Sashe 51
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan kwana biyu Yusuf, Joseph, ya shirya masu tafiya gaba dayan su zuwa Niger, State,
Tun safe sai zuwa magrib suka isa, cikin garin a gagauce Joseph ya aje su mama yace masu zai kai Ibrahim gida yadawo,
A,lokacin Mr Ema yana kofar gidan shi kamar yadda dattijan arewa ke zama a kofar gidajen su,
Gani Joseph din yasa shi jin sanyi aran shi don yasan cewa zai wanke zargin da yan church din su ke mai,
A,masallavin uguwar jankidi, indagidan Abdullsamad yake nan sukayi sallah su atare da mutane
Murna gurin, Abdullsamad bai ko musaltuwa,
Yai ma Yusuf nasiha akan yadda zai tunkari mahaifin shi akan zancen,
Da murna sosai mahaifin nashi tare da yan uwan shi suka tare shi,
Sai murna sukeyi da zuwan shi fiye da yadda ma kullun da yake zuwa,sukeyi
Sun ci abinci kamar yadda aka saba sun dan fara,hira can, mahaifin shi ya jefo zancen,
Musuluntar da ake cewa yayi a,gari inda har mutanen, su sunfara yimai wani kallo,
Joseph yadan sunkuyar da kan shi kasa ahankali, sai yadago sukayi ido biyu da mahaifin nashi,
Yusuf yace a hankali is true Dad iam now Muslim,
Cike da mamaki mahsifin nashi da mama suna kojarin hada baki gurin tambayan, abinda su,ka ji kamar yace,
Yusuf yadan yi shiru can yace Iam Muslim now,
Cikin wani irin fushi mahaifin shi ke magana acikin harshen IBO
Mafarki kakeyi Joseph ko ko wasa,indan har haka kai ma,za kadaina don ban son irin,hakan,
Baba bawasa acikin zance na sam, gaskiya nafada bana cikin addinin ku yanzu
Wani irin ihu Mama choima ta sake wanda yai kama da ihun mutuwa,
Mr Ema wanda ya suma azaune bai masan ida yake ba alokacin, sai Yusuf din ne ya dan kula,
Yai kanshi ya na girgizawa a hankali yana mai kiran sunar shi, zuba mai ruwan sanyi yayi, yadan farfado,
Duk da acikin dare ne suke wanan abin bai hana wasu makwabta jin hayaniyar su ba,
Abokin Mr Ema ne yashigo lokacin don jin cewa Joseph ya shigo, gari, saboda shim a matse yake da yaji gaskiya don yai wa mutanen su, sheri,
John yayi matukar kidimay wa don ganin irin yadda abokin shi yake zaune jagwab, sai wani abu yakeyi kamar kaza tasha ruwa,
Mama Choima wace tsananin rudewa yasa ta faduwa kasa tana ta rusa ihu, da shure shure,
Tana ta zabga gwalanci cikin yaren su,na IBO duk a kidime take wanan sanbatun,
Yusuf wanda ahalin yan zu ya mike da ga tsugunin da yai a gaban mahaifin shi,
Y
Wanda shi da kanshi Mr Eman bayan yafarfado yai wa Yusuf din hannu alamar yajaye daga gurin shi
Ke nan baya son ganin shi agaban shi Yusuf wanda zuciyar shi tariga ta keykeshi bai jin ashhh,
Ya mike tsaye batare daya tsaya ko ban hakkuri ba, yakama hanyar zuwa dakin shi,
Hey stop, there mr man, don't enter my house, pls,
Yusuf yai tsaye kamar mai tunane nadan wani lokaci sai kuma ya juya kawai yai hanyar fita waje,
Cikin wani karaji maman choima, ta mike tsaye ta je tasha gaban shi tana mai tare shi da hannu,
Kada katafi my son idan katafi ,zasu kara rudin ka su cutar dakai da addinin su,
Mahaifin shi yace mata tabar shi ya tafi tunda yanaganin kamar cewa suna son shine don Allah badon kudin shi suke son suyi amfani da shi ba,
Yusuf Joseph yadan dago kai yakali mahaifin kamar wanda zaiyi magana sai kuma ya fasa,
Ganin irin kukan da mama keyi yasa shi juyawa zuwa vikin gidan nasu,
Mr Ema wanda baikara yunkurin korar dan nashi ba wandda a shirye yake, da yabar gidan,
Tun shigan shi dakin shi sai yaji duk tausayin mahaifin nashi da kankashi,
Harma da yan uwanshi da,ke tafaman kuka cikin tashin hankali,
Amma saidai ina yai nisa ko acikin Isalama, baya jin kira,
Zima yana mazu fatan Allah yas su gane gaskiya sudawo hanyan gaskiya,
Sai cikin dare sosai barci yadauke shi, ko shi sama sama,
Don tabatar wa cewa yana cikin musulunci da shi aka tafi, sallah asuba wanda yai daidai da yadawo daga masallaci sukayi kicibis da maman chiloima
Wace tafito tin cikin dare takasa barci, suna yin ido biyu dashi sai ta hau wani irn gumza da ihu cikin kuka tana magana kamar mara hankali,
Kai kawai yakada yana mai murmushi abinda yaga tanayi wanda shi sam tama fara bashi dariya a,lokacin
Acikin takon shi maikama da kasaita, yafito,
Bakajin komai mai sai karan takon takalmin shi daya karade falon
Zazzaune suke kowanin su ya kurawa abincin dake saman table din ido,
Wanda sam yau duk kyau abincin bai,basu sha,awa,
Fita yai niyar yi a,lokacin, batare da yako kalli inda suke zaune ba,
Mama ce tai karfin halin yimasa magana da cewa son kazo kaci abinci kafin kafita,
Mahaifin shi wanda yai kicimkicim da fuska, ya zauna ya hade hanna yen shi guri guda yatokare habar shi da su,
Yusuf wanda alokacin yafara kyamar abincin su don ganin irin dan bujen dake ajikin su ga,wani gashi doki da suka jibga,akan su,
Inda take ya,dan taka cikin tako irin nashi ya dan rungumota tabaya yana cewa yanzu zai dawo ai bazai dade ba ai,
Cikin fushi Mr Ema yace ya sake ta tunda baidamu da damur su ba,
Sai yanzu yagane komay yasa tun farko ya ke bin diyan hausawa da musulmai
Mr Ema cikin daga murya yake fada da Yusuf yana cewa,
Tunda naga mahaifiyar ka ta haife ka lokacin watan da musulmai suke azumi,
Har suna zo muna murna wai na haifi, yaron lokaci mai kyau,,,,
Sai yadukar dakai kasa cikin bacin rai yakasa cigaba da bayanin dayakeyi,
A wanan lokacin members na church din su sun kai su goma sha, suka shigo,
Daya bayan daya Yusuf yakalle su basai an fada mai ba yasan komay ke tafe dasu daga shi har mahaifin nashi,
Kallo guda Yusuf yai masu ya kauda kai don dai kawai bazai ita masu rashin kunya bane da halin shi da yau yai masu,
Wani dan tsamurare daga vikin su maikamar shagada
Yace Joseph what's going on pls,?
A hakali yadago kai da idon shi da yai jawur yace,
Iam now Yusuf not Joseph
Mamaki karara a fuskan su wanan ya kalli wanan wancan ya kalli wancan,
Maman Choimal wace sai hawaye takeyi cikin tashin hankali, ta na dan kada kafar ta cikin fitina,
Wani daga cikin mutanen wanda bai,karkare kai sauran shekaru ba ya ce Umm,ba,
Look mr let's have a serious talk pls,
Yafara magana acikin yaren su, kamar hakan ga,
Joseph may yasa kai wanan clash, din pls,
Mace, dukiya, ko suna, friendship?
Ido Yusuf ya kura mai don shi dai ma tausayi yake bashi shi mai maganar alokacin,
Don haka murmushin takaici yai mashi yana mai sauraren shi a natse,
Mai maganar yaci gaba da cewa idan har saboda soyayya ka koma ai muma muna da mata madu kyau daga cikin mu,
Idan kuma dukiya kake bukatan kari kafadi daga milliyan zuwa sama zamu hada maka
Haka kuma idan suna kake,,,,
Da hannu Yusuf ya dakatar dashi alamar ya isa hakanan
Baison karasa sauran shirmayn fon jin maganar yakeyi kamar may tatsuniya,
Sosai yabude idon shi yau gare su yafara da cewa,
Kudi mace, suna duk ni Alhamdullah, yana,mai pointing din kan shi,
Ra,ayi ne kawai bawai don wani abuba nashiga nadaiyi nazari naga cewa itace hanya mafificiya, dazata fissheni, arayuwata,
Daga haka yamike yana mai hada hannayen shi gurin daya yana cewa da kaga yai pls kada wanda ya kara maganarr,
Daga haka yasa kai fuu, yafita ya gidan batarecda yai ma kowa sallama ba,
ZEEE MAKAWA,,,,,
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣3⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,
Bayan fitar shi daga falon Mr Ema wanda ke zaune cikin tashin hankali tunfarko yai wani irin dan ihu, sai kawai fashe da wani irin kuka mai tsuma rayuwa, duk wanda ya saurara,
Cikin sauri ,wa"yan da ke kusa dashi abokan shi suka dan riko shi cikin kulawa,
Mamsn Choima wace sai ye, Jesus come help me wooo,
Samuel dasu Ruth sai wani irin ihu sukeyi suna cewa please brother don't do that for us woo,
Gida ya rude da wani iri sabon kuwa kamar an masu mutuwa,
Har masu zuwa tambayar wasun su suka fara,ihu da kuka na bidan taimako, daga Jesus,
Tun safe sai zuwa magrib suka isa, cikin garin a gagauce Joseph ya aje su mama yace masu zai kai Ibrahim gida yadawo,
A,lokacin Mr Ema yana kofar gidan shi kamar yadda dattijan arewa ke zama a kofar gidajen su,
Gani Joseph din yasa shi jin sanyi aran shi don yasan cewa zai wanke zargin da yan church din su ke mai,
A,masallavin uguwar jankidi, indagidan Abdullsamad yake nan sukayi sallah su atare da mutane
Murna gurin, Abdullsamad bai ko musaltuwa,
Yai ma Yusuf nasiha akan yadda zai tunkari mahaifin shi akan zancen,
Da murna sosai mahaifin nashi tare da yan uwan shi suka tare shi,
Sai murna sukeyi da zuwan shi fiye da yadda ma kullun da yake zuwa,sukeyi
Sun ci abinci kamar yadda aka saba sun dan fara,hira can, mahaifin shi ya jefo zancen,
Musuluntar da ake cewa yayi a,gari inda har mutanen, su sunfara yimai wani kallo,
Joseph yadan sunkuyar da kan shi kasa ahankali, sai yadago sukayi ido biyu da mahaifin nashi,
Yusuf yace a hankali is true Dad iam now Muslim,
Cike da mamaki mahsifin nashi da mama suna kojarin hada baki gurin tambayan, abinda su,ka ji kamar yace,
Yusuf yadan yi shiru can yace Iam Muslim now,
Cikin wani irin fushi mahaifin shi ke magana acikin harshen IBO
Mafarki kakeyi Joseph ko ko wasa,indan har haka kai ma,za kadaina don ban son irin,hakan,
Baba bawasa acikin zance na sam, gaskiya nafada bana cikin addinin ku yanzu
Wani irin ihu Mama choima ta sake wanda yai kama da ihun mutuwa,
Mr Ema wanda ya suma azaune bai masan ida yake ba alokacin, sai Yusuf din ne ya dan kula,
Yai kanshi ya na girgizawa a hankali yana mai kiran sunar shi, zuba mai ruwan sanyi yayi, yadan farfado,
Duk da acikin dare ne suke wanan abin bai hana wasu makwabta jin hayaniyar su ba,
Abokin Mr Ema ne yashigo lokacin don jin cewa Joseph ya shigo, gari, saboda shim a matse yake da yaji gaskiya don yai wa mutanen su, sheri,
John yayi matukar kidimay wa don ganin irin yadda abokin shi yake zaune jagwab, sai wani abu yakeyi kamar kaza tasha ruwa,
Mama Choima wace tsananin rudewa yasa ta faduwa kasa tana ta rusa ihu, da shure shure,
Tana ta zabga gwalanci cikin yaren su,na IBO duk a kidime take wanan sanbatun,
Yusuf wanda ahalin yan zu ya mike da ga tsugunin da yai a gaban mahaifin shi,
Y
Wanda shi da kanshi Mr Eman bayan yafarfado yai wa Yusuf din hannu alamar yajaye daga gurin shi
Ke nan baya son ganin shi agaban shi Yusuf wanda zuciyar shi tariga ta keykeshi bai jin ashhh,
Ya mike tsaye batare daya tsaya ko ban hakkuri ba, yakama hanyar zuwa dakin shi,
Hey stop, there mr man, don't enter my house, pls,
Yusuf yai tsaye kamar mai tunane nadan wani lokaci sai kuma ya juya kawai yai hanyar fita waje,
Cikin wani karaji maman choima, ta mike tsaye ta je tasha gaban shi tana mai tare shi da hannu,
Kada katafi my son idan katafi ,zasu kara rudin ka su cutar dakai da addinin su,
Mahaifin shi yace mata tabar shi ya tafi tunda yanaganin kamar cewa suna son shine don Allah badon kudin shi suke son suyi amfani da shi ba,
Yusuf Joseph yadan dago kai yakali mahaifin kamar wanda zaiyi magana sai kuma ya fasa,
Ganin irin kukan da mama keyi yasa shi juyawa zuwa vikin gidan nasu,
Mr Ema wanda baikara yunkurin korar dan nashi ba wandda a shirye yake, da yabar gidan,
Tun shigan shi dakin shi sai yaji duk tausayin mahaifin nashi da kankashi,
Harma da yan uwanshi da,ke tafaman kuka cikin tashin hankali,
Amma saidai ina yai nisa ko acikin Isalama, baya jin kira,
Zima yana mazu fatan Allah yas su gane gaskiya sudawo hanyan gaskiya,
Sai cikin dare sosai barci yadauke shi, ko shi sama sama,
Don tabatar wa cewa yana cikin musulunci da shi aka tafi, sallah asuba wanda yai daidai da yadawo daga masallaci sukayi kicibis da maman chiloima
Wace tafito tin cikin dare takasa barci, suna yin ido biyu dashi sai ta hau wani irn gumza da ihu cikin kuka tana magana kamar mara hankali,
Kai kawai yakada yana mai murmushi abinda yaga tanayi wanda shi sam tama fara bashi dariya a,lokacin
Acikin takon shi maikama da kasaita, yafito,
Bakajin komai mai sai karan takon takalmin shi daya karade falon
Zazzaune suke kowanin su ya kurawa abincin dake saman table din ido,
Wanda sam yau duk kyau abincin bai,basu sha,awa,
Fita yai niyar yi a,lokacin, batare da yako kalli inda suke zaune ba,
Mama ce tai karfin halin yimasa magana da cewa son kazo kaci abinci kafin kafita,
Mahaifin shi wanda yai kicimkicim da fuska, ya zauna ya hade hanna yen shi guri guda yatokare habar shi da su,
Yusuf wanda alokacin yafara kyamar abincin su don ganin irin dan bujen dake ajikin su ga,wani gashi doki da suka jibga,akan su,
Inda take ya,dan taka cikin tako irin nashi ya dan rungumota tabaya yana cewa yanzu zai dawo ai bazai dade ba ai,
Cikin fushi Mr Ema yace ya sake ta tunda baidamu da damur su ba,
Sai yanzu yagane komay yasa tun farko ya ke bin diyan hausawa da musulmai
Mr Ema cikin daga murya yake fada da Yusuf yana cewa,
Tunda naga mahaifiyar ka ta haife ka lokacin watan da musulmai suke azumi,
Har suna zo muna murna wai na haifi, yaron lokaci mai kyau,,,,
Sai yadukar dakai kasa cikin bacin rai yakasa cigaba da bayanin dayakeyi,
A wanan lokacin members na church din su sun kai su goma sha, suka shigo,
Daya bayan daya Yusuf yakalle su basai an fada mai ba yasan komay ke tafe dasu daga shi har mahaifin nashi,
Kallo guda Yusuf yai masu ya kauda kai don dai kawai bazai ita masu rashin kunya bane da halin shi da yau yai masu,
Wani dan tsamurare daga vikin su maikamar shagada
Yace Joseph what's going on pls,?
A hakali yadago kai da idon shi da yai jawur yace,
Iam now Yusuf not Joseph
Mamaki karara a fuskan su wanan ya kalli wanan wancan ya kalli wancan,
Maman Choimal wace sai hawaye takeyi cikin tashin hankali, ta na dan kada kafar ta cikin fitina,
Wani daga cikin mutanen wanda bai,karkare kai sauran shekaru ba ya ce Umm,ba,
Look mr let's have a serious talk pls,
Yafara magana acikin yaren su, kamar hakan ga,
Joseph may yasa kai wanan clash, din pls,
Mace, dukiya, ko suna, friendship?
Ido Yusuf ya kura mai don shi dai ma tausayi yake bashi shi mai maganar alokacin,
Don haka murmushin takaici yai mashi yana mai sauraren shi a natse,
Mai maganar yaci gaba da cewa idan har saboda soyayya ka koma ai muma muna da mata madu kyau daga cikin mu,
Idan kuma dukiya kake bukatan kari kafadi daga milliyan zuwa sama zamu hada maka
Haka kuma idan suna kake,,,,
Da hannu Yusuf ya dakatar dashi alamar ya isa hakanan
Baison karasa sauran shirmayn fon jin maganar yakeyi kamar may tatsuniya,
Sosai yabude idon shi yau gare su yafara da cewa,
Kudi mace, suna duk ni Alhamdullah, yana,mai pointing din kan shi,
Ra,ayi ne kawai bawai don wani abuba nashiga nadaiyi nazari naga cewa itace hanya mafificiya, dazata fissheni, arayuwata,
Daga haka yamike yana mai hada hannayen shi gurin daya yana cewa da kaga yai pls kada wanda ya kara maganarr,
Daga haka yasa kai fuu, yafita ya gidan batarecda yai ma kowa sallama ba,
ZEEE MAKAWA,,,,,
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣3⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,
Bayan fitar shi daga falon Mr Ema wanda ke zaune cikin tashin hankali tunfarko yai wani irin dan ihu, sai kawai fashe da wani irin kuka mai tsuma rayuwa, duk wanda ya saurara,
Cikin sauri ,wa"yan da ke kusa dashi abokan shi suka dan riko shi cikin kulawa,
Mamsn Choima wace sai ye, Jesus come help me wooo,
Samuel dasu Ruth sai wani irin ihu sukeyi suna cewa please brother don't do that for us woo,
Gida ya rude da wani iri sabon kuwa kamar an masu mutuwa,
Har masu zuwa tambayar wasun su suka fara,ihu da kuka na bidan taimako, daga Jesus,