Sashe 43
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shiga ce ta dinkin shadda gezena fara kal, yayi
Saidaukar ido shaddan keyi irin dinkin yan Mali, akaiwa shaddan,
Agogon shi kawai zai fadama cewa akwai shegun agurin ,
Wata hulla da ta,shiga da kayan yasa mai kyau da ita sai kuma wasu takalma, yan company, BELLA, yasa a kafar shi
Kamshi dai ba,a maganar shi don yasa turare sunakai kala, biyar, alokaci guda,
Kudi ya dauko yan dubu, dubu da yan dari biyar biyar yasa a kowani aljihun rigar shi,
Motar da yashigo da ita tunda yazo bai shigeta ba tana aje,
Itace yashigo yau zuwa gidan su KB inda za,a dunguma zuwa daurin aure,
Jama,a sun ciki gurin makil, ana jiran motocin da za,a kwashe su,
Sauran motocin da yashigo dasu yasa aka kwaso, akadinga dibar jama,a zuwa gurin,
Duk wani abinda sharia ya tanadar gamay da daurin aure an gabatar a gurin a,lokacin,
Joseph da tunda yake baitaba zuwa daurin auren musulmai ba sai wanan karon sai abin tazama mai sabon al,amari,
Yaji duk abinda akeyi ya burge shi don komai a cikin tsari da kwanciyar hankali akeyin shi,
Tunanen farko da yafara yi a ran shi shine, may kesa musulumai suna kashe auren su dayawa haka
Dik da irin wanan, dokokin da akebi kafina mallakama mace,
Idan har zai iya tunawa yadda yaji KB nahiran abinda yakashe akan wanan bukn to bai kamata kalman saki ya shigo ga auren yaran musulmai ba,
Don yasan cewa musulunci batada banbancin al,ada,
Da mai kudi da tallaka duk abuguda za,ayi agurin auren su,
Hannu shi yadan daga ya shafi fuskan shi da yakeji kamar yawan jama,a yasa shi jin zufa agurin,
Sai alokacin yadaga kai yakalli irin yawan al,umman da aka tara agurin wai duk akan auren KB wanda yasani,
Jin ance fatiha yaga kowa na shafawa shima yadda yaga anyi yayi yashafa atare da kowa,
Tare da Jibrin da kb da sauran abokai,suka mike inda maroka suka biyo su caaaa nan suka fara zuba masu kudi,
Gidan Anty Dije akawuce don kwasan kayan abincin da za ai reception da shi awani katafare hotel mai suna NOMA FAMILY'S MOTTELS,,,,
Gurin yai mugun tsaruwa sosai anan suka kama guri, don haka duk kusan matasan da suka hakarci gurin sun isa Noma motels
Anci ansha komai yawadatar da jama,a sam,barka a gurin,
Sai shirin yin Dinners wanda za,a yi da karfe hudu na marancen ranan,
Maryam dake takure tun safe tana zullumin shawaran da sukayi ita da kawar ta,
Sai kawai taji kiran A,A yashigo mata alokacin cikin wata kasallaliyar murya yake mata magana cewa,
Bai samu kiran ta yadan yi tafiya ne zuwa mariga, shida wani kanin mahaifin shi,
Amma zai zo su tafi gurin dina tare zuwa anjima in ya shirya,
Bayan sunyi sallama, da shi takalli inda safiya take ta na mai yin ajiyar zuciya alokacin,
Don da dabai bugoba tadauka cewa tayi missing din A,A dinta ke nan
Wanan dinner ya hadu sosai don anyi abubuwan da yakamata agurin Maryam da A,A dinta sukan kebe a waje gurin wasu Flowers da aka shuka agurin
Yadan kalle ta cikin kulawa yana mai shafan kanshi,
Sai alokacin Maryam ta gano yayi wata yar rama akwanankin nan so sai don agaskiya ba haka yake ba da,
Gabanta yafadi damm tace a ranta kodai saboda fitinar magabar sune yasa shi ramay wa haka,
A,A ne yadan kauda shirun da cewa, maryam ina fatan bakiyi fushi ba jiya dana barki ko,
Wallahi wasu yan matsaloline sukadan sani nadan fita daniyar inje in dawo sai kuma ban gama da wuri ba,
Dan shiru sukayi alokaci daya shiko yana sauraren ta ne ko, akwai abinda zatace, da shi,
Amma sai kawai yaga tayi shiru, bata da alamun zatai magana,
Maryam shirun ki wani lokaci nasan maganace kawai,
Ki daure ki fada min may ke faruwa ne naga fuskan ki da akwai alamar damuwa acikin ta,
Shiru tayi kamar baza tai magana ba amma kuma sai ta yar nisa kadan, tace,
Malam shin akwai maganar mu kuwa ko dai da matsala aciki,
Ita kanta batasan lokacin da wanan maganar yafito mata abaki ba,
Shiko A,A saida yadan razana aran shi yace kodai wani yafadawa maryam abinda ake ciki ne shida mahaifiyar shi,
A hankali ya kira sunan maryam din ta dan dago kanta ta,kalle shi sai takawar da sauri,
Yace ma kika ga ni har zaki ce hakan,
Kai tadan girgiza mai alamar a,a ba komai,
Maryam ki daure ki fada min dan Allah may kika gani har ki ce haka,
Joseph wanda alokacin yadan fitowaje daga cikin hall din da ake taron,
Don yadan amsa call din wani yauron shi dake kiran shi can wani sabon depot da aka bude,
Waya yake yi da Chukuma, kamar ance yadaga indon shi sai hango A,A da maryam a tsaye gurin wa yan,nan furan,nin suna zuba hirar su ta soyayya,
Kallo guda yai masu ya kauda kai garesu yana mai ci gaba da wayan shi,
Saida yagama wayar da Chokuma ne har zai koma cikin holl din sai kuma idon shi ya kara sauka inda suke tsaye,
A cikin zuciyar shi yace wanan yarinyar itace har ta isa fira da saurayi haka,
Haba is too early ma,
Yai yar tsuki ya shige ciki abin,shi don bai iya ganin, takaici,
Yarinya kamar ustaziya amma ta iya abubuwan da bai kamata ba da dama,
Itace hawan mashin yau kuma harda hira,
Daidai lokacin da yake kokarin juyawa ne idon maryam ya sauka gareshi,
Inda takalla malam A,A yabi da kallo sai bayan Joseph din kawai yagani yana kokarin shigewa cikin hall din,
Maryam tsakanin mu ba dake yanzu yakamata mu fahinci junar mu sosai fiye da da,
Nayi alkawarin bazan taba auren macen da ba tsarina ba,
Ko kuma wace batada Qualities din abin danake so daga mace,
Ra,ayinane in auri mace, mai sirin,classic, atare da ita,
Wanda nasan cewa ta tara duk abin da nake muradi,
Bakowane zai iya hangowanan abin ba sai namiji mai irin ra,ayina,
So ki fada min ra,ayinki agamay dani pls, kada kuma kiji kunyar gayamin gaskiyar ki ,
Duk da nasan bazaki iya ki kalleni ki fada min kai tsaye komay ke acikin, zuciyar ki ba,
Magan ganun da A,A yai ta zuba ma gwaunatin shi don yaga yakarawa maryam karfin son shi komai wuya komai ritsi,
Maryam har mamaki yabata don jin yadda yatakarkare yana kokarin boye mata gaskiya,
Gashi ita kuma ta kasa fada mashi cewa taji maganar mahaiyar shi aranan
Yaya ma zata kalle shi, tace mai hakana don tasan zai ji mugun nauyin hakan,
Akarshe dai sai cewa tayi kasan aure nufin,Allah ne mallam, in Allah yakaddara hakan nafi kowa farin ciki da hakan,,,,,,,,,
Zaune yake tsakiyar saman gadon shi yayi dadaya da wasu takardu yana dibawa,
Abinda yafado mai alokacin sai irin yadda yaji, masu daura auren KB nayi wa juna alkawari,
Gyara zaman shi yayi yanamai tuna yadda yaga ana yawan cewa wai ai wani ya saki matar shi,
Ko kuma yadda yaji mutum na alkawarin cewa ya dauki nauyin ci da sha da suturan matar shi amma sa kaga matan gasunan a wahalce,suna wahala,
Kayan dake watse saman gadon ya dan har,hada saboda yagaji da aikin dayakeyi tun dazu,
Yana shirin shiga cikin bathroom don yadan watsa ruwa yana son zuwa club gurin wani mutum,
Wayan shi dake yashe a gefen filo, ce tai kara cewa, ana kiran shi
Dawowa yayi yadauki wayar nobar wanda yagani yana kiran shi, yasa shi saurin daga wayar shi,
Muryan Abdullsamada ce cikin wata irin sallama , yana cewa ya kake Joseph
Yana cewa baida kudi a,wayan shi da zai ishe shi yai maganar da yake son yi,
Amma ga Ibrahim nan Dan shi zuwa gurin shi daga haka wayar ta mutu dip,
Alamar kudin nashi sun kare,ke,nan, tausayin mutumin yakama shi sosai,
A ranshi yace,, may yasa wanan mutumin ke wanan wahalar haka, nan ya tuna da sanin da yai mai ada suna yara,
Manya,manyar shaguna gare shi guda biyu, tab da kaya yana bada sari da kuma sayarwa cikin fararshi mai sauki
Tunawa da yayi dattijon yace mai yaron shi ai zo gurin shi ,
Baisan ko yaushe bane zaizo don haka wayar ya dauka yakara kiran Abdulsamad din,
Nan dai ya sheda mai cewa, yaron wajen shi ne ya ce kan cewa zaizo gurin Joseph din,
Sai zuwa,safe yaron iso inda Joseph din ya tura azo mai dashi,
Ibrahim yaro matashi dan kimanin ashirin da haihuwa, kamili ne mai rikon addini,
Nan Joseph ya barshi har zuwa lokacin, da zai samu inda yasa shi cikin sana,ar shi,
In gari ya waye Ibrahim zai tafi wani massalaci mai nisa can kasan unguwar su,
Idan ya dawo kuma ,zai tsaya yadinga tillawa har zuwa wayewan gari,
Gashi da ladabi don har yan aiki yana basu girma sosai,,
Joseph a hankali yake kiwon halin Ibrahim don ya gwada shi yagani,
Idan kuma gurin abinci ne baida tsanda ko ra,ayi kamar wasu yara duk abin da aka bashi ,zai karba,
Sai wata rana Joseph yana daga ciki, sai ya dinga jin maman Choima tana fada tun yana sama yadan fara saukowa zuwa inda take.
Don jin komay ke faruwa,take fada haka sai ya iske da Ibrahim ne take masifa,
Wai,duk lokacin da sukayi abinci suka bashi sai bai cin nama yadawo masu dashi,
Joseph ya,dago kai a hankali, ya kalli Ibrahim, wanda ke tsaye gefe kan shi kasa,
Ibrahim may yasa kake haka inji Joseph, ?
Ibrahim wanda yadan gyara tsatin shi cikin ladabi yace ,
Brother bawai ina masu wulakanci bane, saboda addini na ya haramta min cin naman da ba musullumi dan uwana ya yanka ba,
Shiru Joseph yayi yana kallon Ibrahim yaro karami da,wanan akidar, acikin zuciyar shi,
Maman choima dake jiran taji Joseph yai mai cin mutunci don ita tana ganin rainin wayo yai masu,
Ji tayi Joseph yace idan abincin bai kwanta makaba arai zan dinga baka kudi kana zuwa gurin musulmai kana siya inaga zaifi,
Aiko nan tsohuwa tahau fada cewa ya daure mai gindin yai madu wulakanci,
Yakoma inda yafito mana waya kirashi da yazo zai ma mutane wulakanci,
Joseph yace cikin wata murya ta warning ma,ma stop dat pls,,,,
Maman ta wuce cikin kitchen, tana kallon naman,tana jujuya shi a, hankali,.tana masifa,,,,,,,,,,,
Saidaukar ido shaddan keyi irin dinkin yan Mali, akaiwa shaddan,
Agogon shi kawai zai fadama cewa akwai shegun agurin ,
Wata hulla da ta,shiga da kayan yasa mai kyau da ita sai kuma wasu takalma, yan company, BELLA, yasa a kafar shi
Kamshi dai ba,a maganar shi don yasa turare sunakai kala, biyar, alokaci guda,
Kudi ya dauko yan dubu, dubu da yan dari biyar biyar yasa a kowani aljihun rigar shi,
Motar da yashigo da ita tunda yazo bai shigeta ba tana aje,
Itace yashigo yau zuwa gidan su KB inda za,a dunguma zuwa daurin aure,
Jama,a sun ciki gurin makil, ana jiran motocin da za,a kwashe su,
Sauran motocin da yashigo dasu yasa aka kwaso, akadinga dibar jama,a zuwa gurin,
Duk wani abinda sharia ya tanadar gamay da daurin aure an gabatar a gurin a,lokacin,
Joseph da tunda yake baitaba zuwa daurin auren musulmai ba sai wanan karon sai abin tazama mai sabon al,amari,
Yaji duk abinda akeyi ya burge shi don komai a cikin tsari da kwanciyar hankali akeyin shi,
Tunanen farko da yafara yi a ran shi shine, may kesa musulumai suna kashe auren su dayawa haka
Dik da irin wanan, dokokin da akebi kafina mallakama mace,
Idan har zai iya tunawa yadda yaji KB nahiran abinda yakashe akan wanan bukn to bai kamata kalman saki ya shigo ga auren yaran musulmai ba,
Don yasan cewa musulunci batada banbancin al,ada,
Da mai kudi da tallaka duk abuguda za,ayi agurin auren su,
Hannu shi yadan daga ya shafi fuskan shi da yakeji kamar yawan jama,a yasa shi jin zufa agurin,
Sai alokacin yadaga kai yakalli irin yawan al,umman da aka tara agurin wai duk akan auren KB wanda yasani,
Jin ance fatiha yaga kowa na shafawa shima yadda yaga anyi yayi yashafa atare da kowa,
Tare da Jibrin da kb da sauran abokai,suka mike inda maroka suka biyo su caaaa nan suka fara zuba masu kudi,
Gidan Anty Dije akawuce don kwasan kayan abincin da za ai reception da shi awani katafare hotel mai suna NOMA FAMILY'S MOTTELS,,,,
Gurin yai mugun tsaruwa sosai anan suka kama guri, don haka duk kusan matasan da suka hakarci gurin sun isa Noma motels
Anci ansha komai yawadatar da jama,a sam,barka a gurin,
Sai shirin yin Dinners wanda za,a yi da karfe hudu na marancen ranan,
Maryam dake takure tun safe tana zullumin shawaran da sukayi ita da kawar ta,
Sai kawai taji kiran A,A yashigo mata alokacin cikin wata kasallaliyar murya yake mata magana cewa,
Bai samu kiran ta yadan yi tafiya ne zuwa mariga, shida wani kanin mahaifin shi,
Amma zai zo su tafi gurin dina tare zuwa anjima in ya shirya,
Bayan sunyi sallama, da shi takalli inda safiya take ta na mai yin ajiyar zuciya alokacin,
Don da dabai bugoba tadauka cewa tayi missing din A,A dinta ke nan
Wanan dinner ya hadu sosai don anyi abubuwan da yakamata agurin Maryam da A,A dinta sukan kebe a waje gurin wasu Flowers da aka shuka agurin
Yadan kalle ta cikin kulawa yana mai shafan kanshi,
Sai alokacin Maryam ta gano yayi wata yar rama akwanankin nan so sai don agaskiya ba haka yake ba da,
Gabanta yafadi damm tace a ranta kodai saboda fitinar magabar sune yasa shi ramay wa haka,
A,A ne yadan kauda shirun da cewa, maryam ina fatan bakiyi fushi ba jiya dana barki ko,
Wallahi wasu yan matsaloline sukadan sani nadan fita daniyar inje in dawo sai kuma ban gama da wuri ba,
Dan shiru sukayi alokaci daya shiko yana sauraren ta ne ko, akwai abinda zatace, da shi,
Amma sai kawai yaga tayi shiru, bata da alamun zatai magana,
Maryam shirun ki wani lokaci nasan maganace kawai,
Ki daure ki fada min may ke faruwa ne naga fuskan ki da akwai alamar damuwa acikin ta,
Shiru tayi kamar baza tai magana ba amma kuma sai ta yar nisa kadan, tace,
Malam shin akwai maganar mu kuwa ko dai da matsala aciki,
Ita kanta batasan lokacin da wanan maganar yafito mata abaki ba,
Shiko A,A saida yadan razana aran shi yace kodai wani yafadawa maryam abinda ake ciki ne shida mahaifiyar shi,
A hankali ya kira sunan maryam din ta dan dago kanta ta,kalle shi sai takawar da sauri,
Yace ma kika ga ni har zaki ce hakan,
Kai tadan girgiza mai alamar a,a ba komai,
Maryam ki daure ki fada min dan Allah may kika gani har ki ce haka,
Joseph wanda alokacin yadan fitowaje daga cikin hall din da ake taron,
Don yadan amsa call din wani yauron shi dake kiran shi can wani sabon depot da aka bude,
Waya yake yi da Chukuma, kamar ance yadaga indon shi sai hango A,A da maryam a tsaye gurin wa yan,nan furan,nin suna zuba hirar su ta soyayya,
Kallo guda yai masu ya kauda kai garesu yana mai ci gaba da wayan shi,
Saida yagama wayar da Chokuma ne har zai koma cikin holl din sai kuma idon shi ya kara sauka inda suke tsaye,
A cikin zuciyar shi yace wanan yarinyar itace har ta isa fira da saurayi haka,
Haba is too early ma,
Yai yar tsuki ya shige ciki abin,shi don bai iya ganin, takaici,
Yarinya kamar ustaziya amma ta iya abubuwan da bai kamata ba da dama,
Itace hawan mashin yau kuma harda hira,
Daidai lokacin da yake kokarin juyawa ne idon maryam ya sauka gareshi,
Inda takalla malam A,A yabi da kallo sai bayan Joseph din kawai yagani yana kokarin shigewa cikin hall din,
Maryam tsakanin mu ba dake yanzu yakamata mu fahinci junar mu sosai fiye da da,
Nayi alkawarin bazan taba auren macen da ba tsarina ba,
Ko kuma wace batada Qualities din abin danake so daga mace,
Ra,ayinane in auri mace, mai sirin,classic, atare da ita,
Wanda nasan cewa ta tara duk abin da nake muradi,
Bakowane zai iya hangowanan abin ba sai namiji mai irin ra,ayina,
So ki fada min ra,ayinki agamay dani pls, kada kuma kiji kunyar gayamin gaskiyar ki ,
Duk da nasan bazaki iya ki kalleni ki fada min kai tsaye komay ke acikin, zuciyar ki ba,
Magan ganun da A,A yai ta zuba ma gwaunatin shi don yaga yakarawa maryam karfin son shi komai wuya komai ritsi,
Maryam har mamaki yabata don jin yadda yatakarkare yana kokarin boye mata gaskiya,
Gashi ita kuma ta kasa fada mashi cewa taji maganar mahaiyar shi aranan
Yaya ma zata kalle shi, tace mai hakana don tasan zai ji mugun nauyin hakan,
Akarshe dai sai cewa tayi kasan aure nufin,Allah ne mallam, in Allah yakaddara hakan nafi kowa farin ciki da hakan,,,,,,,,,
Zaune yake tsakiyar saman gadon shi yayi dadaya da wasu takardu yana dibawa,
Abinda yafado mai alokacin sai irin yadda yaji, masu daura auren KB nayi wa juna alkawari,
Gyara zaman shi yayi yanamai tuna yadda yaga ana yawan cewa wai ai wani ya saki matar shi,
Ko kuma yadda yaji mutum na alkawarin cewa ya dauki nauyin ci da sha da suturan matar shi amma sa kaga matan gasunan a wahalce,suna wahala,
Kayan dake watse saman gadon ya dan har,hada saboda yagaji da aikin dayakeyi tun dazu,
Yana shirin shiga cikin bathroom don yadan watsa ruwa yana son zuwa club gurin wani mutum,
Wayan shi dake yashe a gefen filo, ce tai kara cewa, ana kiran shi
Dawowa yayi yadauki wayar nobar wanda yagani yana kiran shi, yasa shi saurin daga wayar shi,
Muryan Abdullsamada ce cikin wata irin sallama , yana cewa ya kake Joseph
Yana cewa baida kudi a,wayan shi da zai ishe shi yai maganar da yake son yi,
Amma ga Ibrahim nan Dan shi zuwa gurin shi daga haka wayar ta mutu dip,
Alamar kudin nashi sun kare,ke,nan, tausayin mutumin yakama shi sosai,
A ranshi yace,, may yasa wanan mutumin ke wanan wahalar haka, nan ya tuna da sanin da yai mai ada suna yara,
Manya,manyar shaguna gare shi guda biyu, tab da kaya yana bada sari da kuma sayarwa cikin fararshi mai sauki
Tunawa da yayi dattijon yace mai yaron shi ai zo gurin shi ,
Baisan ko yaushe bane zaizo don haka wayar ya dauka yakara kiran Abdulsamad din,
Nan dai ya sheda mai cewa, yaron wajen shi ne ya ce kan cewa zaizo gurin Joseph din,
Sai zuwa,safe yaron iso inda Joseph din ya tura azo mai dashi,
Ibrahim yaro matashi dan kimanin ashirin da haihuwa, kamili ne mai rikon addini,
Nan Joseph ya barshi har zuwa lokacin, da zai samu inda yasa shi cikin sana,ar shi,
In gari ya waye Ibrahim zai tafi wani massalaci mai nisa can kasan unguwar su,
Idan ya dawo kuma ,zai tsaya yadinga tillawa har zuwa wayewan gari,
Gashi da ladabi don har yan aiki yana basu girma sosai,,
Joseph a hankali yake kiwon halin Ibrahim don ya gwada shi yagani,
Idan kuma gurin abinci ne baida tsanda ko ra,ayi kamar wasu yara duk abin da aka bashi ,zai karba,
Sai wata rana Joseph yana daga ciki, sai ya dinga jin maman Choima tana fada tun yana sama yadan fara saukowa zuwa inda take.
Don jin komay ke faruwa,take fada haka sai ya iske da Ibrahim ne take masifa,
Wai,duk lokacin da sukayi abinci suka bashi sai bai cin nama yadawo masu dashi,
Joseph ya,dago kai a hankali, ya kalli Ibrahim, wanda ke tsaye gefe kan shi kasa,
Ibrahim may yasa kake haka inji Joseph, ?
Ibrahim wanda yadan gyara tsatin shi cikin ladabi yace ,
Brother bawai ina masu wulakanci bane, saboda addini na ya haramta min cin naman da ba musullumi dan uwana ya yanka ba,
Shiru Joseph yayi yana kallon Ibrahim yaro karami da,wanan akidar, acikin zuciyar shi,
Maman choima dake jiran taji Joseph yai mai cin mutunci don ita tana ganin rainin wayo yai masu,
Ji tayi Joseph yace idan abincin bai kwanta makaba arai zan dinga baka kudi kana zuwa gurin musulmai kana siya inaga zaifi,
Aiko nan tsohuwa tahau fada cewa ya daure mai gindin yai madu wulakanci,
Yakoma inda yafito mana waya kirashi da yazo zai ma mutane wulakanci,
Joseph yace cikin wata murya ta warning ma,ma stop dat pls,,,,
Maman ta wuce cikin kitchen, tana kallon naman,tana jujuya shi a, hankali,.tana masifa,,,,,,,,,,,