Sashe 87
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Tafiya take cikin sauri saboda tana son komawa gida da wuri yau,
Gurin bus stop take kokarin zuwa kozata samu motar da zai kai ta cikin gari da wuri,
Horn taji anayi a bayan ta batare da ta waiga don ganin mai shi ba don bata tsan mani cewa ita akewa horn din ba,
Saida, taji muryan shi yana cewa Maryam bakya ji ne halan,
Sai a lokacin maryam ta juya ta san cewa da ita yake,
A hankali ya samu guri ya Parker motar shi kamar ta wuce sai dai ta daure kawai ta nufi gurin shi,
A hankali ta gaishe shi cikin girmamawa kamar kullun,
Ya amsa mata acikin husky voice din shi
Yatare ta da cewa maryam wai guduna kikeyi ne yanzu ko may,
Don yanzu sai ki shigo cikin school din nan batare da kin je guri na ba,
May nai maki halan kike min wanan judgment din pls,?
Daidai lokacin da ta bude motar tashi ga ta zauna da kyau tadan kalle shi da dauraren fuska tace,
Haka dai kagani malam amma ni may zai sa in ma haka kawai,
Motar yaja suka bar gurin tare da ci gaba da lalashin ta,
Nan yake sheda matacewa yasan ta na fushi dashi don tana gani kamar yaki maida hankali ne a kan zancen su,
Yace ya turawa mahaifiyar shi da wani kawun shi don yaje akai karshen zance,
Maryam dai batace mai komai ba banda cewa da tayi Allah ya kyauta kawai.
A kofar gidan su ya aje ta tare da kara bata hakkurin cewa insha Allah komai zai zama daidai,
Sai a lokavin maryam tadan sauko daga fushin da tayi dashi saboda yana yawan sa mahaifinta na fada da ita da Anty cewa sun mai dashi bi nan,
Rana akeyi ga kuma alamar hadari da ya rufe ko ina giragizai suna yawo alamar ruwa zai iya zuwa ranan,
Tasamu Anty ta rage duk wani aiki da zasuyi a yinin ranan,
Tana zaune tana kallon tv ita da Abubakar wanda ke ta wasan shi shi kadai, a tsakar falon su,
A gajiye ta fada saman kujera tana mai cewa wayyo Allah na wash ,
Har kun dawo inji Anty tana kokarin mikewa tadauki Abubakar din ita maryam,
Ganin yadda take fara,a yau batare da tashige watsa ruwa kamar yadda tasaba ba indan ta dawo yasa Anty gane cewa tana cikin farin ciki yau din,
Tambayar ta yi dacewa halal A, A ya sauke ki naji horn din motar shi, ?
Maryam wace ta dan dakatar da wasan da takewa yaton don jin tambayar da yar ta tai mata,
A hankali tare da sauke yaron dake hannun nata ta amsa da fadin cewa eh a hankali,
Nan take fuskan Anty ya canza ta nuna wa maryam din bacin ranta sosai,
Nan ta shiga yi mata fada akan cewa gaskiya ita zata fadawa baba don yafidda ita daga cikin wa yan da yake zargi,
Maryan cikin marairaicewar murya tace anty kwanan nan zai turo Insha Allah,
Harara anty ta watsa mata irin na ke kika sani din nan,,,,
ZEEE MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣5⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Jin,jina gare ku ko yau yan uwa masoya novel din furen juji,
Tsayawa rubuta sunan ku zai ci muna time shiya sa nake rubutawa a jam,i gabadaya,
Nagode kwarai da irin kainar da kuke gwada min har kullun,
Allah ubangiji ya karawa,Annabi daraja Allah ka,taimaki musulmi duk inda yake,👏👏👏
Dole yatafi garin kwantagora ya samu Abdulsamad akan zancen Ibrahim da Ejoma,
Don haka yafara shiri matsalar shiguda yanzu shine yadda zai yi handling din maman Choima,
Idan son samu ne cikin wanan week din ya shiga garin,
Sai dai kuma ga aiki yai mai yawa,sosai yanzu da wuya yasamu zuwa cikin,wanan satin,
Zaune yake ya mai,da hankalin shi ga computer shi inda yake ta shigar da wasu sakon,nen masu mahinmanci,
Wayar shi ce tai kara ya mika hannu guda a hankali ya dauko wayar dake aje saman tebur din nashi gefe guda,
Jibrin KG yaga an,rubuta saida yadan sake murmushi yace ya dai man ?
Yace wallahi tun dazu naso inzo office din ka amma aiki ya hanani yau muna entered din kayan da suka shigo cikin wanan satin,
Sai kuma Jibrin din ya canza topic da cewa ga kuma tafiya ta, taso muna,
Kaida wa in ji Yusuf yake tambayar Jibrin din ?
Sai da Jibrin yai yar dariya sanan yace dakai mana ,
Tunda shi KB dama already yana can tun jiya,
Yusuf tace look Jibrin ina son shiga KG so,sai amma aiyuka sun min yawa ,
Dole sai zuwa satin sama koda zan tafi din yanzu,
Jibrin yace zancen baby din nan ce na gurina ya taso shine suka kirani wai inzo zasu sa lokaci,
Yusuf yace wa safiya ?
Ya amsa da cewa ita fa, kaga zamu iya zuwa mu ga su uncle di na akan zance Sadiya dayani
Don ina ga haka zai fi muna sauki da zuwan da zamuyi har sau biyu a cikin lokaci guda,
Shiru yayi kamar mai nazari wani abu yana sauraron Jibrin din,
Ko ya kagani ne man ? Jibrin ya,tambayi Yusuf din
Don haka bayan kwana biyu suka shirya zuwa garin kwantagora ,
Mota uku kawai sukai tafiya da su wanan karon basu zo da mutane da yawa ba,
Badon komai ba sai ganin dayayi cewa yanzu an rage kawo mai hari daga church din su,
Sai da suka kusa kawo wa sanan Yusuf yabugowa anty Dije waya yana sanar da ita cewa zai shigo gari yau insha Allah,
Idan har yana cikin mota yafi bukatar yai tukin mota da kan shi
Gashi kuma da masifar gudu a saman titi sai hankali wanda ke ciki, tare da shi ya tashi,,,
Shikan shi Jibrin yana mamakin yawan shakuwar Yusuf da Anty Dije,
Tunda yaga suna shiga gari, ya karya kwanar unguwar su Anty Dijen,
Saida Jibrin ya kasa daurewa yace wai man nifa har mamakin, kake bani,
Saida yadan juya inda jibrin yake zaune yace namay fa,?
Dariya kuma jibrin din yasa alokacin yana ta girgiza kan shi kawai,
Cak ya tsaya a kofar gidan misalan karfe biyar na yamma,
Yan samarin dake zama gefen gidan duk yamma suka yo kansu gaba dayan su, cikin murna,
Saboda sun san cewa zasu samu abin tabawa ke nan,
Hannu ya mika masu gaba dayan su a cikkn sakin fuska suke ta gaisawa da su,
Wani wanda ya samu kariya a sanadiyar hatsarin mashi yana kokarin taso wa zuwa gurin shi,
Da sauri Yusuf ya nufi inda yake yana cewa malam Aliyu har yanzu kafar nan tana nan ashe, ?
Bayan sundan yi ban hannun sun gaisa matashi wanda Yusuf yakira da malam Ali ya ce ma Yusuf,
Wallahi gani nan dai yanzu wai asibitin kashi na kano nake son zuwa a diba min ita,
Sai,dai kuma abin tafiyar ne sai a hankali wallahi,
Yusuf yace haba, haba dai ai da sai muyi waya ko,
Bari zan gan ka idan na huta ai yanzu shigowar tamu ke nan,
Gurin bus stop take kokarin zuwa kozata samu motar da zai kai ta cikin gari da wuri,
Horn taji anayi a bayan ta batare da ta waiga don ganin mai shi ba don bata tsan mani cewa ita akewa horn din ba,
Saida, taji muryan shi yana cewa Maryam bakya ji ne halan,
Sai a lokacin maryam ta juya ta san cewa da ita yake,
A hankali ya samu guri ya Parker motar shi kamar ta wuce sai dai ta daure kawai ta nufi gurin shi,
A hankali ta gaishe shi cikin girmamawa kamar kullun,
Ya amsa mata acikin husky voice din shi
Yatare ta da cewa maryam wai guduna kikeyi ne yanzu ko may,
Don yanzu sai ki shigo cikin school din nan batare da kin je guri na ba,
May nai maki halan kike min wanan judgment din pls,?
Daidai lokacin da ta bude motar tashi ga ta zauna da kyau tadan kalle shi da dauraren fuska tace,
Haka dai kagani malam amma ni may zai sa in ma haka kawai,
Motar yaja suka bar gurin tare da ci gaba da lalashin ta,
Nan yake sheda matacewa yasan ta na fushi dashi don tana gani kamar yaki maida hankali ne a kan zancen su,
Yace ya turawa mahaifiyar shi da wani kawun shi don yaje akai karshen zance,
Maryam dai batace mai komai ba banda cewa da tayi Allah ya kyauta kawai.
A kofar gidan su ya aje ta tare da kara bata hakkurin cewa insha Allah komai zai zama daidai,
Sai a lokavin maryam tadan sauko daga fushin da tayi dashi saboda yana yawan sa mahaifinta na fada da ita da Anty cewa sun mai dashi bi nan,
Rana akeyi ga kuma alamar hadari da ya rufe ko ina giragizai suna yawo alamar ruwa zai iya zuwa ranan,
Tasamu Anty ta rage duk wani aiki da zasuyi a yinin ranan,
Tana zaune tana kallon tv ita da Abubakar wanda ke ta wasan shi shi kadai, a tsakar falon su,
A gajiye ta fada saman kujera tana mai cewa wayyo Allah na wash ,
Har kun dawo inji Anty tana kokarin mikewa tadauki Abubakar din ita maryam,
Ganin yadda take fara,a yau batare da tashige watsa ruwa kamar yadda tasaba ba indan ta dawo yasa Anty gane cewa tana cikin farin ciki yau din,
Tambayar ta yi dacewa halal A, A ya sauke ki naji horn din motar shi, ?
Maryam wace ta dan dakatar da wasan da takewa yaton don jin tambayar da yar ta tai mata,
A hankali tare da sauke yaron dake hannun nata ta amsa da fadin cewa eh a hankali,
Nan take fuskan Anty ya canza ta nuna wa maryam din bacin ranta sosai,
Nan ta shiga yi mata fada akan cewa gaskiya ita zata fadawa baba don yafidda ita daga cikin wa yan da yake zargi,
Maryan cikin marairaicewar murya tace anty kwanan nan zai turo Insha Allah,
Harara anty ta watsa mata irin na ke kika sani din nan,,,,
ZEEE MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣5⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Jin,jina gare ku ko yau yan uwa masoya novel din furen juji,
Tsayawa rubuta sunan ku zai ci muna time shiya sa nake rubutawa a jam,i gabadaya,
Nagode kwarai da irin kainar da kuke gwada min har kullun,
Allah ubangiji ya karawa,Annabi daraja Allah ka,taimaki musulmi duk inda yake,👏👏👏
Dole yatafi garin kwantagora ya samu Abdulsamad akan zancen Ibrahim da Ejoma,
Don haka yafara shiri matsalar shiguda yanzu shine yadda zai yi handling din maman Choima,
Idan son samu ne cikin wanan week din ya shiga garin,
Sai dai kuma ga aiki yai mai yawa,sosai yanzu da wuya yasamu zuwa cikin,wanan satin,
Zaune yake ya mai,da hankalin shi ga computer shi inda yake ta shigar da wasu sakon,nen masu mahinmanci,
Wayar shi ce tai kara ya mika hannu guda a hankali ya dauko wayar dake aje saman tebur din nashi gefe guda,
Jibrin KG yaga an,rubuta saida yadan sake murmushi yace ya dai man ?
Yace wallahi tun dazu naso inzo office din ka amma aiki ya hanani yau muna entered din kayan da suka shigo cikin wanan satin,
Sai kuma Jibrin din ya canza topic da cewa ga kuma tafiya ta, taso muna,
Kaida wa in ji Yusuf yake tambayar Jibrin din ?
Sai da Jibrin yai yar dariya sanan yace dakai mana ,
Tunda shi KB dama already yana can tun jiya,
Yusuf tace look Jibrin ina son shiga KG so,sai amma aiyuka sun min yawa ,
Dole sai zuwa satin sama koda zan tafi din yanzu,
Jibrin yace zancen baby din nan ce na gurina ya taso shine suka kirani wai inzo zasu sa lokaci,
Yusuf yace wa safiya ?
Ya amsa da cewa ita fa, kaga zamu iya zuwa mu ga su uncle di na akan zance Sadiya dayani
Don ina ga haka zai fi muna sauki da zuwan da zamuyi har sau biyu a cikin lokaci guda,
Shiru yayi kamar mai nazari wani abu yana sauraron Jibrin din,
Ko ya kagani ne man ? Jibrin ya,tambayi Yusuf din
Don haka bayan kwana biyu suka shirya zuwa garin kwantagora ,
Mota uku kawai sukai tafiya da su wanan karon basu zo da mutane da yawa ba,
Badon komai ba sai ganin dayayi cewa yanzu an rage kawo mai hari daga church din su,
Sai da suka kusa kawo wa sanan Yusuf yabugowa anty Dije waya yana sanar da ita cewa zai shigo gari yau insha Allah,
Idan har yana cikin mota yafi bukatar yai tukin mota da kan shi
Gashi kuma da masifar gudu a saman titi sai hankali wanda ke ciki, tare da shi ya tashi,,,
Shikan shi Jibrin yana mamakin yawan shakuwar Yusuf da Anty Dije,
Tunda yaga suna shiga gari, ya karya kwanar unguwar su Anty Dijen,
Saida Jibrin ya kasa daurewa yace wai man nifa har mamakin, kake bani,
Saida yadan juya inda jibrin yake zaune yace namay fa,?
Dariya kuma jibrin din yasa alokacin yana ta girgiza kan shi kawai,
Cak ya tsaya a kofar gidan misalan karfe biyar na yamma,
Yan samarin dake zama gefen gidan duk yamma suka yo kansu gaba dayan su, cikin murna,
Saboda sun san cewa zasu samu abin tabawa ke nan,
Hannu ya mika masu gaba dayan su a cikkn sakin fuska suke ta gaisawa da su,
Wani wanda ya samu kariya a sanadiyar hatsarin mashi yana kokarin taso wa zuwa gurin shi,
Da sauri Yusuf ya nufi inda yake yana cewa malam Aliyu har yanzu kafar nan tana nan ashe, ?
Bayan sundan yi ban hannun sun gaisa matashi wanda Yusuf yakira da malam Ali ya ce ma Yusuf,
Wallahi gani nan dai yanzu wai asibitin kashi na kano nake son zuwa a diba min ita,
Sai,dai kuma abin tafiyar ne sai a hankali wallahi,
Yusuf yace haba, haba dai ai da sai muyi waya ko,
Bari zan gan ka idan na huta ai yanzu shigowar tamu ke nan,