Sashe 12
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Duk wani abinda zata bukata ta shirya shi a cikin dan kit din da tadauka don tafiya,
Batare da ta fadawa koda Amina ba zatai wanan tafiyar da zatayi yau,
Saida ta gama shirin ta tsab sanan ta fita tsakar gida inda, inda inna ke zaune bakin murhun ta na kasa tana gyara wuta ga koko a cikin wani dan roba mai marfi wanda ke nuna abinda ke a robar fili,
Ganin Aisha waje da safen nan yasa inna cewa, wa azubo maki kokon ne ?
Tawani ya mutsa fuska kamar wace akaiwa tayin kashi tace kai haba inna da safen nan haka,
Kujera ta jawo gefen inna ta zauna tana fada ma inna cewa zata kauye gurin kakar su ta dibo ta,
Shiru inna tayi cikin zargi take kallon yar nata wace ke magana cikin matse fuska sai kace aiba uwar ta take zance da ita ba,
Har ta mike uwar tace kwana nawa zakiyi saida takai kofan dakin ta ce batare da ta waigo ba,
Sai lokacin da kuka ganni kawai inna,
Daga haka tashige tadauko dan kit troler din da ta shirya kayan ta aciki,,
Tashan hanyar BCG ta nufa tana zuwa ana cewa Minna Abuja kaduna,
Abuja tace kawai kai tsaye aka karbi dan troler kit din ta a ka nufin motar dake kan layi,,,,
Musalin karfe ukun rana ta isa Abuja, wayar ta taciro takira layin shi,
Kira nabiyu yadaga layin yana mai cewa hlo, cikin wata irin murya ta ke magana kamar ta mai shagwaba,
Joe gani a Dikko fa,
Cikon mamaki yace mata Dikko fa Aisha tace mai eh ,
Kwatancen inda zata sauka, ta, tsaya yai mata, yace zai turo azo adauke ta,
Joseph yayi maki kwarai da jin cewa wai gata a dikko, bayan jiya sukai waya yake ce mata yana Abuja yazo yin wani dan aiki ne ,
Sai gashi kawai yana fitowa daga gurin meeting kiranta ya shigo mai,
Wata mota mai kama da, Box ta faka a gaban ta kau da kai tayi kamar bata gasu ba,
Sai hon da taji yai yawa yadan sata waigawa, driver motar ke ce mata itace Aisha ko ta karba mai ya nuna mata complement card din Joseph
Hskan yasa ta yarda da shi ta shiga motar bayan ya bude bayan motar yasa mata kayan ta ciki,,,
Wani gida mai hawa biyu suka shiga gidan bawani fadin fili ke gare shi ba amma ko kafin ka shiga kaima kasan cewa hadaden gida ne,
Da,sallamar ta ta shiga don duk ta rude da gani daular duniya da ta gani,
Jin da tayi yana ce mata hy Aisha,,u are, wel,come,
Daidai lokacin da yake saukowa daga steps din gidan,
Yar murmushi ta sakar mai tana wani nuna kamar alamar jin kunya,
Zuwa yayi inda take tsaye yai dan hugging din ta yana mai ce mata bukin surprise ke nan,
Kujera ya nuna mata ta zauna daidai lokacin mai aikin shi yashigo dauke da trey da drinks a ciki, sai cups guda biyu, a sama,,,
Shi da kan shi Joseph din ya zuba mata drink din a cikin cup dai dai lokacin kuma yake tambayar ta ina kawar ta wanan karon,
Tana karban cup din da yake miko mata ta ce, ba wanda yasan cewa nazo gurin ka fa,
Cikin nuna mamaki yafada cikin yar muryan nan tashi, yace saboda may,
Ta dan daga kafadar ta tace Just,
Tace ban son kowa yasan cewa nazo gurin ka, shi yasa tadan kare zancen acikin yar shagwaba,,,,
Bayan tai wanka ta kimtsa jikin ta wani dan kwalba ta dauko a can kasar handbag din ta,
Wani dan ruwa ne aciki blue kamar ruwan turare ta dan shafa kadan a saman maranta,
Sai kuma saman goshin ta daidai tsakiya ta man,na kadan,
Body spray ta feshe jikin ta da shi mai mugun kam shi na ,
Wani ribon ta dauko daga cikin handbag dinta, tadan feshe shi da kamshi ta daure kanta da shi,,,
Duk da tana da gajiyar tafiya a tare da ita, hakan bai hanata binshi zuwa cikin gari ba,
Sahad store ya nufa da ita inda ya bata damar daukar duk wani abinda take bukata yakuma ce mata kada taji komai,,
Cikin yar kunya take zabar yan abubuwa kamar wace bata so, Joseph na tsaye gefe yana kallon ta,
Ganin zata bata mai lokaci yasa shi kwasan mata abubuwar da mata ke yawan amfani da su,
Kamar su manshafi turare, kayan makeup, sai kuma ya juya yanufi fannin sutura,
Sayayyan alfarma yai mata,a wurin sai turamen zannuwa da ya jido kamar mai hada kayan lefe,
Jin bills din kudin saida ya sa Aisha dan kaduwa amma sai taga kawai ya biya batare da jin darrr ba,
Mamaki fal a zuciyar ta don bata taba zaton koda quarter haka ba, daga kowani irin mutum,
Sai wurin kayan kwalama da suka nufa inda nan ma ba karamin kudi ya kashe mata ba,
Wani Guy dake gefe ya ya matso kusa da inda suke tsaye yana cewa sannun ku da,zuwa ya hanya,
Idan kuna son dinki express ga shagon mu nan zaku samu zuwa gobe insha Allah,
Joseph ya dan kalli inda Aisha taja tai tsaye yana mai tambayar ta tana bukatar dinki, ne, kai ta gyada mai alamar eh
Cikin turamay da suka sayo suka bada guda biyar, dinki, akan dubu Ashirin,
Babata lokaci ya biya guy din sai yabasu nobar da kuma, card wanda zasu zo karba,
Daga haka suka wuce zuwa gida da kaya niki niki,
A,falo suka zube nan mai aikin gidan yakawo masu plate, tare da drinks da su, cultularies,
A hankali take komai don abinda take gani ya wuce tsanmanin ta,,,
A daki guda suka kwanta ita, da Joseph duk yadda Aisha take ganin ita yar bariki ce ta katsewa wa Joseph,
Saida ta kwana da dimbin mamakin irin halin Joseph ,
Duk yadda taso tambayar shi ba fuska saboda bala,in kwarji da yake mata, a idon ta,
Kwanan ta hudu Abuja tare da Joseph iyakar shi da ita romance kawai da nuna concern a kanta,
Kamar yadda ba ta fadawa Amina cewa ta na, Abuja ba shima Joseph, din bai fadawa kowa zancen zuwar ta ba, gurin shi,,,
Mota ya bayar aka,dawo da ita har kwantagora, tare da kaya da ya saya mata, niki niki, ,,,
Wa,iyazu billah yar musulumai zamani ke nan babu ruwan da dataraiya da kowani irin mutum ita dai kawai ta samu kudi shine gurin ta,
Yadda ta canza kawai yasa Amina gane cewa gurin Joseph ta tafi,
Cike da mamakinta take kallon ta don ganin irin abinda take fitar wa,
Cikin dan rada take, cewa Aisha mutumiyar har kin fara bani tsoro wallahi don kin wuce sani na,
Tana kokarin jera, kayan makeup din ta a mirrow dakinta ne tai yar dariya, tace da nai may fa,?
Haba haba inji Amina Aisha ace har kuma Royce din mu ya wuce ga hausawa musulumai yan uwan mu ya koma ga Christian, haba dai haba gaskiya hakan baiyi ba,
Wani irin kallo ta watso ma Amina daidai lokacin da ta bude akwantin da tashigo dashi,
Kayan da Amina tagani ciki fam shi yasa ta kara zare ido waje,
Tace, shin Aisha kina nufin ,,,,,, nuna kayan tayi da dan yatsanta don tama kasa furta ko a,
Kwarai kuwa inji Aisha tana mai gyada ma Amina kai, tace
Uban wa zai bani wanan koda kuwa sau nawa ina bin mutum motar shi ko wani mafaka
Amma kinga wanan tana nuna kayan da hannun ta tace a free wallahi na,samay su Amina,,,,
Ido waje Aminat ke kallonta cikin mamaki tace a free fa ?
tace wallahi ko,
Amma dai gaskiya mutane ba zasu gane cewa babu wani alaka atsakanin ku mai zurfi,
Ina ruwana da mutane inji, Aisha, duk abinda zasu fada suyi ta fada mana,
Manja da doyan da Irish da, tazo dashi ta dibar ma Amina mai yawa,
Ita dai Amina sai mamakin kawar nata takeyi kawai,
Ace yanzu har da arna suke mu,amula, kai gaskiya Aisha tayi nisa wallahi,,,
Don haka, taja bakinta tai shiru kawai batare da tafadawa kowa,ba ita dai tasan cewa duniya ce zata fada ,,,,,
Batare da ta fadawa koda Amina ba zatai wanan tafiyar da zatayi yau,
Saida ta gama shirin ta tsab sanan ta fita tsakar gida inda, inda inna ke zaune bakin murhun ta na kasa tana gyara wuta ga koko a cikin wani dan roba mai marfi wanda ke nuna abinda ke a robar fili,
Ganin Aisha waje da safen nan yasa inna cewa, wa azubo maki kokon ne ?
Tawani ya mutsa fuska kamar wace akaiwa tayin kashi tace kai haba inna da safen nan haka,
Kujera ta jawo gefen inna ta zauna tana fada ma inna cewa zata kauye gurin kakar su ta dibo ta,
Shiru inna tayi cikin zargi take kallon yar nata wace ke magana cikin matse fuska sai kace aiba uwar ta take zance da ita ba,
Har ta mike uwar tace kwana nawa zakiyi saida takai kofan dakin ta ce batare da ta waigo ba,
Sai lokacin da kuka ganni kawai inna,
Daga haka tashige tadauko dan kit troler din da ta shirya kayan ta aciki,,
Tashan hanyar BCG ta nufa tana zuwa ana cewa Minna Abuja kaduna,
Abuja tace kawai kai tsaye aka karbi dan troler kit din ta a ka nufin motar dake kan layi,,,,
Musalin karfe ukun rana ta isa Abuja, wayar ta taciro takira layin shi,
Kira nabiyu yadaga layin yana mai cewa hlo, cikin wata irin murya ta ke magana kamar ta mai shagwaba,
Joe gani a Dikko fa,
Cikon mamaki yace mata Dikko fa Aisha tace mai eh ,
Kwatancen inda zata sauka, ta, tsaya yai mata, yace zai turo azo adauke ta,
Joseph yayi maki kwarai da jin cewa wai gata a dikko, bayan jiya sukai waya yake ce mata yana Abuja yazo yin wani dan aiki ne ,
Sai gashi kawai yana fitowa daga gurin meeting kiranta ya shigo mai,
Wata mota mai kama da, Box ta faka a gaban ta kau da kai tayi kamar bata gasu ba,
Sai hon da taji yai yawa yadan sata waigawa, driver motar ke ce mata itace Aisha ko ta karba mai ya nuna mata complement card din Joseph
Hskan yasa ta yarda da shi ta shiga motar bayan ya bude bayan motar yasa mata kayan ta ciki,,,
Wani gida mai hawa biyu suka shiga gidan bawani fadin fili ke gare shi ba amma ko kafin ka shiga kaima kasan cewa hadaden gida ne,
Da,sallamar ta ta shiga don duk ta rude da gani daular duniya da ta gani,
Jin da tayi yana ce mata hy Aisha,,u are, wel,come,
Daidai lokacin da yake saukowa daga steps din gidan,
Yar murmushi ta sakar mai tana wani nuna kamar alamar jin kunya,
Zuwa yayi inda take tsaye yai dan hugging din ta yana mai ce mata bukin surprise ke nan,
Kujera ya nuna mata ta zauna daidai lokacin mai aikin shi yashigo dauke da trey da drinks a ciki, sai cups guda biyu, a sama,,,
Shi da kan shi Joseph din ya zuba mata drink din a cikin cup dai dai lokacin kuma yake tambayar ta ina kawar ta wanan karon,
Tana karban cup din da yake miko mata ta ce, ba wanda yasan cewa nazo gurin ka fa,
Cikin nuna mamaki yafada cikin yar muryan nan tashi, yace saboda may,
Ta dan daga kafadar ta tace Just,
Tace ban son kowa yasan cewa nazo gurin ka, shi yasa tadan kare zancen acikin yar shagwaba,,,,
Bayan tai wanka ta kimtsa jikin ta wani dan kwalba ta dauko a can kasar handbag din ta,
Wani dan ruwa ne aciki blue kamar ruwan turare ta dan shafa kadan a saman maranta,
Sai kuma saman goshin ta daidai tsakiya ta man,na kadan,
Body spray ta feshe jikin ta da shi mai mugun kam shi na ,
Wani ribon ta dauko daga cikin handbag dinta, tadan feshe shi da kamshi ta daure kanta da shi,,,
Duk da tana da gajiyar tafiya a tare da ita, hakan bai hanata binshi zuwa cikin gari ba,
Sahad store ya nufa da ita inda ya bata damar daukar duk wani abinda take bukata yakuma ce mata kada taji komai,,
Cikin yar kunya take zabar yan abubuwa kamar wace bata so, Joseph na tsaye gefe yana kallon ta,
Ganin zata bata mai lokaci yasa shi kwasan mata abubuwar da mata ke yawan amfani da su,
Kamar su manshafi turare, kayan makeup, sai kuma ya juya yanufi fannin sutura,
Sayayyan alfarma yai mata,a wurin sai turamen zannuwa da ya jido kamar mai hada kayan lefe,
Jin bills din kudin saida ya sa Aisha dan kaduwa amma sai taga kawai ya biya batare da jin darrr ba,
Mamaki fal a zuciyar ta don bata taba zaton koda quarter haka ba, daga kowani irin mutum,
Sai wurin kayan kwalama da suka nufa inda nan ma ba karamin kudi ya kashe mata ba,
Wani Guy dake gefe ya ya matso kusa da inda suke tsaye yana cewa sannun ku da,zuwa ya hanya,
Idan kuna son dinki express ga shagon mu nan zaku samu zuwa gobe insha Allah,
Joseph ya dan kalli inda Aisha taja tai tsaye yana mai tambayar ta tana bukatar dinki, ne, kai ta gyada mai alamar eh
Cikin turamay da suka sayo suka bada guda biyar, dinki, akan dubu Ashirin,
Babata lokaci ya biya guy din sai yabasu nobar da kuma, card wanda zasu zo karba,
Daga haka suka wuce zuwa gida da kaya niki niki,
A,falo suka zube nan mai aikin gidan yakawo masu plate, tare da drinks da su, cultularies,
A hankali take komai don abinda take gani ya wuce tsanmanin ta,,,
A daki guda suka kwanta ita, da Joseph duk yadda Aisha take ganin ita yar bariki ce ta katsewa wa Joseph,
Saida ta kwana da dimbin mamakin irin halin Joseph ,
Duk yadda taso tambayar shi ba fuska saboda bala,in kwarji da yake mata, a idon ta,
Kwanan ta hudu Abuja tare da Joseph iyakar shi da ita romance kawai da nuna concern a kanta,
Kamar yadda ba ta fadawa Amina cewa ta na, Abuja ba shima Joseph, din bai fadawa kowa zancen zuwar ta ba, gurin shi,,,
Mota ya bayar aka,dawo da ita har kwantagora, tare da kaya da ya saya mata, niki niki, ,,,
Wa,iyazu billah yar musulumai zamani ke nan babu ruwan da dataraiya da kowani irin mutum ita dai kawai ta samu kudi shine gurin ta,
Yadda ta canza kawai yasa Amina gane cewa gurin Joseph ta tafi,
Cike da mamakinta take kallon ta don ganin irin abinda take fitar wa,
Cikin dan rada take, cewa Aisha mutumiyar har kin fara bani tsoro wallahi don kin wuce sani na,
Tana kokarin jera, kayan makeup din ta a mirrow dakinta ne tai yar dariya, tace da nai may fa,?
Haba haba inji Amina Aisha ace har kuma Royce din mu ya wuce ga hausawa musulumai yan uwan mu ya koma ga Christian, haba dai haba gaskiya hakan baiyi ba,
Wani irin kallo ta watso ma Amina daidai lokacin da ta bude akwantin da tashigo dashi,
Kayan da Amina tagani ciki fam shi yasa ta kara zare ido waje,
Tace, shin Aisha kina nufin ,,,,,, nuna kayan tayi da dan yatsanta don tama kasa furta ko a,
Kwarai kuwa inji Aisha tana mai gyada ma Amina kai, tace
Uban wa zai bani wanan koda kuwa sau nawa ina bin mutum motar shi ko wani mafaka
Amma kinga wanan tana nuna kayan da hannun ta tace a free wallahi na,samay su Amina,,,,
Ido waje Aminat ke kallonta cikin mamaki tace a free fa ?
tace wallahi ko,
Amma dai gaskiya mutane ba zasu gane cewa babu wani alaka atsakanin ku mai zurfi,
Ina ruwana da mutane inji, Aisha, duk abinda zasu fada suyi ta fada mana,
Manja da doyan da Irish da, tazo dashi ta dibar ma Amina mai yawa,
Ita dai Amina sai mamakin kawar nata takeyi kawai,
Ace yanzu har da arna suke mu,amula, kai gaskiya Aisha tayi nisa wallahi,,,
Don haka, taja bakinta tai shiru kawai batare da tafadawa kowa,ba ita dai tasan cewa duniya ce zata fada ,,,,,