Sashe 165
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri Umar din ya waigo gurin Yusuf ya nuna shi da hannu ya ce,
Kana nufin kai musulmi ne yanzu ko? sai ya kuma kasa tambaya,
Yusuf ya gane may yake nufi, don haka yace mai insha Allah,
Da,sauri Umar din ya jawo Yusuf zuwa jikin shi yana mai ce mai, Alhamdullah congratulation, for be in islam,
Nan sukai exchange din noba yace zai ziyarci Yusuf din,,,,,,
A hanya maryam ke tambayan Yusuf ko waye umar sultan,?
Yusuf yace Umar dan sarautan sokoto ne yana da ilimi sosai na addini dana boko,
Suna shekaran karshe wata baturiya diyar wata mai kudi ta lake mai har sukai aure bada sanin iyayen shiba,
Hakan ne yasa shi tsaya can yafara aiki akasan amma kungan shi mutum ne mai son addini saidai zaman shi acan ya dan sauya shi kadan,
Allah ya kyauta sukace alokaci guda daga haka ba wace takaracewa komai,
Gidan bukin ya cika makil da yan suna daga cikki har da uwale da anty dije,
Suna can wani daki zaune suna hira da mutane,
Wata mace ke tambayar Anty ya labarin su maryam da maigidan ta,?
Lafiya suke inji dije nan matar ke bada labarin fadan da tayi da wasu akan auren maryam da Yusuf,
Sai wata ke cewa ina mamakin mutane da zasuce wai suna kyamar auren mutum musulmi dan uwan su,
Ai da ance yar uguwar yamma zai aura amma wai iyayyenta suka nuna cewa shi furen kan juji ne ba,za su bashi ba,
Bashine akace mahaifinku ya fashe mai wanan takaicin ba ya bashi kaunar ki,,
Kiran sallah da akayi yasa matan dan watsewa a dakin,
Daya daga cikin sune zaune tace idan sun dawo zata tafi,
Fitan sauran matan biyu yasa dayan matan da ta tsaya tace yar uwa ashe kece sister din wanan yarinyar da ake hira,
Zaki iya tunawa kwanaki ankira ana fada maku cewa an ma yarinyar asiri,
Uwale tace kwarai kuwa anyi hakana kuwa, ai matar tace wallahi nice,
Nima Sadiya suka shigo gidana suna hira da kauna ta shine naji,
A gurin kauna ta na samu nobar sister din naki wai zasu kirata su zage ku,
Matar tace hankali duk yatashi a lokacin ina gudun abinda zai samu diyan mutane,
Godiya su Anty su kai wa matar tare bata labarin yadda tai fama da ciwon kai,
Matar tace bagashi tayi auren cin amana ba wai yaron shi mutumin ta aura don tabashi takaici, shima da asiri ta nemo shi,
Gashi tun yanzu ance yasamu kariyan arziki saboda irin shagalin da sukayi da auren,
Nan dai taci ga ba da basu labarin akan yadda tasamu kan jibrin yagigice a lokaci guda duk da mahaifin shi yace kada yayi wanan aure amma ido rufe yace sai yayi,,,,,,
Musalin karfe biyar na yamma suna zaune a falon su na kasa
Maryam ta sayi da wani dogon riga english wear,
Ringan yadan fitar mata da dan suran jikin ta don har dan matashin cikin ta yadan fito
Yau saboda ta sauko, kasa,Pipkin ne, ya matsawa maryam sai ta,zo su yi game,
Wayan tai yai kara ta dauka don ta diba, wa ANTYNA tagani an rubuta baro,baro,
Mamaki ya kamata,saboda ganin kiran wace tadade tana mamakin rashin kiran ta,
Anty tafadi a,lokacin da ta dauki receive din wayan nata,
Maryam ya kuke ya mai gidan naki, saida maryam ta lumshe idon ta saboda wani farin cikin da ya ziyarci zuciyar ta, don yau taji dadin sautin muryan yar na ta,
A lokacin Yusuf ya karaso falon cikin shigar shadda assh mai haske,
Ganin yadda maryam take waya acikin jin dadi yasa shi mamakin koda wa take wanan wayan,
Cikin dan murmushi yaga tana miko mai wayan, cikin jin dadi,
Karba yayi yasa a kunen shi ya mai yin sallama cikin tatausar harshe,
Muryan anty yaji tana mai sheri ce mai baban baby,
Sun gaisa da murna dajin dadin adduan shi yakarbu na ,
Yamikawa maryam din sundayi hira take fadawa anty cewa ai anbata bed rest ne yanzu haka
A nan Anty taima maryam din warning akan don Allah ta kula da kan ta sosai,
Dadi sosai maryam taji na kula ta da yar uwan ta tayi yau din,
Abinda tunzuwan ta Abuja aure bata samu ba daga gare ta,
Duk irin wahalan da maryam ta taso aciki bata taba nuna gajiyan ta ba,
Wai sai yanzu ne yar uwan nata zata bata baya,
Dadi sosai ya rufe Maryam din bayan sun gama waya har Safiya saida tai mamaki,
Nan tace nikan nasan cewa da akwai abinda yafaru da farko kin ko ga yadda ranan Anty ta rufe ido ta zazaga min masifa cewa wai ai taji
Dake dani mun hada kai sai munga bayan auren ta
Saboda ina son auren mijin ta na saki a hanyar cuta mata,
Kuma kince wai duk tazo gurin ki bidan abu bayan bautan da tai tasaki agidan ta sai kin mata wulakanci,
Don yanzu kinfi karfin ta, babu abinda zata iya gwada maki arayuwa,
Daga maryam har Yusuf saida sukaji wanan maganar acikin ranan su,
Maryam kan hawaye ne yadan zubo mata saboda bacin rai,
Yusuf wanda ke shirin fita mai gadin shi yashigo yana ce wa ogan nashi yanada bako awaje,
Umar sultan ne yazo gidan motar shi kawai zai isawa mutun shi wani ne
Sun gaisa dashi inda yaiwa maryam text zai shigo da bako yanzu,
Da sauri suka hau saman stari koda suka shigo basu afalon sai Pipkin kawai,
Abin sha da motsa baki aka kawo wa Sultan din yana cine yanaba Yusuf labarin bayan rabon su,
Bai boye ba yace kuma yana ganin cewa alakar su zai tashi don dai shi kaunar matar shi da yagani yake so,
Dariya Yusuf yai mai yake cewa ai baza ta iya zana dashiba da matar shi baturiya,
Nan yake fadawa Yusuf matarshi ta yi accident ta rasu tabarshi da yarinya yar shekara uku,
Yusuf yaji tausayin shi sosai inda yai mai gaisuwa mutuwan matar,
Umar yake fadawa, Yusuf cewa mahaifin shi da yan uwan shi yanzu sun sa shi agaba sai yadawo gida yai aure,,,,,,,,,,
ZEEEE MAKAWA YELWA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
9⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI,
ADADE A,NAYI SAI GASKIYA 👍👍👍
GODIYA DA YABO SUN TABBATA GA ALLAH UBANGIJI SUBBAHANAHU WATA,ALA,
KARIN GODIYA DA YABO GA SHUGABAN HALLITA ANNABI MOHAMMAD S,A,W,,
ALLAH MUNGODE MA DAKA TARAMU A WANNAN GIDAN MAI ALBARKA NA TSAWON SHEKARU BIYU CIF CIF YAU, 👏👏👏👏
KOMAI AKA GINA AKAN GASKIYA GASKIYA CE TAKIN SHI TABBAS GROUP DIN MARYAM SALISU MAIDALA GROUP MAI ALBARKA ACIKIN GROUP DIN HAUSA,,,
HAPPY TWO YEARS ANNIVERSARY 🎂🎂🎂
MARYAM SALISU MAIDALA GROUP👏👏👏👏👏👏👏👏👏
Maryam cikin ga yadan turo izuwa yanzu duk wani kasala da nauyin jiki da take fama dashi yanzu ta daina jin shi,,
Izuwa yanzu tai wani girma komai najikin ta ya bunkasa gwanin ban sha,awa,
Gata yanzu duk inda jeri mata masu jida kan su suke maryam takai wanan gurin,
Ba komai dama ke karawa mace aji ba na farko shi, ne
Wadatan mijin ta indan har miji nada wadata shine ke sa mace tai saurin murjewa,
Bawai ana nufin wadata mai karfi irin na su Yusuf ba,aa,a
Duk irin wadan tan mai gida idan har mace zata samu agaji daga gare shi zaka ga matar rayuwan ta ya nuna cewa akwai shi,
Nabiyu kuma ita mace musam man matan yanzu zakaga cewa matan na kokarin su fi maza bidan abin rufin asiri,
Wanda hakan wani sabon rayuwane wanda boko yajawo acikin al,umman hausawa,,,,
Ganin cewa maryam ta samu lafiya sosai yasa Yusuf sakin jikin shi yanzu duk inda yake hankalin shi a kwance yake,,
Saidai kam masu kamfani median na cin riba dasu don ko da yaushe suna makale a waya,
Ana faman tambaya may kikeyi Maryam, ? Maryam kinci abin,? Maryam kinyi sallah ko, ?
Maryam bakyajin komai dai ?
Wanan shine aikin idan Yusuf yana gurin aiki ko yai wani tafiya,,,
Bukin chrismas yazo don haka kamar yadda Mr Emanuel ya umurci dan shi da cewa duk Christmas dole yazo gida ayi shi dashi,
Shiri sosai Yusuf keyi amma bai sa maryam a cikin tafiyan ba,
Asalima dai ita bata ko san da zancen zuwan shi bukin ranan haihuwan Isah almasihu ba,,
Wanan akidar haka akasarin iyayen da diyan su suka musulunta suke sawa diyan su wanan dokan,
Ko kuma suce akwai family meeting wandai yai dadidai da wanan lokacin,
Hakan zai sa dole musulman diyan su su zo gare su suyi wanan bukin kusan atare,
Alhamdullahi don ita addinin musulunci addinice mai sauki da fahinta,
Addini bai hana musulmi shiga church halatar bukin su ba,
Hakan ne yabawa Yusuf daman yiwa mahaifi shi wanan biyayyan don dai yasamu su rabu lafiya dashi,,
Waya yake yi da mahaifin shi yana fada mashi irin abubuwan da yake son yaron nashi ya sayo masu,
Ruth wace ke tsaye kusa da baban tana zuba mai ruwa zai sha maganin shi,
Tace cikin daga murya don yaji ta a wayan,
Brother you're coming with your ba,??
Yaji abin da tace sai yai murmushi kawai
Mr Ema ya harari diyar nashi yace wetting she go do if she came,?
Papa we go celebrated examas with her now,,,
Yusuf wanda ke jin su a lokacin idon shi kawai ya iya lumshewa don dai yasan yadace yaje da maryam don duk family su zasu hadu to amma wanan haduwar ta daban ce,
May zaicewa maryam din don zuwa da ita cikin yan uwan shi wani matsalane ,
Gama yadda yasan akidar ta tun tana karama da kyamar masu rashin sallah,
Amma bari dai ya gwada yagani idan har zuwan da ita zai zama alheri,
Bayan kuma yan church din su Mr Emanuel din suna faman gulman shi cewa ,
Bana bazai iya bada kyautan da yake bayarwa ba a shekara saboda dama da karfin dan shine yake wanan abubuwan,
Yanzu gashi danshi yafi karfin shi ya musulun ta har ma ya auri diyan hausawa ,,,
Ita,ko grandmother sai shiri takeyi don har gida akakawo tele ya auna ta, don ai mata din kuno ni,
Maryam dai iyakarta da su ido don ba a fada mata ga abinda ke nan ba,
Christmas din bana yai daidai da ranan jumma,a ne,
Kana nufin kai musulmi ne yanzu ko? sai ya kuma kasa tambaya,
Yusuf ya gane may yake nufi, don haka yace mai insha Allah,
Da,sauri Umar din ya jawo Yusuf zuwa jikin shi yana mai ce mai, Alhamdullah congratulation, for be in islam,
Nan sukai exchange din noba yace zai ziyarci Yusuf din,,,,,,
A hanya maryam ke tambayan Yusuf ko waye umar sultan,?
Yusuf yace Umar dan sarautan sokoto ne yana da ilimi sosai na addini dana boko,
Suna shekaran karshe wata baturiya diyar wata mai kudi ta lake mai har sukai aure bada sanin iyayen shiba,
Hakan ne yasa shi tsaya can yafara aiki akasan amma kungan shi mutum ne mai son addini saidai zaman shi acan ya dan sauya shi kadan,
Allah ya kyauta sukace alokaci guda daga haka ba wace takaracewa komai,
Gidan bukin ya cika makil da yan suna daga cikki har da uwale da anty dije,
Suna can wani daki zaune suna hira da mutane,
Wata mace ke tambayar Anty ya labarin su maryam da maigidan ta,?
Lafiya suke inji dije nan matar ke bada labarin fadan da tayi da wasu akan auren maryam da Yusuf,
Sai wata ke cewa ina mamakin mutane da zasuce wai suna kyamar auren mutum musulmi dan uwan su,
Ai da ance yar uguwar yamma zai aura amma wai iyayyenta suka nuna cewa shi furen kan juji ne ba,za su bashi ba,
Bashine akace mahaifinku ya fashe mai wanan takaicin ba ya bashi kaunar ki,,
Kiran sallah da akayi yasa matan dan watsewa a dakin,
Daya daga cikin sune zaune tace idan sun dawo zata tafi,
Fitan sauran matan biyu yasa dayan matan da ta tsaya tace yar uwa ashe kece sister din wanan yarinyar da ake hira,
Zaki iya tunawa kwanaki ankira ana fada maku cewa an ma yarinyar asiri,
Uwale tace kwarai kuwa anyi hakana kuwa, ai matar tace wallahi nice,
Nima Sadiya suka shigo gidana suna hira da kauna ta shine naji,
A gurin kauna ta na samu nobar sister din naki wai zasu kirata su zage ku,
Matar tace hankali duk yatashi a lokacin ina gudun abinda zai samu diyan mutane,
Godiya su Anty su kai wa matar tare bata labarin yadda tai fama da ciwon kai,
Matar tace bagashi tayi auren cin amana ba wai yaron shi mutumin ta aura don tabashi takaici, shima da asiri ta nemo shi,
Gashi tun yanzu ance yasamu kariyan arziki saboda irin shagalin da sukayi da auren,
Nan dai taci ga ba da basu labarin akan yadda tasamu kan jibrin yagigice a lokaci guda duk da mahaifin shi yace kada yayi wanan aure amma ido rufe yace sai yayi,,,,,,
Musalin karfe biyar na yamma suna zaune a falon su na kasa
Maryam ta sayi da wani dogon riga english wear,
Ringan yadan fitar mata da dan suran jikin ta don har dan matashin cikin ta yadan fito
Yau saboda ta sauko, kasa,Pipkin ne, ya matsawa maryam sai ta,zo su yi game,
Wayan tai yai kara ta dauka don ta diba, wa ANTYNA tagani an rubuta baro,baro,
Mamaki ya kamata,saboda ganin kiran wace tadade tana mamakin rashin kiran ta,
Anty tafadi a,lokacin da ta dauki receive din wayan nata,
Maryam ya kuke ya mai gidan naki, saida maryam ta lumshe idon ta saboda wani farin cikin da ya ziyarci zuciyar ta, don yau taji dadin sautin muryan yar na ta,
A lokacin Yusuf ya karaso falon cikin shigar shadda assh mai haske,
Ganin yadda maryam take waya acikin jin dadi yasa shi mamakin koda wa take wanan wayan,
Cikin dan murmushi yaga tana miko mai wayan, cikin jin dadi,
Karba yayi yasa a kunen shi ya mai yin sallama cikin tatausar harshe,
Muryan anty yaji tana mai sheri ce mai baban baby,
Sun gaisa da murna dajin dadin adduan shi yakarbu na ,
Yamikawa maryam din sundayi hira take fadawa anty cewa ai anbata bed rest ne yanzu haka
A nan Anty taima maryam din warning akan don Allah ta kula da kan ta sosai,
Dadi sosai maryam taji na kula ta da yar uwan ta tayi yau din,
Abinda tunzuwan ta Abuja aure bata samu ba daga gare ta,
Duk irin wahalan da maryam ta taso aciki bata taba nuna gajiyan ta ba,
Wai sai yanzu ne yar uwan nata zata bata baya,
Dadi sosai ya rufe Maryam din bayan sun gama waya har Safiya saida tai mamaki,
Nan tace nikan nasan cewa da akwai abinda yafaru da farko kin ko ga yadda ranan Anty ta rufe ido ta zazaga min masifa cewa wai ai taji
Dake dani mun hada kai sai munga bayan auren ta
Saboda ina son auren mijin ta na saki a hanyar cuta mata,
Kuma kince wai duk tazo gurin ki bidan abu bayan bautan da tai tasaki agidan ta sai kin mata wulakanci,
Don yanzu kinfi karfin ta, babu abinda zata iya gwada maki arayuwa,
Daga maryam har Yusuf saida sukaji wanan maganar acikin ranan su,
Maryam kan hawaye ne yadan zubo mata saboda bacin rai,
Yusuf wanda ke shirin fita mai gadin shi yashigo yana ce wa ogan nashi yanada bako awaje,
Umar sultan ne yazo gidan motar shi kawai zai isawa mutun shi wani ne
Sun gaisa dashi inda yaiwa maryam text zai shigo da bako yanzu,
Da sauri suka hau saman stari koda suka shigo basu afalon sai Pipkin kawai,
Abin sha da motsa baki aka kawo wa Sultan din yana cine yanaba Yusuf labarin bayan rabon su,
Bai boye ba yace kuma yana ganin cewa alakar su zai tashi don dai shi kaunar matar shi da yagani yake so,
Dariya Yusuf yai mai yake cewa ai baza ta iya zana dashiba da matar shi baturiya,
Nan yake fadawa Yusuf matarshi ta yi accident ta rasu tabarshi da yarinya yar shekara uku,
Yusuf yaji tausayin shi sosai inda yai mai gaisuwa mutuwan matar,
Umar yake fadawa, Yusuf cewa mahaifin shi da yan uwan shi yanzu sun sa shi agaba sai yadawo gida yai aure,,,,,,,,,,
ZEEEE MAKAWA YELWA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
9⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI,
ADADE A,NAYI SAI GASKIYA 👍👍👍
GODIYA DA YABO SUN TABBATA GA ALLAH UBANGIJI SUBBAHANAHU WATA,ALA,
KARIN GODIYA DA YABO GA SHUGABAN HALLITA ANNABI MOHAMMAD S,A,W,,
ALLAH MUNGODE MA DAKA TARAMU A WANNAN GIDAN MAI ALBARKA NA TSAWON SHEKARU BIYU CIF CIF YAU, 👏👏👏👏
KOMAI AKA GINA AKAN GASKIYA GASKIYA CE TAKIN SHI TABBAS GROUP DIN MARYAM SALISU MAIDALA GROUP MAI ALBARKA ACIKIN GROUP DIN HAUSA,,,
HAPPY TWO YEARS ANNIVERSARY 🎂🎂🎂
MARYAM SALISU MAIDALA GROUP👏👏👏👏👏👏👏👏👏
Maryam cikin ga yadan turo izuwa yanzu duk wani kasala da nauyin jiki da take fama dashi yanzu ta daina jin shi,,
Izuwa yanzu tai wani girma komai najikin ta ya bunkasa gwanin ban sha,awa,
Gata yanzu duk inda jeri mata masu jida kan su suke maryam takai wanan gurin,
Ba komai dama ke karawa mace aji ba na farko shi, ne
Wadatan mijin ta indan har miji nada wadata shine ke sa mace tai saurin murjewa,
Bawai ana nufin wadata mai karfi irin na su Yusuf ba,aa,a
Duk irin wadan tan mai gida idan har mace zata samu agaji daga gare shi zaka ga matar rayuwan ta ya nuna cewa akwai shi,
Nabiyu kuma ita mace musam man matan yanzu zakaga cewa matan na kokarin su fi maza bidan abin rufin asiri,
Wanda hakan wani sabon rayuwane wanda boko yajawo acikin al,umman hausawa,,,,
Ganin cewa maryam ta samu lafiya sosai yasa Yusuf sakin jikin shi yanzu duk inda yake hankalin shi a kwance yake,,
Saidai kam masu kamfani median na cin riba dasu don ko da yaushe suna makale a waya,
Ana faman tambaya may kikeyi Maryam, ? Maryam kinci abin,? Maryam kinyi sallah ko, ?
Maryam bakyajin komai dai ?
Wanan shine aikin idan Yusuf yana gurin aiki ko yai wani tafiya,,,
Bukin chrismas yazo don haka kamar yadda Mr Emanuel ya umurci dan shi da cewa duk Christmas dole yazo gida ayi shi dashi,
Shiri sosai Yusuf keyi amma bai sa maryam a cikin tafiyan ba,
Asalima dai ita bata ko san da zancen zuwan shi bukin ranan haihuwan Isah almasihu ba,,
Wanan akidar haka akasarin iyayen da diyan su suka musulunta suke sawa diyan su wanan dokan,
Ko kuma suce akwai family meeting wandai yai dadidai da wanan lokacin,
Hakan zai sa dole musulman diyan su su zo gare su suyi wanan bukin kusan atare,
Alhamdullahi don ita addinin musulunci addinice mai sauki da fahinta,
Addini bai hana musulmi shiga church halatar bukin su ba,
Hakan ne yabawa Yusuf daman yiwa mahaifi shi wanan biyayyan don dai yasamu su rabu lafiya dashi,,
Waya yake yi da mahaifin shi yana fada mashi irin abubuwan da yake son yaron nashi ya sayo masu,
Ruth wace ke tsaye kusa da baban tana zuba mai ruwa zai sha maganin shi,
Tace cikin daga murya don yaji ta a wayan,
Brother you're coming with your ba,??
Yaji abin da tace sai yai murmushi kawai
Mr Ema ya harari diyar nashi yace wetting she go do if she came,?
Papa we go celebrated examas with her now,,,
Yusuf wanda ke jin su a lokacin idon shi kawai ya iya lumshewa don dai yasan yadace yaje da maryam don duk family su zasu hadu to amma wanan haduwar ta daban ce,
May zaicewa maryam din don zuwa da ita cikin yan uwan shi wani matsalane ,
Gama yadda yasan akidar ta tun tana karama da kyamar masu rashin sallah,
Amma bari dai ya gwada yagani idan har zuwan da ita zai zama alheri,
Bayan kuma yan church din su Mr Emanuel din suna faman gulman shi cewa ,
Bana bazai iya bada kyautan da yake bayarwa ba a shekara saboda dama da karfin dan shine yake wanan abubuwan,
Yanzu gashi danshi yafi karfin shi ya musulun ta har ma ya auri diyan hausawa ,,,
Ita,ko grandmother sai shiri takeyi don har gida akakawo tele ya auna ta, don ai mata din kuno ni,
Maryam dai iyakarta da su ido don ba a fada mata ga abinda ke nan ba,
Christmas din bana yai daidai da ranan jumma,a ne,