Sashe 117
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ta gama shirya duk wani abin dazata bukata acikin yar jakar ta mai kama da handbag,
Kaya kala ukune tsab ta tura ciki sai yan abubuwan bukata kamar su, kayan shafawa, irin na mata da unders,
Wani katon hijab fari ta zunduma a jikin ta ta yadda ba mai iya gane cewa ta na dauke da wani abu a jikinta
Tafiyan ta a cikin natsuwa tare da dan jan aji kamar kullun,
Kokai waye ka ganta sai ka kara wai,gawa don ganin ta,
Can hanyar fita gari maimashin ya kai ta don ta tare motar da zai kai ta garin Bobi
Ana Sallah Azahar ta isa garin bobi inda ta samu jama,an gidan nasu mahaifiyar ta lafiya kamar kullun,
Duk sunyi farin cikin a ganin maryam din saboda jimawan da tayi bata zo garin ba,
Mahaifiyar dai kallon ta kawai take yi batare da tace mata komai ba,
Amma dai rayuwan ta ya bata cewa ba tafiyan lafiya yar diyar nata tayo ba,
Su biyune adakin yanzu tana zaune daga gefe ta na kallon yar diyar nata,
Daketa wasa da spoon a cikin abincin da kishiyar ta tasa asayo mata, abakin kasuwa,
Sunan ta, ta, takira har sai,da maryam din ta dan zabura sabboda nisan da tayi a cikn tunane,
Yar baba mai ke tafe dake ne haka a wanan lokacin,
Maimakon tai magana sai kawai tasa kuka kamar zata suke,
Bata cewa yar nata komai ba illa fita da tayi zuwa, dakin kishiyar ta,
Can sai gasu tare su biyu sun shigo dakin,hankali a tashe,sai kallon ta sukeyi,
Da kyat kishiyar ta tasamu Maryam ta tsakaita da kukan nata,,
Nan dai cikin hikima suka samu har maryam din ta dan labarta masu irin abinda ke tafe da ita da ,
Salati suka sa a lokaci guda suna mai, tafa hannyen su don mamaki,
Mahaifiyar ta ce ke cewa yar baba ina maki daukan yarinya mai hankali ashe ke ba haka kike ba sam,
Hankalin ki bai kai ba sam to yanzu mai kikazo gurina in maki,
In goya maki baya ki bijirewa mahaifin ki ko may,?
Kirufawa kan ki asiri tun muna mu biyu ki koma inda kika fito,
Kishiyar mahaifiyar ta ce ta dakatar da mahaifiyar na tada cewa ya isa haka ki bari abi a hankali,
Haba yaya zuwa tayi don ta ja min magana ga dangi, mu kawai ta barna min suna,
Kishiyar mama ce tace barin kira malam ina ga zaifi sauki,
A tare suka,shigo da malam mijin mama wanda fuskan shi kawai zai nuna ma cewa baiji dafin abin da tayi ba,
Maryam wace sai kuka takeyi a lokacin bata iya cewa komai don gaba daya yanzu tagane ba,a son ta kowa sai Yusuf,
Daga karshe dai shawara ya yanke akan cewa ta koma ita kadai batare da,wani ya rakata ba don kada agane cewa guduwa tayi,
Mijin mama yai mata nasiha sosai akan cewa tayi hakkuri da zabin mahaifin ta insha Allah bazata tabe ba,
Maryam tana share hawaye da gefen hannun ta ta mike jiki ba kwari don bin umurnin mahaifan ta,
Anty dije bayan tadawo ne ta laika ko ina bata ga maryam ba ,
Sai abin yabata mamaki saboda sanin cewa maryam dun ba ma,abociyar fita bane duk sanda taga dama,
Har gidan makwabciyar su ta leka da taji shiru amma sai matar tace aiba ta, shigo ba,
Hankali ta yakara tashi sosai amma sai bata kawo komai ba a ran ta,
Don haka tamike da, kan ta don yi masu girkin abin da za suci a ranan,
Har zuwa yamma ba maryam don haka hankalin ta ya kara tashi sosai,
Jin ana kiran sallah magarib ko ina yasa ta kara tsinkewa,
Alwala tayi da niyar yin sallah idan ta idar sai ta shiga gidan su gurin baba, ta sheda mai,
Da sallamar ta tashigo gidan ta wuce dakin ta direct ta kwabe hijab din ta da sauri kamar yadda kishiyar mama ta ce mata tai saurin mayar da kayan ta gurin da suke,
Buta ta sura zuwa gurin alwala, sallah magrib ba, din kada ta makara,
Tana zaune bayan ta idar fa sallah tana lazimi taji shigowar yar nata,
Daga kofa ta tsaya tana mai tambayar ta da cewa ina ta tafi tun da safe, haka,?
School muka,shiga don yin submit din wani takarda, dake a hannun mu,
Amma maryam shine baza ki fada min ba sai ki bari ina yawon neman ki,
Kiyi hakkuri tace kawai sai anty dije ta juya batare da takara cewa komai ba,,,,,
Sosai wanan karon yai shirin shigowa don yasan cewa lokacin tafiyan Alhazai ya yi Insha Allah,
Shigan dare yaiwa garin a lokacin don haka bawai kowa ne yasan da zuwan shi garin ba,,
Gidan mahaifin shi ne ya nufa kamar yadda baba ya bashi shawara,
Zaune Mr Ema yake yana shan hantsi, safe dake karawa,jiki karfi,
Cikin mamaki yake kallon dan nashi ganin irin yadadda ya kara zama big man
Da gani abin duniya akwai su a gurin sun zaunu dam,
Duk irin yadda ya sha cewa zai dake aduk inda suka hadu da yaron nashi ya gwada mai cewa ya fita batun shi sam,
Zaune yake amma Yusuf din yana zuwa yadan rakwafo zuwa jikin mahaifin nashi kadan,
Bayan shi yadan bubuga yana mai baya yana ce mai welcome my Son,
Ba karamin mamaki Yusuf din yaji ba don jin abinda Dad ya ce mai yau,
Yaushe rabon shi da samun haka daga gare shi har ya manta da lokacin gaskiya,
Hamdala yayi azuciyar shi na samun wanan sassaucin da yayi gurin mahaifin nashi,
Bayan sun gaisa ne yakoma mota ya,dauko mai tsaraban da yazo mai da su,
Daga gidan nasu yakama hanyar zuwa gidan anty dije,
Gittawan motar shi da suka gani ne yasa su gane cewa ya shigo gari a lokacin,
Aminu wanda ke tsaye a kofan wani shago ya ji ana cea cewa
Dan iyamurin nan yashigo kenan kwanan nan akwai harka ke nan,
Cikin sauri Aminu din ya juya don yagan shi wani irin yai mai acikin mota yake zaune,
Binshi yayi da kallon mamaki har ya bace mai da gani, don yasan cewa tunkar shi akan a kan yaron nashi zaiyi wuya sosai,,
Gidan Anty ya yaron nashi daniyar zuwa ya karya zancen dan shi yanzu yana da wuya sosaiduk da yasan cewa bawai ansan da zuwan, n shi bane don haka ba,a yi komai dashi ba, sai dai yasan cewa bazai rasa mutumin shi ba ai watau ,kunu,
Duk da safiyane, Wasu Swiss pure cotton ne saye a ajikin ta masu saukin kudi, ne amma sun karbe ta sun kara fitar mata da kyaunta
Kunnun gyada yau suka dama saboda yaran sunce shi suke son sha, wannan lokacin,
Sallamar shi ce yasa yaran kurma wani irin ihun murna, a lokacin, a
Wanda ya jawo hankalin iyayyen nasu gare su, kowan su sai da yai mamakn ganin shi
Maryam wace tafito daga kitchen dauke da cups a hannun ta ganin Yusuf a tsaye tare da yaran yasa ta tai kamar ta koma baya
Sai kuma tadake takaraso tana mai sannu da zuwa,
Sau guda ya dan kalli gefen da take ya kau da kan shi cikin sauri,
Amma sai yaji gaban shi yai wani irin faduwa saboda ganin yadda ta koma takara yi mai wani fes a fuska,
ZEEE. MAKAWA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
7⃣0⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
Dan girman Allah ku tayani addu,a pls ina a cikin damuwa, 👏👏👏
IYYA,KA NA, ABBUD,DU WA, I YYAKA NAS,TA,INN,
Kaya kala ukune tsab ta tura ciki sai yan abubuwan bukata kamar su, kayan shafawa, irin na mata da unders,
Wani katon hijab fari ta zunduma a jikin ta ta yadda ba mai iya gane cewa ta na dauke da wani abu a jikinta
Tafiyan ta a cikin natsuwa tare da dan jan aji kamar kullun,
Kokai waye ka ganta sai ka kara wai,gawa don ganin ta,
Can hanyar fita gari maimashin ya kai ta don ta tare motar da zai kai ta garin Bobi
Ana Sallah Azahar ta isa garin bobi inda ta samu jama,an gidan nasu mahaifiyar ta lafiya kamar kullun,
Duk sunyi farin cikin a ganin maryam din saboda jimawan da tayi bata zo garin ba,
Mahaifiyar dai kallon ta kawai take yi batare da tace mata komai ba,
Amma dai rayuwan ta ya bata cewa ba tafiyan lafiya yar diyar nata tayo ba,
Su biyune adakin yanzu tana zaune daga gefe ta na kallon yar diyar nata,
Daketa wasa da spoon a cikin abincin da kishiyar ta tasa asayo mata, abakin kasuwa,
Sunan ta, ta, takira har sai,da maryam din ta dan zabura sabboda nisan da tayi a cikn tunane,
Yar baba mai ke tafe dake ne haka a wanan lokacin,
Maimakon tai magana sai kawai tasa kuka kamar zata suke,
Bata cewa yar nata komai ba illa fita da tayi zuwa, dakin kishiyar ta,
Can sai gasu tare su biyu sun shigo dakin,hankali a tashe,sai kallon ta sukeyi,
Da kyat kishiyar ta tasamu Maryam ta tsakaita da kukan nata,,
Nan dai cikin hikima suka samu har maryam din ta dan labarta masu irin abinda ke tafe da ita da ,
Salati suka sa a lokaci guda suna mai, tafa hannyen su don mamaki,
Mahaifiyar ta ce ke cewa yar baba ina maki daukan yarinya mai hankali ashe ke ba haka kike ba sam,
Hankalin ki bai kai ba sam to yanzu mai kikazo gurina in maki,
In goya maki baya ki bijirewa mahaifin ki ko may,?
Kirufawa kan ki asiri tun muna mu biyu ki koma inda kika fito,
Kishiyar mahaifiyar ta ce ta dakatar da mahaifiyar na tada cewa ya isa haka ki bari abi a hankali,
Haba yaya zuwa tayi don ta ja min magana ga dangi, mu kawai ta barna min suna,
Kishiyar mama ce tace barin kira malam ina ga zaifi sauki,
A tare suka,shigo da malam mijin mama wanda fuskan shi kawai zai nuna ma cewa baiji dafin abin da tayi ba,
Maryam wace sai kuka takeyi a lokacin bata iya cewa komai don gaba daya yanzu tagane ba,a son ta kowa sai Yusuf,
Daga karshe dai shawara ya yanke akan cewa ta koma ita kadai batare da,wani ya rakata ba don kada agane cewa guduwa tayi,
Mijin mama yai mata nasiha sosai akan cewa tayi hakkuri da zabin mahaifin ta insha Allah bazata tabe ba,
Maryam tana share hawaye da gefen hannun ta ta mike jiki ba kwari don bin umurnin mahaifan ta,
Anty dije bayan tadawo ne ta laika ko ina bata ga maryam ba ,
Sai abin yabata mamaki saboda sanin cewa maryam dun ba ma,abociyar fita bane duk sanda taga dama,
Har gidan makwabciyar su ta leka da taji shiru amma sai matar tace aiba ta, shigo ba,
Hankali ta yakara tashi sosai amma sai bata kawo komai ba a ran ta,
Don haka tamike da, kan ta don yi masu girkin abin da za suci a ranan,
Har zuwa yamma ba maryam don haka hankalin ta ya kara tashi sosai,
Jin ana kiran sallah magarib ko ina yasa ta kara tsinkewa,
Alwala tayi da niyar yin sallah idan ta idar sai ta shiga gidan su gurin baba, ta sheda mai,
Da sallamar ta tashigo gidan ta wuce dakin ta direct ta kwabe hijab din ta da sauri kamar yadda kishiyar mama ta ce mata tai saurin mayar da kayan ta gurin da suke,
Buta ta sura zuwa gurin alwala, sallah magrib ba, din kada ta makara,
Tana zaune bayan ta idar fa sallah tana lazimi taji shigowar yar nata,
Daga kofa ta tsaya tana mai tambayar ta da cewa ina ta tafi tun da safe, haka,?
School muka,shiga don yin submit din wani takarda, dake a hannun mu,
Amma maryam shine baza ki fada min ba sai ki bari ina yawon neman ki,
Kiyi hakkuri tace kawai sai anty dije ta juya batare da takara cewa komai ba,,,,,
Sosai wanan karon yai shirin shigowa don yasan cewa lokacin tafiyan Alhazai ya yi Insha Allah,
Shigan dare yaiwa garin a lokacin don haka bawai kowa ne yasan da zuwan shi garin ba,,
Gidan mahaifin shi ne ya nufa kamar yadda baba ya bashi shawara,
Zaune Mr Ema yake yana shan hantsi, safe dake karawa,jiki karfi,
Cikin mamaki yake kallon dan nashi ganin irin yadadda ya kara zama big man
Da gani abin duniya akwai su a gurin sun zaunu dam,
Duk irin yadda ya sha cewa zai dake aduk inda suka hadu da yaron nashi ya gwada mai cewa ya fita batun shi sam,
Zaune yake amma Yusuf din yana zuwa yadan rakwafo zuwa jikin mahaifin nashi kadan,
Bayan shi yadan bubuga yana mai baya yana ce mai welcome my Son,
Ba karamin mamaki Yusuf din yaji ba don jin abinda Dad ya ce mai yau,
Yaushe rabon shi da samun haka daga gare shi har ya manta da lokacin gaskiya,
Hamdala yayi azuciyar shi na samun wanan sassaucin da yayi gurin mahaifin nashi,
Bayan sun gaisa ne yakoma mota ya,dauko mai tsaraban da yazo mai da su,
Daga gidan nasu yakama hanyar zuwa gidan anty dije,
Gittawan motar shi da suka gani ne yasa su gane cewa ya shigo gari a lokacin,
Aminu wanda ke tsaye a kofan wani shago ya ji ana cea cewa
Dan iyamurin nan yashigo kenan kwanan nan akwai harka ke nan,
Cikin sauri Aminu din ya juya don yagan shi wani irin yai mai acikin mota yake zaune,
Binshi yayi da kallon mamaki har ya bace mai da gani, don yasan cewa tunkar shi akan a kan yaron nashi zaiyi wuya sosai,,
Gidan Anty ya yaron nashi daniyar zuwa ya karya zancen dan shi yanzu yana da wuya sosaiduk da yasan cewa bawai ansan da zuwan, n shi bane don haka ba,a yi komai dashi ba, sai dai yasan cewa bazai rasa mutumin shi ba ai watau ,kunu,
Duk da safiyane, Wasu Swiss pure cotton ne saye a ajikin ta masu saukin kudi, ne amma sun karbe ta sun kara fitar mata da kyaunta
Kunnun gyada yau suka dama saboda yaran sunce shi suke son sha, wannan lokacin,
Sallamar shi ce yasa yaran kurma wani irin ihun murna, a lokacin, a
Wanda ya jawo hankalin iyayyen nasu gare su, kowan su sai da yai mamakn ganin shi
Maryam wace tafito daga kitchen dauke da cups a hannun ta ganin Yusuf a tsaye tare da yaran yasa ta tai kamar ta koma baya
Sai kuma tadake takaraso tana mai sannu da zuwa,
Sau guda ya dan kalli gefen da take ya kau da kan shi cikin sauri,
Amma sai yaji gaban shi yai wani irin faduwa saboda ganin yadda ta koma takara yi mai wani fes a fuska,
ZEEE. MAKAWA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
7⃣0⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
Dan girman Allah ku tayani addu,a pls ina a cikin damuwa, 👏👏👏
IYYA,KA NA, ABBUD,DU WA, I YYAKA NAS,TA,INN,