← Book details Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 80 OF 171

Sashe 80

Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

Zaune su ke su uku afolon gidan Yusuf din suna shawaran abin yi,
Su ke ta shawaran su shi iyakar shi sauraran su yake yi,
Shi iyakar shi, yace masu ummh ko eh ok haka yayi,
Saida,duk suka gama tsarawa san Jibrin ya dauki wayar shi ya kira Sadiya yana sheda mata zancen zuwan su gidan su yau,
Yusuf wanda ke duke Sai a lokaci yai magana ya ce,
Jibrin baka ganin cewa ya dace mu tun tubi iyayen ta tukun muji ra,ayin su kamar yadda shari,a ta tanadar
Amma sai Jibrin yace mai wanan ba matsala bace don yasan cewa za, yarda in da ta fanin shi ne,
Yau itace ranan farko da Yusuf fara,zuwa gurin sa,adiya hira,
A hankali yake nazarin yarinyar sai,dai gaskiya ya du, ba ba wani makusa ga yarinyar,
Kamar yadda ya za ta zai samu matsaloli a gurin ta, gaskiya a yadda yake gani ta,
Da safe yazo gidan Anty don ya karya duk yai rana yau da zuwa,
Anty Dije tafito cikin shirin ta kasancewar wanan karon ya Illiya yana gari, shima
Nan suke hira da Anty Dije zancen yana bata labarin zuwan shi a daren jiya,
Dariya sosai anty dije ke kwasa don yadda irin yadda ya yai ta mausu sheri ma,
Wayar anty ce yai kara a lokacin shine ya katse masu hiran da suke yi,
Hiran da maryam ke sauraro da ga in,da take kwance saman salaya ta,
Innalillah taji anty na na tawa a lokaci guda, da sauri maryam tafito waje da sauri,
Tana jin anty tana cewa injin baiji ciwo ba, dai ko, dausauki sosai, ??
Maryam wace tafito sanye da wani dogon rigaba English , taitsaye tqna mai son jin ko may yafaru
Sai alokacin Yusuf ya,ganta don lokacin da sukayi wanan maganar bai kara sata a ido ba,
Shima Yusuf ido yakurawa Anty don jin ko may ye matsalar,
Inda yake anty ta kalla tare da kara kallon Maryam,
Sanan tace wai baba ne sukayi accident da mashin a hanyar shi tazuwa kasuwa,
Maryam tace subbahanallah injin da sauki dai Anty?
Tace wai suna asibiti za,a diba su, kusan tare suke tambayar ko wani asibiti ne,
Bai kara wani lokaci ba sai mikewar da yayi yana cewa bari je in gani zai fi.
Yasamu jikin da sauki ssai da gurjewa yayi a hannuwa da kafa, , aka dan mai treatment aka sallamo shi,
A, gidan baba duk hakalin su yadaga sosai sabo suna gudun kariya,
Da taimakon su Yusuf ya shigo cikin gida ya na dan dan gyasawa, a hankali,
Anan suka samu su Anty da maryam gidan sai faman sannu akewa dan tsohon,
A hankali yake zayyana masu irin yadda al,amarin yafaru
Kowa na ta mai fatan alheri da Allah ya tsare gaba,
Daya daga cikin yaran nashi wata maison kama da Anty Dije tace
Baba nidai daka hakkura da zancen zuwa kasuwan nan wallahi,
Ba yadago kai a hasale yace idan nabar zuwa uwar wa zamu ci agidan,
Sim sim ta noke don gudun kar baba ya aza mata fada
Rana har bayan azahar suna gidan mahaifin su basu dawo ba,
Kasuwa ya shiga inda yasiyo wa baba kayan kara jini,
Alaiho, da Anta mai yawa sai kwai, tare da fruit da madara,
Zaune baba yake ya na sallamay sallah da yasamu yayi,
Idon shi yakai ga kayan da yara ke shigowa dashi a cikin leda,
Idon shi kem a,kai don ganin irin kudin da aka narkar
Mai sakon ne ke fadawa baba cewa daga gurin Yusuf ne sakon yafito,
Duk wanda ke gurin sai da yai dariyar wanan dan tsohon, da abinda yace,
Wanan duk wa zaici sune shin waya yar shi Da bata karkare kai su maryam shekaru ba tace baba ai muda kaine,
Da,kuwa yai mata yace mata karbi naki yar nema kawai
Inda anty take zaune tana bawa danta nono baba ya waiga yace wanan barnan dukiyace duk azube alokaci guda acin ye, ?
Dariya duk wanda ke cikin gidan yasa don jin magannar da yayi,

Tunda safe sai yan zu ya shigo gidan inda ya samu maryam tana girki a hakali
Yai mamaki kwarai da yadda ta gaishe shi, saboda tun, wanan lokacin da yai warning dinta, akan samarinta,
Maryam tace ma Yusuf sannu da kokarin Allah saka da alheri,
Albarkan iyaye nake nema don yafi min amfani,
Don haka sai ki daina min godiya addu,a kawai zaki min nima mahaifina yazama tankar na kowa, anan gaba,
Wani irn mugun tausayin shi maryam taji alokacin, kamar tayi kwalla,

ZEEE MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: .🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣1⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA

Ubangiji Allah ya taimaki musulmi duk inda yake, Allah ya karawa Annabi daraja,👏👏👏👏👏
Chapter 80 · 0% Book details