Sashe 2
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
A kofan gidan su ya iske baban shi zaune a saman wani benci, da wasu yan dattijawa kamar shi
Kwalaben giya ne suka tara birjik agaban su, sai shewa suke yi suna ta hayaniyar hiran irin bidirin dazun da akayi,,,
Yadan dade zaune cikin motar shi kafin ya fito ya fitowa sai yai kokarin bin ta kofar baya don ya shige cikin gida,
Muryan Mr Emanuel yaji cikin yar buguwa yana kiran shi yazo su gaisa da abokan shi,,
Bsdon yaso ba ya karaso har inda suke zaune,
Kwalban giya yake kokarin mika ma dan nashi yana wani irin dariya sama sama,
Kai kawai Joseph ya kada mai alamar a,a ya taka tabaya yadan juya zuwa cikin gida,
Yana shiga wanka ya wuce yi direct bayan fitone ya iske wayar shi na ringing,
KB aka rubuta barobaro a cikin harshen hausa yace KB ya,ya dai,?
KB ya ce mai yaga jibrin din da yake bida yadawo gari shiyasa ya kira shi don yafada, mai
Yace ka gane ne KB yanzu kabani a wa biyu pls, zan zo in samay ka muje gidan su,
Eneka sister shi ce tafado Dakin tana cewa brother muna jiran ka a,palour pa,
Saida yadan kara kamar minti goma yafito cikin wasu yan kananin kaya,
Yasamay duk a rusunne pastor yana tsaye sai addu,a yake zabgawa suko suna ta fadin Amen, Amen,
Bin sahun su yayi ya jona su a haka akai ta masu wana addu,an har zuwa wani lokaci,
Baban shi dama a buge yake tatil da giya tun a nan ya tuntsire ya fara nasari,
Joseph ya ciro kudi tare da dafa ma pastor baya har zuwa gurin motar shi, ya mika mai kudin yana nuna godiyan su da wanan ziyarar da pastorn yai masu,,,
Daga nan baikoma ciki ba, ya wuce zuwa inda KB, ke jiran shi su tafi,
Gidan su jibrin Bala suka tafi cikin daren nan,
Jibrin na cikin gida akace wai ana mai sallama,
Bai wani bata lokaci ba yafito , yayi mamaki kwarai ganin Joseph yasa shi yin wani dan ihu, har saida yajawo hakalin mutane,masu wucewa, gare su,
Yayi farin cik kwarai da,ganin Joseph yace Yusuf Joseph ke nan duk sai suka dariya a lokaci guda saboda, tuna wa da wani zamanin da yawuce a baya,
Inda Joseph ke cewa shima sunan shi Yusuf Joseph, ne, kama yadda Kabiru lawal Jibrin Bala,sai Musa Aliyu,
Shima Joseph sai ya cire Joseph Emanuel ,,
Yace ya koma Yusuf Joseph,
Dariya yayi yadankai wa jibrin din dan duka ga kafadar shi cikin dariya,
Suka kara lalewa, da junar su, nan fahira ya barke a tsakanin su na yau she rabo,
Sun dauki wani dan lokaci sanan sukabar uguwar yamman inda gidan su jibrin bala din yake,,
Kafin su rabu Joseph ya debo kudi masu yawa ya mika wa jibrin din yana mai bashi hakkuri,
Kan cewa bai san cewa zai kwana ba don bukin yazo na nada sabbin shugaban nin church din su da akayi, kuma duk ya kashe kudin shi ga jama,a
Tun da ya aje KB a uguwar tukura, yasa kai zuwa gida ziciyar shi fam da tunanen halin yadda ya ga abokan nashi ciki,
Duk da goma na dare ya wuce har da rabi hakan bai hana shi cin ma yan uwan shi zaune suna jiran shi ba,
Ya bude falon kusan lokaci guda bakin su ke cewa brother welcome,
Ya ansa masu da ce how you na dey,?
Saida yadan shiga daga ciki tukun sannan yafito cikin wasu yan kananin kayan barci,
Sai a lokacin ya tuna cewa bai co wani abinci ba don haka inda suke cin abinci ya wuce sakwara da miyar ego yaji egushi da naman shano,
Ya wanke hannuwar shi ya fara ci, sai da ya gama cin abincin sanan ya isa, inda yan uwan shi suke zaune yake tambayar su inda baban su yake,
Da hannu suka nuna mai hanyar kofar dakin shi,
Anan suka fara mai korafi kowa da abinda yake so amai da ga cikin su,,,
Wa yanda zaiba kudi yaba su, wa yanda kuma zai, sayo wa abu yai masu alkawari,
Tunda safe yai asubanci yabar gari yadauki hanyar lagos, saidai zuciyar shi fam yake da tunanen yadda ya yaga abokan shi suka koma cikin dan lokaci guda,,,
Bayan tafiyan Joseph abokan shi suka dinga rumors a gari cewa Joseph yazo wasu su ce yadawo,
Kafin wani lokaci sai maganganu ya karade gari wasu nacewa aiki yasamu mai tsoka,
Wasu nace harkan business din zamani yakeyi watau, dai smuggling, wasu kuma suka ce ai dan shan jini ne,
Inba haka ba ya zaiyi kudi haka cikin dan lokaci guda, kamar yafi su bida,
Kwalaben giya ne suka tara birjik agaban su, sai shewa suke yi suna ta hayaniyar hiran irin bidirin dazun da akayi,,,
Yadan dade zaune cikin motar shi kafin ya fito ya fitowa sai yai kokarin bin ta kofar baya don ya shige cikin gida,
Muryan Mr Emanuel yaji cikin yar buguwa yana kiran shi yazo su gaisa da abokan shi,,
Bsdon yaso ba ya karaso har inda suke zaune,
Kwalban giya yake kokarin mika ma dan nashi yana wani irin dariya sama sama,
Kai kawai Joseph ya kada mai alamar a,a ya taka tabaya yadan juya zuwa cikin gida,
Yana shiga wanka ya wuce yi direct bayan fitone ya iske wayar shi na ringing,
KB aka rubuta barobaro a cikin harshen hausa yace KB ya,ya dai,?
KB ya ce mai yaga jibrin din da yake bida yadawo gari shiyasa ya kira shi don yafada, mai
Yace ka gane ne KB yanzu kabani a wa biyu pls, zan zo in samay ka muje gidan su,
Eneka sister shi ce tafado Dakin tana cewa brother muna jiran ka a,palour pa,
Saida yadan kara kamar minti goma yafito cikin wasu yan kananin kaya,
Yasamay duk a rusunne pastor yana tsaye sai addu,a yake zabgawa suko suna ta fadin Amen, Amen,
Bin sahun su yayi ya jona su a haka akai ta masu wana addu,an har zuwa wani lokaci,
Baban shi dama a buge yake tatil da giya tun a nan ya tuntsire ya fara nasari,
Joseph ya ciro kudi tare da dafa ma pastor baya har zuwa gurin motar shi, ya mika mai kudin yana nuna godiyan su da wanan ziyarar da pastorn yai masu,,,
Daga nan baikoma ciki ba, ya wuce zuwa inda KB, ke jiran shi su tafi,
Gidan su jibrin Bala suka tafi cikin daren nan,
Jibrin na cikin gida akace wai ana mai sallama,
Bai wani bata lokaci ba yafito , yayi mamaki kwarai ganin Joseph yasa shi yin wani dan ihu, har saida yajawo hakalin mutane,masu wucewa, gare su,
Yayi farin cik kwarai da,ganin Joseph yace Yusuf Joseph ke nan duk sai suka dariya a lokaci guda saboda, tuna wa da wani zamanin da yawuce a baya,
Inda Joseph ke cewa shima sunan shi Yusuf Joseph, ne, kama yadda Kabiru lawal Jibrin Bala,sai Musa Aliyu,
Shima Joseph sai ya cire Joseph Emanuel ,,
Yace ya koma Yusuf Joseph,
Dariya yayi yadankai wa jibrin din dan duka ga kafadar shi cikin dariya,
Suka kara lalewa, da junar su, nan fahira ya barke a tsakanin su na yau she rabo,
Sun dauki wani dan lokaci sanan sukabar uguwar yamman inda gidan su jibrin bala din yake,,
Kafin su rabu Joseph ya debo kudi masu yawa ya mika wa jibrin din yana mai bashi hakkuri,
Kan cewa bai san cewa zai kwana ba don bukin yazo na nada sabbin shugaban nin church din su da akayi, kuma duk ya kashe kudin shi ga jama,a
Tun da ya aje KB a uguwar tukura, yasa kai zuwa gida ziciyar shi fam da tunanen halin yadda ya ga abokan nashi ciki,
Duk da goma na dare ya wuce har da rabi hakan bai hana shi cin ma yan uwan shi zaune suna jiran shi ba,
Ya bude falon kusan lokaci guda bakin su ke cewa brother welcome,
Ya ansa masu da ce how you na dey,?
Saida yadan shiga daga ciki tukun sannan yafito cikin wasu yan kananin kayan barci,
Sai a lokacin ya tuna cewa bai co wani abinci ba don haka inda suke cin abinci ya wuce sakwara da miyar ego yaji egushi da naman shano,
Ya wanke hannuwar shi ya fara ci, sai da ya gama cin abincin sanan ya isa, inda yan uwan shi suke zaune yake tambayar su inda baban su yake,
Da hannu suka nuna mai hanyar kofar dakin shi,
Anan suka fara mai korafi kowa da abinda yake so amai da ga cikin su,,,
Wa yanda zaiba kudi yaba su, wa yanda kuma zai, sayo wa abu yai masu alkawari,
Tunda safe yai asubanci yabar gari yadauki hanyar lagos, saidai zuciyar shi fam yake da tunanen yadda ya yaga abokan shi suka koma cikin dan lokaci guda,,,
Bayan tafiyan Joseph abokan shi suka dinga rumors a gari cewa Joseph yazo wasu su ce yadawo,
Kafin wani lokaci sai maganganu ya karade gari wasu nacewa aiki yasamu mai tsoka,
Wasu nace harkan business din zamani yakeyi watau, dai smuggling, wasu kuma suka ce ai dan shan jini ne,
Inba haka ba ya zaiyi kudi haka cikin dan lokaci guda, kamar yafi su bida,