada numfashinsu fiye da wanda sukayi adazu cikin mota,
Wani irin yarrrr taji wanda tunda take bata ta jin irin wanan yanayin ba,
Ga kamshi mouth fresh din shi tana ji kamar a hancin ta,
Sai kamshin turaen shi na THE da kaure ko ina ta juya agurin kamar yanzu ake fesa wa,
A hankali ya sauke mata yaron a hannunta da ya hade da nashi kamar bai sani ba,
Tajuya a hankali zuwa cikin gida da yaron rungumay a hannun ta kamar wace bata da lakka ajikin ta
Saida yaga shigewan su sanan ya juyo inda Jibrin da sama ila suke a tsaye bakin motar su suna kallo drama n secret lover's,
Gira Jibrin yadan daga mai cikin tsigar shakiyan ci
Daure fuska Yusuf din yayi tankar bai fahinci may suke nufi ba,
ZEEE. MAKAWA YELWA SEENABU
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
7⃣3⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
Mr Emanuel wanda ke zaune cikin shiga irin ta IBO, da,wani abu kamar zani ko buje daure ajikin shi,
Sai da yadan kurba ruwan Lipton din aka dafa mai as usual sanan ya kali inda Yusuf yake zaune yace mai,
Kada ka man ta da maganar da naima duk Christmas atare da mu zaka yi shi,
Yusuf yai yar murmushi kafin yace ai ba matsala saboda addini na ya yarda min da in shiga church don wasu yan dalilai,
Na ku daine sam ba a yarda ya,shiga muna gurin bautar mu ba saboda tsarkin sa,
Dad sai da naje Jerusalem na fara gane ce wa Muslim suna gaba da mu sosai saboda duk irin abinda sukeyi shine mutum zai yi acan,
Daga Alwala da kuma sa tufafi masu daraja sai cire, takalma don shiga cikin churches din,
Zaici gaba da bayani Mr Ema wanda tunda Dan nashi yafara bayanin abinda yagono a Jerusalem, yake ji tankar yana zuba mai ruwan zafi ne ajiki,
Duk da yasan gaskiyan maganar ke nan Yusuf ke fadi,
Yadaga mai hannu a lamar ya isa haka, bai son jin kareshen zancen,
Murmushi Yusuf yayi don yasan cewa gaskiya yake zaiyano mai baidai son jin zancen ne
Ga mamakin Mr Ema sai yaga Yusuf yadauko cup ya dan tsiyaya ruwan litop din yana kurba a hankali suna hiran business,
Inda mahaifin nashi ke fada mai cwa yanzu business din shi bai gane komai akai, saboda yaran dake gurin macutane,
Yusuf baiji dadin jin hakaba don haka yai alkawarin zai diba al,amarin company yai gyara akai,
Sai zuwa wani lokaci yai masu sallama ya nufi gidan uwar dakin shi, Anty Dije,
Bai wani dade ba a gidan don rashin ganin kowa yara,suna makaranta, maryam kuma bata gidan,
Don haka sai yaji gidan yai mai girma kamar bakowa a cikin shi,
Abubakar dan Anty Dije ya lake mai ya shuri yaron suka fita, tare,
Gidan man mahaifinshi yanufa inda yaje ya dan fara bincike akai,,,
Maryam wace yuwa yatayar badon taso tashin ba ta mike ba shiri a lokacin kusan karfe biyu saura,
Alwala ne taje ta dauro tazo tayi sallah,sai a lokacin aka shigo mata da wani kula green da plate guda biyu,
Danwake da mai da yaji ne da yankakken salad yasha kayan hadi,
Safita takaraso dakin bayan kaunar ta da tashigo da jug da cups a hannun ta,
Sosai tasamu taci dan waken ba kadan ba saboda tana,son shi dama,
Sai bayan sallah la,asar ta shirya tafiya zuwa gida
Zuwa dan a lokacin ta dan sake jikin ta, ba kamar yadda tazo ba,
Tafe suke da mai mashin din, da ya dauko ta daga, Usubu, uguwar su Safiya,
Suna tafe mai mashi na ta zuba mata surutu maryam wace sai addua, takeyi a bayan mashin Allah ya kai su lafiya don surutun yai yawa,
Yusuf wanda yake tafe daga gidan man mahaifin shi da ya ziyarta,
Kamar a mafarki yaga maryam a saman mashin,
Wani irin mugun mamaki ne yakama Yusuf din
Maryam akan mashin duk da ya ce mata baya so,
Sosai ya take motar ya cin masu, tana saye da wandon Jen's da wata yar riga karama pink sai katon hijabin da tasa, a sama, wanda baka gane irin kayan da ke a jikin ta,
Saboda mashin din da ta hau sai wandon Jen's din yafito don ta tattara hijab din kafatan saye da wasu plat shoes mai belts,
Horn yai masu amma sai mai mashin din yai zaton cewa ana masu ne don su kauce, a hanya,
Karo nabiyu da ya kara yi da karfi yasa su wai gawa har maryam din,
Fuskan shi daure tamau a cikin glass din motar da yake a ciki yana ja,
Kallon da tai mai kawai yasa ta fahinci mai yake nufi,
Cewa mai mashin din tayi ya sauketa inda a hankali Yusuf yazo gab da ida take ya Parker motar shi,
Shiko mai mashin sai kallon ikon Allah yakw yi kawai wanan irin tsaleliyar motar ga kuma mai tukin tankar bature,
Kudi tabude yar pos din ta daniyar ta bawa mai mashin din ,
Amma sai Yusuf yabashi dubu daya nan mutumin yai ta zabga godiya, har zuwa lokacin da ya bude gaban motar tashiga,
Sai a lokacin ta,ga Abubakar wanda ke barci a seat din baya,
A hankali yafara tafiya duk da gaban ta yana mugun faduwa bata yarda yagane hakan ba don ta wani dake afili,
Maryam yace acikin wani irin murya da ba,a,ta iya fassara shi ba,
May yasa bakya ji ne wai for Allah sake may kike ji ga hawa mashin kina hada jiki da mazan wasu,
Innalillahi ta iya furtawa don jin abinda yace
Wani iska ya fesar daga bakin shi saboda haushin da yake ji ko zai samu relief,
Yadan waigo inda take zaune a takure saboda sanyin A, C da ya fara ratsata,
Yakara cewa I hate dis wallahi mace a saman mashin macen kuma wai,,,,,,
Sai kuma yai shiru ya mai da hankalin shi ga titi,
Maryam wace tun tana jin haushi da takaici zuwa yanzu abin mamaki ya koma bata, kawai,
Sai ido ta samai yana ta masifa kamar wani mijin ta can
A,A wanda yake tsaye bakin titi wajen wasu kanikawa ya hango su tafe a haka,
Nan da nan wani irin gululun bakin ciki ya soke shi a zuciya,
May guy din ga dan IBO ke nufi da shi ne wai, akan maryam,
Don, dai ,something is fishing
Jibrin ne yashigo garin yakira noban Yusuf yaji ko yana inane a lokacin,
YUSUF ke cewa a cikin bacin rai gani zan shiga gidan sister, yanzu ok mu hadu a can Jibrin din yabashi ansa,
Yana kashe waya yadan juyo inda maryam take zaune ciki dakewar fuska ya ce cikin sasauta murya,
Maryam ke fa kikai min alkawarin bazaki kara hawa irin wanan mashin din ba, tsakani da Allah,
Maryam saboda rudewa da yanayin da yai magana
Tace Ya Yusuf dama kake son in fita da kafa tun daga gidan mu har Usubu gidan su Safiya,?
Shiru yayi dan a lokacin baida ansar bata da zai mai sanyi a rai don haka kawai sai ya share da ita,
A kofan gidan Anty suka samu su Jibrin din suna jiran shi,
Hannu ta mika da niyar dauko yaron inda akayi dai,dai da shima yamika nashi don daukan, yaron,
Kansu sne ya buge a lokaci guda ga kuma numfashin juna dasuke jin saukar shi tankar a hade suke sauke shi,
Maryam ce tai saurin jaye jikin ta tabar mai yaron don ya hi,
Yaron dake ta sharan barcin shi hankali akwance,
Ta dan tka kadan Yusuf din Yace dakata ki shiga dashi pls,
Cak tatsaya har zuwa lokacin da yakaraso zuwa inda take,
Mikamata yaron ya yi inda suka kara hada numfashinsu fiye da wanda sukayi adazu cikin mota,
Wani irin yarrrr taji wanda tunda take bata ta jin irin wanan yanayin ba,
Ga kamshi mouth fresh din shi tana ji kamar a hancin ta,
Sai kamshin turaen shi na THE da kaure ko ina ta juya agurin kamar yanzu ake fesa wa,
A hankali ya sauke mata yaron a hannunta da ya hade da nashi kamar bai sani ba,
Tajuya a hankali zuwa cikin gida da yaron rungumay a hannun ta kamar wace bata da lakka ajikin ta
Saida yaga shigewan su sanan ya juyo inda Jibrin da sama ila suke a tsaye bakin motar su suna kallo drama n secret lover's,
Gira Jibrin yadan daga mai cikin tsigar shakiyan ci
Daure fuska Yusuf din yayi tankar bai fahinci may suke nufi ba,
ZEEE. MAKAWA YELWA SEENABU
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
7⃣3⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI