Sashe 27
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Zaune yake a kofar gidan su Anty dije Assalam na rike a hannu shi yana yar wasan lilo da hannu Joseph din,
Mai mashin din da ta hau ne yazo har kusa da inda suke zaune,
Ido yabita dashi har lokacin da ta sauka ta mikawa mai mashin kudi,
A,lokacin mai mashin din ya sauke mata wani buhu,da ke shake da kayan tsaraba da tazo dashi,,,
Joseph ya sauke hannun Assalam a hankali shiko Assalam naganin ta yaje ya kankamay ta ya,na, ihun da murnan ganin ta,
Suna can suna murna basu san lokacin da Joseph ya dauki buhun kayan da kuma yar trolley din ta zuwa cikin gida,
Saida suka gama ihun su koda zasu diba basuga kayanta ba ,kuma basuga Joseph ba
Sai ganin shi sukayi ya na fitowa da ga cikin gida, yana kakabe hannun shi, da handcarchef, din shi,,
Da mamaki take kallon shi don sam,batai tsanmanin cewa zai iya daukar mata kaya dakamshi zuwa cikin gida
Juyawa tayi daidai lokacin da ya iso inda suke tsaye, cikin yar karamar murya tace ta gode duk da tasan cewa bawai dole bane ya amsa masu,
Tadawo da sati tafara shiga makaranta daukan lectures,
Maryam yarinyace mai hazaka ga karatu dama duk kowani famni ba,abarta a baya ba, tana kokartawa,
San,nu,a hankali kanta yafara wayewa kamar kowace budurwa da ke makarantar,
Yau ma kamar kullun shiri takeyi don gudun makara,,saboda tasan cewa suna da lecture din wani bakon malami da zai dauke su,
Gashi sun samu labarin cewa baida wasa ga aikin shi duk wanda yazo bayan shi bazai shiga ma aji ba alokacin kuma, dole kowa yasai handout din shi,
Yau har da break fast anty tayi da ita ta tsaya tasha amma maryam sauri take yi tace idan taje can zata samu dan abinda taci,
Ta dade a bakin titi kafin ta samu abin hawan da zai kaita amma sai suce bazasu je har can ba yanzu da safen nan, sai da kyat tasamu wani yace zai kaita a dari biyu tace ba komai,su tafi,,
Hakan ya jawo mata makar har time din da za,a fara lecture din yadan gwauta da minti biyu kacal,
Amma jin cewa da tayi ance baida sauki lecturer din wurin rashin nasiha,
Yasa taja baya kawai tasamu wani mota ta dan kwanta saman motar, kadan
Rayuwar ta yai matukar baci sosai da rashin samun wanan lecture din da batayi,
Tana tir da halin rashin imani,ko, nasiha nawa su, mutane,
Tsaye yake kanta yana magana amma Maryam batasan cewa, da mutum yana mata magana ba, alokacin,
Motsin da taji ne kamar kusa da ita shi yasanya ta dago kai da sauri don gani kowaye gurin,
Wani black, handsome guy ne tsaye agaban ta,sajen fuskan shi yah karawa fuskan shi wani daraje,da girmamawa,
Cikin shigar dinkin shadda yake,dinkin wanda ya tsaya mai,daidai ciyar shi sai guntun hannu, da a,kaiwa dinkin,
Yana saye da wani farin glass wanda bazata iya tamtace, ko na magani ne ko fashion ne kawai,
Duk da indon shi nada glass bai hanata,gani kwayar idon shi ba da kuma kallon mamakin da yake mata,
Batasan lokacin da taisauri ta mike ba daga kwanciyar da tai, a saman motar mutane,
Yana tsaye hannayen shi rungumay a kirjin rungumay
Ganin ta tashi yasa yai saurin kokarin wuce wa,
Saida kuma yaji ta saki wani dogon tsaki, tare da yin kwafa,
Dawowa yayi yana ce mata lafiya dai ko naganki a haka, ko kina son wani taimako ne,
Dan tsaki taja tana kokari gyara jarkar dake rataye a kafadar ta,
Wani mugun malami ne yabata min rai don yaga Allah yabashi baiwa ya,manta cewa wani dama ne ubangiji yabashi
Saiga shi ,shi yana amfani da damar yana cutawa diyan mutane, da, damar ta shi
Tadan daga kai a karo na faron tunda tafara mai magana cikin bacin rai, tace ,,
Wai ace duk samakon danayi don kada in makara, shiga,lecture din shi, saboda ance shi mugune in,,, in an, makara bai bari mutun yashiga,
Sai ga shi,,abin hawa yabani matsala wallahi,
Amma abin haushi wai minti biyu kacal na dora a saman lokacin da ya,fara lecture,
Sai,gashi wai ya rufe ba mai shiga kuma,,Abin haushi ance bai yiwa Allah don mugganci, shi,
Tun da tafara fuskan shi na a,kanta,
Fuskanshi dauke da murmushi yace too bad,
Is alright, may sunan guy din ne wai,,,
Ido ta,dan zaro waje tace kai may ye, zakai mai wa yanda ma suka dade tare dashi sun yaba shi da mugun hali ,,,
Fadamin sunan shi kawai ko zan iya taimaka maki akai,
Taidan wani far da ido taba alamar tunane, can tace,
Hmmm wai,ko A,A, MASUGA suke ce mashi ba, ko wa ma something like dat dai,
Ya na kokarin bude motar shi, yakalle ta ido cikin ido, yace mata,,
Ok ki,samay ni a block C idan kin,je office na uku daga daman ki, ,ki shi ga zaki samay ni, ciki,zan yi kokari in gani, may za,ayi akai,
Bawani jin darrr ko kuma tunane, wani abu dakaje yadawo, gareta, sai cewa tayi, to kawai ta amsa mashi alokacin, har yashiga motarshi yana kokarin tayar wa,
Sai bayan ya wuce ne tai dan ajiyan zuciya cikin bacin rai tace shikuma wanan din ma kowa ye a makarantar da zaice, zai tunkari, AA Masuga,
Tunda duk sakkon datayi tun da farar safiya ya hana yashiga ciki,
Next lecture tashige abinta batare da ta damu da zuwa gurin da ake jiranta ba,,,
Don ita a ganin ta mugun malamin ya riga ya cuce ta ko,,
Zaune yake yana aikin tura sako a cikin system din shi yanayi yana gyaran dan farin glass din da ke man,ne a fuskan shi,
Saidai a cikin zuciyar shi maganganun yariyar dazu ke mai yawo a kwakwalwan shi, yana jin muryanta tana fadin ,,,,
Allah yabashi dama saidai shi yana amfani da wanan baiwar yana cutar, da,diyan mutane dashi,
Yau ko karyawa ban tsaya nayi ba saboda kawai in,samu shiga kafin time din shi yayi sai,dai abin hawa yaban matsala saboda, minti biyu, kawai kacal, na kara
Shine ka gan,ni ana ya hanani shiga, saboda daukar alhaki
A cewar wanan yarinyar da ke ta fadamai magana tsakani da Allah
Kai ya girgiza da yakai nan yana mai furzar da wani irin iska daga bakin shi,
A gaskiya wanan maganan ta soki zuciyar shi don dan abu kadan kejawa mutun matsalal rayuwa,
Shi baiyiwa mutane uzurin matsalal suba taya shi Allah zai sa wani yai mai nashi watarana,
Idan ma har bai yi nasiha ba sai wani yazo yayi don komai dadewan ka a wuri dole watara bakai, bane a gurin,,,
Ire,iren wanan tunanen yadinga yi a zuciyar shi yanayi yana kallon agogon dake daure a dogon hannun shi,
Dan tsaki yaja don rashin ganin yarinyar batazo ba balle ya karasa jin korafin jama,a akan shi,,,
Maryam ko wace sai kusan uku na rana tasamu kan ta sai a lokacin ta tuna cewa ,wani yabata appointment dazu da safe,
Bashiri cikin sauri tajuya zuwa block din da aikai mata kwatance,
A hankali ta kwankwasa kofar office din yana zaune hankalishi naga aikin da yake idon kafe da farin glass din dake idon shi,
Batare da yadago kai ba yake cewa mai kwan kwasawar come, in, batare da yadaga kai ba still
Da sallama abakinta ta shigo office din wani irin sanyi da kuma kamshi, turaren maza na Minkaeel, ne , ya,daki hancin
Sai da yaji muryan mace ce yadan dago kai yaga kowace,ce har zai maida kanshi ga abinda yakeyi
Ido biyu sukayi da maryam wace ke cikin shigar doguwar jallabiya sai dankwalin da ta yane fuskanta da shi,
Wanda iya round din fuskantà kawai zaka iya gani ,duk sauran jikin ta a rufe yake lif,
A hankali cikin dishasshiyar murya take gaishe shi cikin ladabi,
System din dake gaban shi yadan rufe kadan ya na mai fuskantar ta,
Cikin kujeru biyu dake office din suna fuskantar wanda yake zaune ya nuna mata,
Malam kayi hakkuri pls sai yanzu muka , fito, daga lectures,
Cak taji numfashin ta ya tsaya daidai lokacin da tai tozali da wani dan prem dake kafe a gaban tebur din shi
An rubuta da wani ruwan gold cikin wani sallo A,A MASUGA,,,,
ZEEE MAKAWA,,,,
[2/20, 10:24 PM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
1⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,
Mai mashin din da ta hau ne yazo har kusa da inda suke zaune,
Ido yabita dashi har lokacin da ta sauka ta mikawa mai mashin kudi,
A,lokacin mai mashin din ya sauke mata wani buhu,da ke shake da kayan tsaraba da tazo dashi,,,
Joseph ya sauke hannun Assalam a hankali shiko Assalam naganin ta yaje ya kankamay ta ya,na, ihun da murnan ganin ta,
Suna can suna murna basu san lokacin da Joseph ya dauki buhun kayan da kuma yar trolley din ta zuwa cikin gida,
Saida suka gama ihun su koda zasu diba basuga kayanta ba ,kuma basuga Joseph ba
Sai ganin shi sukayi ya na fitowa da ga cikin gida, yana kakabe hannun shi, da handcarchef, din shi,,
Da mamaki take kallon shi don sam,batai tsanmanin cewa zai iya daukar mata kaya dakamshi zuwa cikin gida
Juyawa tayi daidai lokacin da ya iso inda suke tsaye, cikin yar karamar murya tace ta gode duk da tasan cewa bawai dole bane ya amsa masu,
Tadawo da sati tafara shiga makaranta daukan lectures,
Maryam yarinyace mai hazaka ga karatu dama duk kowani famni ba,abarta a baya ba, tana kokartawa,
San,nu,a hankali kanta yafara wayewa kamar kowace budurwa da ke makarantar,
Yau ma kamar kullun shiri takeyi don gudun makara,,saboda tasan cewa suna da lecture din wani bakon malami da zai dauke su,
Gashi sun samu labarin cewa baida wasa ga aikin shi duk wanda yazo bayan shi bazai shiga ma aji ba alokacin kuma, dole kowa yasai handout din shi,
Yau har da break fast anty tayi da ita ta tsaya tasha amma maryam sauri take yi tace idan taje can zata samu dan abinda taci,
Ta dade a bakin titi kafin ta samu abin hawan da zai kaita amma sai suce bazasu je har can ba yanzu da safen nan, sai da kyat tasamu wani yace zai kaita a dari biyu tace ba komai,su tafi,,
Hakan ya jawo mata makar har time din da za,a fara lecture din yadan gwauta da minti biyu kacal,
Amma jin cewa da tayi ance baida sauki lecturer din wurin rashin nasiha,
Yasa taja baya kawai tasamu wani mota ta dan kwanta saman motar, kadan
Rayuwar ta yai matukar baci sosai da rashin samun wanan lecture din da batayi,
Tana tir da halin rashin imani,ko, nasiha nawa su, mutane,
Tsaye yake kanta yana magana amma Maryam batasan cewa, da mutum yana mata magana ba, alokacin,
Motsin da taji ne kamar kusa da ita shi yasanya ta dago kai da sauri don gani kowaye gurin,
Wani black, handsome guy ne tsaye agaban ta,sajen fuskan shi yah karawa fuskan shi wani daraje,da girmamawa,
Cikin shigar dinkin shadda yake,dinkin wanda ya tsaya mai,daidai ciyar shi sai guntun hannu, da a,kaiwa dinkin,
Yana saye da wani farin glass wanda bazata iya tamtace, ko na magani ne ko fashion ne kawai,
Duk da indon shi nada glass bai hanata,gani kwayar idon shi ba da kuma kallon mamakin da yake mata,
Batasan lokacin da taisauri ta mike ba daga kwanciyar da tai, a saman motar mutane,
Yana tsaye hannayen shi rungumay a kirjin rungumay
Ganin ta tashi yasa yai saurin kokarin wuce wa,
Saida kuma yaji ta saki wani dogon tsaki, tare da yin kwafa,
Dawowa yayi yana ce mata lafiya dai ko naganki a haka, ko kina son wani taimako ne,
Dan tsaki taja tana kokari gyara jarkar dake rataye a kafadar ta,
Wani mugun malami ne yabata min rai don yaga Allah yabashi baiwa ya,manta cewa wani dama ne ubangiji yabashi
Saiga shi ,shi yana amfani da damar yana cutawa diyan mutane, da, damar ta shi
Tadan daga kai a karo na faron tunda tafara mai magana cikin bacin rai, tace ,,
Wai ace duk samakon danayi don kada in makara, shiga,lecture din shi, saboda ance shi mugune in,,, in an, makara bai bari mutun yashiga,
Sai ga shi,,abin hawa yabani matsala wallahi,
Amma abin haushi wai minti biyu kacal na dora a saman lokacin da ya,fara lecture,
Sai,gashi wai ya rufe ba mai shiga kuma,,Abin haushi ance bai yiwa Allah don mugganci, shi,
Tun da tafara fuskan shi na a,kanta,
Fuskanshi dauke da murmushi yace too bad,
Is alright, may sunan guy din ne wai,,,
Ido ta,dan zaro waje tace kai may ye, zakai mai wa yanda ma suka dade tare dashi sun yaba shi da mugun hali ,,,
Fadamin sunan shi kawai ko zan iya taimaka maki akai,
Taidan wani far da ido taba alamar tunane, can tace,
Hmmm wai,ko A,A, MASUGA suke ce mashi ba, ko wa ma something like dat dai,
Ya na kokarin bude motar shi, yakalle ta ido cikin ido, yace mata,,
Ok ki,samay ni a block C idan kin,je office na uku daga daman ki, ,ki shi ga zaki samay ni, ciki,zan yi kokari in gani, may za,ayi akai,
Bawani jin darrr ko kuma tunane, wani abu dakaje yadawo, gareta, sai cewa tayi, to kawai ta amsa mashi alokacin, har yashiga motarshi yana kokarin tayar wa,
Sai bayan ya wuce ne tai dan ajiyan zuciya cikin bacin rai tace shikuma wanan din ma kowa ye a makarantar da zaice, zai tunkari, AA Masuga,
Tunda duk sakkon datayi tun da farar safiya ya hana yashiga ciki,
Next lecture tashige abinta batare da ta damu da zuwa gurin da ake jiranta ba,,,
Don ita a ganin ta mugun malamin ya riga ya cuce ta ko,,
Zaune yake yana aikin tura sako a cikin system din shi yanayi yana gyaran dan farin glass din da ke man,ne a fuskan shi,
Saidai a cikin zuciyar shi maganganun yariyar dazu ke mai yawo a kwakwalwan shi, yana jin muryanta tana fadin ,,,,
Allah yabashi dama saidai shi yana amfani da wanan baiwar yana cutar, da,diyan mutane dashi,
Yau ko karyawa ban tsaya nayi ba saboda kawai in,samu shiga kafin time din shi yayi sai,dai abin hawa yaban matsala saboda, minti biyu, kawai kacal, na kara
Shine ka gan,ni ana ya hanani shiga, saboda daukar alhaki
A cewar wanan yarinyar da ke ta fadamai magana tsakani da Allah
Kai ya girgiza da yakai nan yana mai furzar da wani irin iska daga bakin shi,
A gaskiya wanan maganan ta soki zuciyar shi don dan abu kadan kejawa mutun matsalal rayuwa,
Shi baiyiwa mutane uzurin matsalal suba taya shi Allah zai sa wani yai mai nashi watarana,
Idan ma har bai yi nasiha ba sai wani yazo yayi don komai dadewan ka a wuri dole watara bakai, bane a gurin,,,
Ire,iren wanan tunanen yadinga yi a zuciyar shi yanayi yana kallon agogon dake daure a dogon hannun shi,
Dan tsaki yaja don rashin ganin yarinyar batazo ba balle ya karasa jin korafin jama,a akan shi,,,
Maryam ko wace sai kusan uku na rana tasamu kan ta sai a lokacin ta tuna cewa ,wani yabata appointment dazu da safe,
Bashiri cikin sauri tajuya zuwa block din da aikai mata kwatance,
A hankali ta kwankwasa kofar office din yana zaune hankalishi naga aikin da yake idon kafe da farin glass din dake idon shi,
Batare da yadago kai ba yake cewa mai kwan kwasawar come, in, batare da yadaga kai ba still
Da sallama abakinta ta shigo office din wani irin sanyi da kuma kamshi, turaren maza na Minkaeel, ne , ya,daki hancin
Sai da yaji muryan mace ce yadan dago kai yaga kowace,ce har zai maida kanshi ga abinda yakeyi
Ido biyu sukayi da maryam wace ke cikin shigar doguwar jallabiya sai dankwalin da ta yane fuskanta da shi,
Wanda iya round din fuskantà kawai zaka iya gani ,duk sauran jikin ta a rufe yake lif,
A hankali cikin dishasshiyar murya take gaishe shi cikin ladabi,
System din dake gaban shi yadan rufe kadan ya na mai fuskantar ta,
Cikin kujeru biyu dake office din suna fuskantar wanda yake zaune ya nuna mata,
Malam kayi hakkuri pls sai yanzu muka , fito, daga lectures,
Cak taji numfashin ta ya tsaya daidai lokacin da tai tozali da wani dan prem dake kafe a gaban tebur din shi
An rubuta da wani ruwan gold cikin wani sallo A,A MASUGA,,,,
ZEEE MAKAWA,,,,
[2/20, 10:24 PM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
1⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,